Sunteți pe pagina 1din 508

[3/12, 8:46 AM] Hauwa: Bismillahir Rahmanir Rahim

*DAMA TA*

*Na*

*Batul Adam jattko*

1...
KAINUWA WRITES ASSOCIATAN🤝

Tuki yake a hankali cikin wata katuwar jeep kiran vence, Yana karewa garin nasu
kallo kamar ba anan aka rage ran dunbin al umma ba sosai yake kallon mutane
wanda yasan badan bakin glass ne ba bai isa yayi wannan tafiyan ba, anguwan
gargar anguwa ne na masu karamin karfi amma cikin garine sosai dan makota
suke da shewuri.

Wayan sa ce tayi ringing yajawo yadauka yace " Allah yatemaki ummi na daga
ummi tace "kamal be gaya maka inason ganin kaba
Ya "gayamin ina gidan abba musa ne gani akan hanyan dawowa, 'tom kazo gidan
yafatime nasa hanif ya yauko Hadim dinma gata nan kazo muna jiranka.
Yace "ummi lfy kuwa
tace "se kazo de
"tom yace cikin jimami dan dagajin yanayi muryan ummi yasan babu lfy,

1
Sauke wayan yayi dai dai da hango wata mata da take taku dakyar dalilin
tsinkewan takalmin ta ga shijab dinta a yage tabaya sosai duk da bayan ta yake
gani yasan tana bukatan temako sosai dan shi baya ganin irin wannan yawuce
Horn yayi tare da dan zuge glass din kadan yanda baza agane shiba yaci gaba
dayin horn din amma matar ko juyowa batayiba yadan sake lekawa yace "iya
ba kyajin ranane g.......
Magan nan ne yamakale masa ganin yarinya. wanda bazata wuce 15 ko 16
dasauri yakarasa parking dan zaton sa tsohuwa ce
cikin harshen barbarci yace" ke ba kyajin rana ko bakiga shijab dinki ayage ba
har yazu bata juyo ba
yayi wani tunani 'azuciyar sa yace ko de mahaukaciya ce dan ya manta da halin
yan Nigeria masu wasar da maskinan su a titi
Danshi dafarko yadauka tsohuwa ce yatemaka mata yakaita inda zai siya mata
takalmi

Amma ganin yanda take taku anise yasa ya gane ba alamun hauka atare da ita
yasake cewa ke bakiga hijab dinki ayage yake ba tabaya kuma kina tafe cikin
rana
Sai asan nan ta juyo
Cikin tsoron taja da baya
Ganin bature yana kanuri sak shiko yazuba mata ido yana kallon ta sai a sannan
yagane tana da zanen bare bari a fuskanta amma kanana sosai kuma bibbiyu
ce akowane kumatunta kawai ba irin taran nan nacika fuska aka mata ba amma
bakace sosai duk da harda kazanta karin bakin nata hancinta baida tsawo
amma baza akirashi Tami lelle ba sai amfkin ido wan kam tana da shi masha
Allah

Kallon ta yake yana tattare fuska dan wani irin yawu da yake taruwa a bakin sa
dan shi yana da tsantsani sosai
Daurewa Yagi yasake cewa "tom tunda bazakiyi magana ba ina fatan de ba
kurma bace dan tambaya zanmiki

2
Ahankali tsoron ya dan ragu tunowa da tayi ana aikin titi a unguwan turawa
suna yawan wucewa ta dan matso tace mezaka tambaya?

Yace "ina zaki? Ta daga hijab dinta tayi ta nuna masa allon da yake rungume a
kirjinta tace "karatu

Yace "tom ya akayi kike yawo takalmi a tsinke?


Tace "bayan nafito ne ya tsinke.
Yace tom "shi kuma hijab dinfa,? tace" malam yace karna kara zuwa da wannan
yayi datti.
'Azuciyan shi yace wannan dinfa
Tom meyasa baki sa wani ba kallon sa tayi
"Tace banida wani

Yace "tom ni idan kinaso zan temaka miki kisiya kinji ko har da kayama kinga
wannan duk yakode kina Budurwan idan kina wannan shigan waze soki tace
" ai damage bawanda ya taba cewa yana sona shima shatiman da baba yace
yabashi ni ya karbane kawai dan dole dan yafi kowa tsanata acikin almajiran
baban balle samarin anguwan mu ko kallo na basayi mata sanne masuke cemin
yanga acikin datti ko yanga acikin tsumma yanzu haka da kawaye na muke tafe
suka wuce ni wai bana sauri ko menakewa yanga acikin sun har da yan gidan
mu ta kareshi maganan kamar zatashi kuka
Shiko zuba mata ido yayi yana kallon ta kai daga karshe ma har wayan sa yaciro
yana mata video zaikaiwa Hadim dinsa tagani yasan abin dariya baya mata
kadan dan yasan yana bata lbr zata ce ya mata bakin kici da bai dauko mata ba
Ya kawar da tunanin
Yace zai soki kina wanka kina Gyaran jikinki kinji ko amma ahaka ai ba zai soki
ba tace "tom ai ni mamarmu makauniya ce bata aikin abinci sukuwa sauran
matan kudin cefanen gidan suke dauka su sayawa yaransu kaya muko sede
mujira na babanmu sai sallah sallah yake mana surutan ta ya ishesa dan haka
yada katar da ita m yace "tom shikenan zan baki kudin da katina idan kudin

3
yakare kimin mana zan sa akawo miki se kibawa mamankin tasiya miki duk abin
d yan mata suke siya na gayu

Zaro ido tayi tace "kai maman ai fada Za tayi sai de na boye nasiyi kayana da
kaina adena renamin gabuwan har ta aiyana yanda idan tasamu sutuura
zatayiwa yan gidan su,

Bandir din yan dubu dubu yadauko guda ukku yahada da katin sa yasa aleda
yabata takarba tana godiya sai a san nan ta kare masa kallo ta sake kallon sa
tace "ni kamar nasan ka ina ganin fuska ka awani waje amma nakasa tunowa
amma nake ga kamar a TV ne ko
dariya yayi cikin mamaki yanzu dama a Duniya akwai inda ba asan shiba abin
mamaki ma akasansa akasan nashima acikin garinsu amma wannan bakaraman
bakauyiya bace yana da tabbacin bayar gari bace kawai bayan gashinan yana
zaune nan ma yana hango wani saurayi da riga me dake da photon sa ajikin sa
yanzu wani ma yawuce da hulan me dauke da fuskan sa murmushi yayi yace dan
bani ledan nayi man tuwa tana meka masa ya bude yadauko katin ya yaga
wajen sunan shi ya bar wajen number kawai yameka mata yace idan kina da
matsalan kikira yaja glass yazuge ya tafi.
Itakuma ko duba ledan bayayiba balle tasan meye aciki tafara sauri dan tasan
zata doku awajen malam
Adai dai gate din kofar gidan yayar ummin kuma uwar matar sa yayi horn
megadi ya bude masa yana daga maga hannu dan yane waye yayi parking yafito
yana daga wa megadi hannu kai tsaye babba falon gidan yashiga gaban sane
ya fara faduwa idan kunnuwan wansa ba yaudaran sa sukayiba sautin kukan
matar sa abin kaunar sa ya bashi,
ai dasauri yakara sa shiga itama tana hangoshi da gudu ta karasa jikinsa habibi
yawwa kazo kagaya musu wllh ba kason kowa seni kaji abinda su mama da
ummi suke cewa kuwa kafada musu wllh bamu sara rayuwarmu akan zamu
zauna da wata ba kace musu nima zan iya haihuwa kamar yanda likita yace karsu
mana haka kace musu bana son kishiya zaku rasani wllh zan kashe kaina
Shi abin ma dariya yabashi
Dan bai fahimceta ba

4
Ahankali ummi ta taso takara sa gaban su ta ja hannun su suka zauna tace haba
Hadim dita namiki bayani tunkafin yanzo naso ki fashinta ki nusu muyi shawara
yanda zamu bullo wa al amarin ni da uwarki ciki daya muka fito yanda bazan so
ace anyiwa jidda da nabila da na haifa kishiya ba bazan so amiki ba se dan dole
ki daure ki fahimta kamar yanda mahaifiyar ki tafahimta
Yayar mijin na bata son zaman lfy ita ta hada wannan abin tun farko bake taso
nabill ya aura ba ZAINABU taso bashi acewarta mu shuwa muna mallake miji ni
nagama da kanin ta dan ma bazan bar musu ba zan aura masa yar yar uwata mu
mallake nabill din da shine karfin gidan da ker alh yada ge akayi abin amma kinga
wannan karon alhjn da muke samun daurin gindinsa hardashi acikin bamu zabi
agabanki akayi komai
Sun bamu wata shida idan baki samu ciki ba ko yayi aure ko yasakeki ko muga
hukuncin da zasu yanke ni nasan dama suna cike dani hukuncin da zasu yanke
bazai mana dadi ba gwara muyankewa kanmu kafin suyanke mana ki daure
ya,ta kishiya bazata miki komai ba da gani har mahaifiyarki muna dasu me suka
rage mana
Kan uba se yanzu Nabill yagane me ake nufi cak yameke yana kada kai sam
ummi wllh ba a haifi uwar matar da zan yiwa matata kishiya ba kai ko mutuwa
ta yi ina kishin yi bata kishiya ummi kubar wannan mgn dan harkun sa na
tsaneta tunkafin ace na aurenta dan duk matar da za ta zo gidan mu a
matsayan kishiya ga Hadim ummi abin tausayice kuma ai.....
"Kai dakata inji ya fatime uwar hadim din ta katsehi
*By*
*Batul*
*Muje jezuwa*
DAnba da shawara ko ne man karin bayani 08062383027
[3/12, 8:47 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*Na*

5
*Batul Adam jattko*

2....

🌈KAINUWA WRITES ASSOCIATAN🤝

Kuma sai ta kwan tar d murya


Nabil mu "cire son zuciya mukawar' da zargin da dan gin mahaifinka" suke mana
nace wa ganin yar" muce ah, gidan shi yasa muka ki. Daukan mataki aure
shekara shida ba haifuwa
Yin auren me? Zai rage, ku dashi na gani dana haife ta ina tare da kishiya haka
uwar da ta haifeka kai tana tare da su wata kila, ni ta gado dan se da nayi sheka
ukku a gidan nan ban samu ciki ba se da"haka kawo halima ta samu ciki ni ma
Allah yaba ni kuma muna zane lfy kai ma sheda ne tuda ita kan ta Hadim
sunan kishiya tace,

Wata kila rabon wata yana ga ba da"nata yaza muyi kunu su kuyan kewa kan
ku shawara ka fin lokacin da aka baku yacika kuci gaba da addu a' mu ma zamu
taya ku....
Da kyar suka shawo kansu suka hakura akan za su nemi mafita ka fin lokacin
yayi.

Atare suka fita da, su ummi ummi ta shiga motan kamal Hanif yaja na sa Hadim
da Nabil suka shiga nasu..

Suna tafe ahanya


"Hadim tace yanzu my star da'gaske auren zakayi.

6
'zuyowa yayi ya kalle ta bai ce komai ba ya zuya ya cigaba da tukin'sa
Cikin damuwa
Bawanda yakara magana har suka ka raso gida
Kai,yatsaye

Bedroom suka wuccce shikam ma, wayoyin sa yazubar akan gado ya wuce
bethroom ya sakarwa kansa ruwa bai jima ba yafito ya sameta tana rike da
waya tana kallon wani abu tana cin dariya
Matsowa yayi kusan da ita

"yace yade.
Me a ka, masa meka masa wayan tayi shima dariyan yayi ganin wannan yarinyar
da, zun lokacin da take, ta zuba.

"tace wai ina kasa mota na tashi a lawan bor nefa nagan ta a hanya nayi nunanin
matsohuwa ce ahe wai yan mata ce
"kasan meyabani dariya wai da tace almajirin baban ta da za ahada su ma baya
son'ta
"tom hauka, yake mezai so anan kinga hakoran ta kuwa
'hadim ajiyan zuciya tayi tameme ta waze so ta da Nabil yafa da aranta a ranta
Anya wannan bawata DAMAN Allah yajefo musu ba? Ta ke tambayan kan ta
A fili kuma tace

"my star kasan me na ai, yana.

"ah ah yace tare da meke'wa yayi ida'


Drssing mirror yake tace mezai ha na mucika wani burin mu akanta.
"yace kanwa

7
"tace wannan yarinyar mana wllh nayi wani nazari .
"bakiga na mata duk wani abunda zan mata ba har'fa number dina nabata idan
kudin da na bata ya'k,are ta nemeni san sa hamza yakai mata na tausaya mata.

"tace niba wannan tunanin nayi a kan taba. Ta sowa tayi taka raso inda yake ta
lakuci man tana shafa masa.

"tace mafitan da su mama suka ce musa mo ai inaga itace mafitan.

"yace kefa wani lokacin bakya, tunani a inda yadace ita kuma wannan meye ga
minta da zancen da,zu.
Yatashi yabude wahdroof ya dauko jallabi yansa yasa ya tada sallah

Ba yada zatayi ita ma ta fada bathroom san da tafito yar ya idar ya haye gado se
da tayi sallah ta shafa mai da duk abinda zatayi tasa kayan bcc ta ta yaye bargon
tayi

"tace katashi muyi maganan my star kasan bamuda i she'shen lokaci gashi
nanda sati samu bar, kasan nan ga, kuma DAMA tasamu wannan yarinyar itace
kadai
DAMAR Mu.

"wai me'kikeson cewane ni fa kin,san idan ba fa,i yace zance kikayi ba,na ganewa

"tace yawwa yan zu zaka, gane idan kabani hankalinka


Kasan nayi 2 mu'bi daya da gacikin shawarin doctor muktar kaki...
"yace amma ina ce kafin yamani shawaran se da yaga yamana illolin yin hakan
tunda ance ba haihuwa ne bazakiyi ba za ki haihu ma'haifan ki ne anesa

8
muzubawa sarautan Allah idon mana har se mun dauki wani abinmu mukai wa
doctor yan hada sun bamu da' bayan sun tabbarar mana da balalene asamu
halitta mekyu, ba.
Ba tun asan nan muka rufe maganan doctor na mu dauki mani na da naki mukai
ba.
Afusa ce ta fara maganan dan tasan idan tayi san ya ba zai karbi uzurin ta ba.
"itama afussa, ce tace "yakake son muyi ne nabil tun nuni naba da shawaran
muje gidan marayu mudauko kace baha ka'ba..

"yace nifa bawani gidan marayun da dan je dauko dan kowane shege yazo yafi
karfina ya,ran yanzun wanda aka haifa ma, yasu ka kare da'iyayen su balle mu
dauko wan da mamu san asalin saba

"tace ai shiyasa na ce maka gawata


DAMAN Allah yakawo wllh idan baka, yarda ba se de ayita ta kare dan na, gaji
nace wannan kace ba hakaba....

"ooo my sweet kifadi DAMAR muji.


"tace ka'auri wannan yarinyar me allo.
"wattt...
Yace yana durowa akan, gadon
Dariya hadim tayi dan tasan dole za ta fuskan, ci wannan kalubalin awajen nabil
hannun sa ta'kamo ta'zaunar dashi akan gadon

"tace please shiyasa nace kanusu

Bawai aure nake son, kayi ta ita kamar kowa ba

9
Assalima za kayi auren ne batare da sanin kowa adan ginmu ko na baban ka ba
dan za, ka aure tane dan ta haifa mana yaro ka, sake ta batare da, sanin kowa
ba....
Katse ta, yayi da cewa "ta haihu dawa?
Dariya tayi tace "damu mana "yace ta ya zata samu cikin ko
"kezaki mata cikin kenan ko....

.dariya tayi
"tace kai zakayi

"yace baki ji dai dai ba


"tace mucire maganan wasa fa, dan naga wasa ka dauki abin..
"to'ai wasa kike shiyasa.
Kuka'ta fashe masa dashi.
Ya dago ta
"yace meye haka hadim
"tace wllh idan baka yarda da wannan shawaran ba na,san ba nida kowane ma
sayi awajenka kanuna min iyaka ta
Kuma daga wannan ni da'kai kowa yaji da kansa dan wllh bazan zauna a namin
gorin haifuwa ba kuba bazan yarda kamin kishiya ba....

"yace ba,yan zu da bakin ki cike iran na miki kishiya ba ni ina fada baki da kun,fa
agaban su ummi aganki. Ashe ba, kya kishina
ashe son naki abakine

Wllh duk tausayin da nake yiwa yarinyar da kika hada, ta dake kin ga harna fara
tsanan ta sabo bazan iya yi miki kishiya ba ko ta mutanen kir,ki ce balle
wannan.. Birki ceciyar...

10
"tom shikena zan samowa kai na, mafita hai ma' kasamo naka ciki harda shirin
rabuwa dani muddin ba zakabi wan nan DAMAN ta karshe ba'.....
-ta'meke zata fice yarukota ganin bai taba ganin irin wannan bacin ran atare da,
ita ba

" yace tom gayanin yan da abin zai kasance.


Murmushi tayi.
"tace abin zai zo da sauki dan naga yarinyar ta na, da kwadayi zakaje mata da
suffan yau dara kaci kana son ta amma a, gaggau ce kake son daura auren se
kace ciki sati kai ba ba zauni bane tunda talakawa ne iyayen ka, ga bawani bin
ciken da zasuyi dan zaka tura kudi ba na wasa ba idan suka amin ci se ka tura
hamza ya yi maka hayan iyaye kar ka bari su iyayin su kan ga ido da ido dan,
nasan baza su ka, sa gane kaba
Katura hamza a shine mijin a yi auren ba wanda yasani mu tafi da ita ta haifa
mana yaro idan burin mu yacika mu tarkato ta kaga basu da ikon jadamu ina
ma zasu gan mu

Murmushi yayi
"yace Gaskiya nayar da da, akecewa kanlalin mcce baya gamuwa, har tagaba
yayuwan ta
Iyayen nata wane irin iyayene za su yarda dani ciki sati me ki ke nufi da ta haifa
ta bamu
Kina gani duk daren dade, wa Gaskiya bazai yi halin saba......

Ummmm ko nabil ze yar,da, da aure yarinyar


Wacece yarinyar da nabil yakira me allo
*By*

*Batul Adam jattko ✍🏼*


*08062383027*
11
[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*

3
*NA*
*BATUL Adam jattko*

🌈KUINUWA WRITES ASSOCIATAN🤝

Cikin konciyan hankali take takun ta har ta iso makarantan allon na su ledan
hannun ta ta boye cikin shijab din,ta ta fito da daya hannun ta me kawa
malamin malam tashir ya yamussa fuska yayi alamun baya so ganin ta
Bulala 2 ka wai yamata
Dan bayason ga ninta a gaban sa memakon 5 dayake yiwa kowace maka,
yarriya idan ta makara

*kusa da kawar ta ummahani taje ta zauna ka mar yanda suka saba

..kowa karatun sa yakama dan mlm akwai gyara ba yason jin ko, mai se krt

A na tashi yan gidan su sukayi gaba dan baza su iya da tafiyan taba

hatta kawar ta
ummahani ba ko yau she tafiyan sun
Yake zama daya ba
Daf daza a kira magaruba ta shigo gidan ba tare da sallama ba kamar yan da tasa
ba

12
Gidan su babban gidane da babu irin ta akaf anguwan bawai kyau ba girma
ban garen baban su za ka fara cin garo dashi idan kashiga gidan nashi ban garen
kan yahadu iya haduwa
Se ka, bi tawa ta, kofa ze sada ka da bangaren matan gidan wanda yake ajere ka
mar islamiya babban baran' dane da kuna fudu ajere kowane daki falo ne da
ciki kai saye dakin su ta wuce ba ta yiwa ko mamar ta da take ko fa magana ba
duk da bagani take ba bako bai a, falon nasu ko tabur man kir ki babu kicibis
sukayi da kanwata bagana wan da dama su 2 ne agun uwar su.....

"tace kai ya fandau yau kam ba tafiyan yangan ba rarrafe kikayi ko..

_da harara tabita ta wuce ta,


Da, kin ciki tawuce da zauna abakin gadon ta me runfa ta bude ledan ido ta
zaru tare da sa, hannu ta rufe bakin ta, dayake shirin fasa ihu yatona ma ta asiri
gani duk wannan nauyin da take ji a, ledan ashe bakomai bane illah ma kudan
kudine bata taba ganin kudi haka ba ya zatayi da wannan kudin bata isa ta
tunkari maman ta da, shi ba, to tashi tayi taboye acikin bakkon kayan ta jikinta
se rawa, yake magaru ban ma ka sa fitowa tayi tayishi se kusan ish'sha tafito
tayi alwalah tana idar magaru ba aka kira ish'sha ta, ji anata karatun dare
dayake ana karatun dade a gidan su duk yaran anguwa haka za su cika, filin
gidan da yake waje aka ware a ha katangi manyan almajirin ne suke koyarwa
dasu.

*WACCE FANDAU*

- ya' ce ga zanna moodu babban malamine me fada aji agarin meduguri


yana da Gaskiya sosai da amana yana da girma a idon mutanen gari sosai ba
yadaga cikin malamai masu subbace subbace duk da malamin tsoro ne haka
yana ka ramasa girma amma ba shida ko mai talakane sai ilimin da barin jini
ganin,
haka shehun barno ya bashi muka min *zanna* wato *hakimin* anguwan da
suke yana da, mata 4 da, yara da, dama dan yayi aure aure da dama wasu sun
fita wasu sun rasu
13
Matar sa ta tsakiya wato aisa yaran ta 2 mata wato fandau da kuma bagana
tanada ra ruran idon dan bata gani hakan yasa kishiyoyin ta suka rena ta
dakuma hade mata baki
Dan ko awajen mijin bata da baki dan cewa su ka'yi tana zaune ba zasu dafa
su bata ta je ta, kwan da miji ba to aikin gidan ga me ido ma yaya,
Balle makahuwa duk da da baha take ba da ga baya tagamu da shi

* fandau yarinya ce me jida kai duk da, bawani kyau ne da ita ba ga shegen
kazan ta duk hakan yana da nasaba, da, yan da yanayin gidan su yake dan gidan
zanna matan sa ba abinda suke samu balle ita da uwar ta take makahuwa
Zanna moodu ya daukawa kansa nauyi da, yawa dan albashin da ake bawa
hakkimai dashi ya dogara yara da surukan san na yaran sa maza shine yake
ciyar dasu ga almajiran sa ba sa bara yana siyan kowai ya ajiye baya bawa
macce kudi shide idan kana da damuwa idan kagaya masa yagah
Ya da ce to yana ba yarwa suma sauran matan dan cuwa cuwan gida dashi
suke fanta mawa.

*wannan yana bawa fandau takaici tunda mamr su makahuwa ce ana kawo ko
mai agaban idon su za a raba sabulon wanka dana wanki da sauran abubuwan
amfani amma baza a basu ba shikuma zanna moodu ba me kula bane ita
kuma mama wato aisa abin duniya bai da meta ba se tayi wata bata rike ko
biyar na kanta ba se idan wasu daga cikin almajiran gidan da suka manyan ta
idan suka kawo ziyara su ma basu ahan ma ba kullum ake bawa Aisa ba wanda
suka san yanayin gidan ne ma suke bata nata a hannun ta..

tana kwance tana tunanin yanda zata fara sarrafa wannan kudin dan ta
sani ba me tsareta ina tasa mu da tambayan tunda ba me bata lokacen da
batada shi
Kuma ba matan gidan kan su suna shayin ta balle yaran su maman ta ce kawai
ita ko ba gani take ba za ta gobi bagana tace kar ta ga ya mata ta sinci kudi za ta
siya musu kaya
haka, ta kusan kwana tayi tana juyi...

14
Har gari yawaye da yamma l
_ lokacin zuwa bakaranta yau balefi tayi wanka dan tazare dubu a cikin kudin
ta tsayo sabulu tayi wanki ta siyi takalmin fes take tana takunta kamar yan
da, ta, saba allon ta cikin shijab
Ita daya kamar kullum

Jitayi gaban ta yafada dam san da ta hango motan jiya ta tabbatar shine dan
ita bata ta,ba ganin irin saba zubawa motan ido tayi karfa ya,ce zai karbi
kudin sa dan yayi yawa ko de a rashin sani yabata wayyo ni Fandau yazan yi
idan yace zai kwace
Har takaraso tana wannan tunanin yita yi ka, mar zata. Zuce
Taji yace

" me allo ba gaisuwa

Yau ma kamar jiya dan fito da kan sa yayi


Juyowa tayi
"tace......

*By*
*Batul Adam* *jattko*
*08062383027*
[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

*Batul Adam jattko*

15
*4*

🌈 KAINUWA WRITES ASSOCIATION🤝

"banza takai bane tadan ra,ge tsowon ta, tace ina wuni..
"yace lfy
shiru tayi shima haka ita kam jira take taji yace ina kudin..
Shima haka bai san ta ina zai fara ba yadaure
"yace se kika ganni yau mako
"tace eh ai dama kudin da, ka, bani nasan baka, san Yayi yawa hakaba amma
ban zata zan gan ka ba ban fito maka dashi..
"yace a a ba wannan bane yakawo ni a, kwai maganan da na zo
Miki dashi ne..
"tace ni
"yace eh
Amma kaganan Gaskiya bata'nan bane.
Dan ni agarin nan ba kara min mutum bane bazai yuwu na tsaya da macce a
cikin gari ba
Idan bazaki damu ba ina neman wata alfarma awajen ki..

"tace ni kake ne man alfarma awaje na, bani da wata aba da zaka nema
awajena

Inma akwai zanyi ko menene..

"yace na gode

16
Inason nayi magana dake gobe amma ba anan ba da, fatan zaki min Wannan
alfarman?
"cikin tsoro tace aina, zamuyi?

"yace a inda ba idon jama'a..

"tace inane?
Yadan yi shiru can

"yace kin, san (nabil shid international hotel ).

"Cikin tsoro tace a a


"to a nan zamuyi magana saboda mushin man cin sa kin san nace
Inason na te maka miki..

"tace eh amma ai kudin da kabani sun isa har sunyi yawa ma nara sa yazan yi
da su.....

Cikin kosawa da maganan da ita


"yace kinga ke ma karatu zakije ni ma inada, abin yi gawannam kibawa dan
napep din da zai kai ki nasan zai kai ki har wajen

Wannan kuma kibawa wayan da suke get din ina son 10 na safe yamiki acan..

Gabuwan se kawai tasa hannu takar ba shiko yaja glass yazuge yayi gaba
abinsa yana takai cin wannan wahalan. Da, Hadim ta zanyo musu

17
*

Itama haka taja, kafa tayi ga ba


da daddare bayan antashi akaratu suna, zaune su ukku
Ada kin su Fandau..
"tace mama gobe inason zuwa gidan Zahra da safe..

Mama tayi shuru yau kuma Fandau da kanta, take cewa zata gidan kawa
Itada ko gida jen yan uwan ta, wanda suke uba daya bata zuwa gida jen su duk
da da wanda suke, auren masu kudi sauran yan mata gidan suyi ta zuwa suna
samun alsheri amma ita ko sun zo gidan se taga dama take musu magana shiya
sa suke ce mata me girman kai ka zama me bakin hali..

"mama ta nisa tace mezaki jeyi.

"Fandau tace tun bikin ta banje ba kuma ranan da tazo tace idan banje ba ko
tazo anguwan baza ta, zo gidan nan ba..

Zahra kawar Fandau ce duk kawayen su ba meyi da ita kamar Zahra da


ummahani..
Mama tace "tom se kuje ke da yar' uwar ki.
Ta juya tayiwa bagana wani irin kallo na baza ki bini ba

"bagana tace mama inada hadda' gobe bazan iya fita ba

"mama tace shikenan taje ita daya, tunda a gidan ba kula mutane ta ke ba
balle ta samu me rakata.

18
Fandau addua ta ga Allah yashiya ki kiza ma mai daukan duniya saukake inji
mamn..
Fandau batayi magana ba ta haye gadon ta ta juya baya tayi kwanciyar ta

Da safe balefi tayi wanka ta bude bakon ta, taciro dubu 2 Allah sarki agaban
mama tunda bagani take ba ta mata sallama..
"mama tace gashi bani da kudi da zan baki ki hau mota..

"tace bakomai mama zan taka da kafana..


" Mama tace
London ciki fa akwai nisa..
"mama se nazo kawai
"tom kigai sheta.
"zata ji
Tace
Tafice ko kallon mutane gidan batayi ba tafice
Ta taka har junction din lawan bor ta seda dan napep tame ka'masa takar dan
da yace ta bashi yakar ba ya karanta yace kai shid hotel
"tace eh
"yace zaki bada dari biyar
Shiga tayi "tace muje
Tafiya sukayi menisa har a wa guda har suka wuce ngmari airport
"cikin tsoro tace aina zaka kai ni ne haryanzu bamu zo, ba..

"juyowa yayi kalleta yace" kin dauka tafiyan kadan ne tuna nina mazan samu
fasunja ahanya nace dari biyar din kahi ban dau kowa ba Gaskiya dubu zaki
bada..

19
"tom tace parking yayi dai dai wani mayen beni wajen haduwan sa ba a
magana .

Yace "tom muzo ta cire dubun ta bashi


Tafito Gaskiya anya za ta iya shiga wannan waje tun da take ko a film bata ta,ba
ganin haduwan wajen haka ba Sojoji dasuke gadin get din suka zuba mata ido
alamun rashin yarda dan batayi kama da wan da ta isa tazo wajen ba tsawa
suka mata tare dacewa ke me kike anan dan atunanin su yar'aken muta nen
sune wato boko haram.
itako cikin tsoro
Ta tattare zani zata gudu aiko sukayi kan ta gaba daya tafko ta sukayi ai bata
san san da ta saki fisari ba na uran, su suka sa suka cajeta bako mai jikin ta
Tan bayan ta sukayi me tazo yi..
"cikin in ina tace wani ne yabani wannan yace nazo nan ta meka mu su
Takardan hannun ta na izini shi gane da ga oga suna karan tawa sukace tabbas
tubutun oga ne amma duk da haka basu gaskan ta ba suka ce bari a kira shi
Salees kira shi salees yaciro waya
Ya kira ya masa bayani yakashe wayan yanacewa yace ashigar da kita itako

Ta kasa komai dan ita da zasu bar ta gida zata koma in ko tashi ga nan to ta
seda kanta da kata dan ginin wajen a mar ba a meduduri ba
Wani ne yawu ce gaba yace muje ko
Ba yan da zatayi cikin fidda rai ga rayuwa tabi bayan sa dan baza ta iya musu
musu ba

*by*
*Batul Adam jattko*
*08062383027*
[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*

20
*NA*

*Batul Adam jattko*

*5*

🌈Kainuwa writers
Association🤝
Haka tabi bayan sa
Suka shiga wai ai waje bakomai ba'ne kallon naciki duk da, tana cikin tsoro seda,
ta dinga ware ido tana bin wannan katon gida da kallo wanda, baza tace ga
iyakan hawan ba mutane suna shige tafice duk yan'gayu su ba babban ginin
suka dosa ba wani waje daga'bayan sukayi wannan ginin sa kamar gida ne haka
madai dai ci get din taga ya ja

Suka shiga shima wajene na musam man ya hadu da gani wajene na,shakatawa
bako,wa wajen kusada swimming fool ya'ja mata kujera a cikin wani da, bukka
"yace kizauna nan bawan da yake shiga se ban yan bak'in oga ko shi kansa.

Itade batayi magana ba, dan tana, cikin tsoro


"yace me za a, kawo miki na ci Ko sha.
Bata, kalle shiba

"tace komai ma
Salees yaju ya, yana mamaki me ya hada oga da wannan kuma duk da an, san
temako' halin sane amma mey zai wani ce akawota wajen sana musam man
haka.

21
Bata taba komai ba a, abubuwan da aka'kawo mata.
Bude get din akayi motan yashigo
Kusa da inta take yayi parking motan tabi, da kallo dan ba ta ta ba ganin irin
taba bay fito ba yadan Zuje glass din
"yace rufe bakin ko
Se a,san nan ta,gane shine.
Ka'fan sa yafara sauke' wa, kafin yafito gaba daya
* gabanta taji yaba, da, rasss ganin ahe mai temako yawuce yanda ta,ke
sammani duk ahe kallon tsoro take masa kuma azaune.a mota take kallon sa
Dogone irin zan, bat dinna sayeyye, baka k'en kot ne ajikina sa bakin glass din
sa ya dace da mekekken hancin sa, bari ko ba a, magana ahaka yadi, ga taku da
takalmin minsa sawon ciki shima ba,kin
Itade zata iya rantsuwan ba ta, tabaganin ganin namiji d yagaji d kyu haka ba
ahe da mada irin su a agarin nan itade ayau se taji wanene
Ko shuwan ne amma ai a, anguwan su ma, akwai shuwa

Ba irin suba, ne kanshin turaren nan nasa tun ane sa yake bugan ta har yaja
kujera ya zauna bata dena nbin sa da kallo ba
'Azuciyan sa yace kode mayya ce ne irin wannan kallo
Amma afili

"yace baki hanci goshi duk nisu ke kallo na idon ma bai isa ba yakare maganan
cikin murmushi.
Ita ko kunyan kama tada yayi dumu dumu tana kallon sa taji ta sun kuyar d kan
ta
Dan za muwa tayi tace
"ina kwana
"yace kina lfy
"tace kalau

22
"tom alhamdulilah
Shiru yayi dan baisan ta inda zai soma ba,
Wayan sa yacire kawai yaturawa Hadim sako cewa ta ina zai fara
Daga ban garen Hadim dadin ta ji ta yar da da mijin ta ita ce ka dai a ransa
Nan da danan ta turo masa yanda zaiyi
"Gya,ran mur,ya yayi yace yawwa dalilin gai yato ki nan
Shine ko kin san tun farkon gani na dake shikaran jiya na kasa sukuni
Ganin bazan iya jure waba yasa na yanke shawaran ne man temakon ki idan
zan samu.
"cike da ladabi tace

"ai, nace kane mi kowane irin temako zan maka tun ajiya kuma zuwa na nan zai
tabba tar maka da hakan..
"a hankali yafur'ta zaki aureni.

Cak tameke ta na zaro, idanu ta na nunashi ahannu tana, girgiza kai


Ta kasa magana
Jita yi harshen ta ya, mata nauyi
Da kyar ta lalumo wasu kalmomi ta,hada, tana, nunashi

"kai waye
Mekazo nema wajena
Kagayamin
Nufin ka, akai na
Dan nasan tabbas
Da wata manu fa amma

23
Kabar ba ta bakin ka wajen cewa kazo ne man aure na ni wacece da mutum
kamar kai zai ce yana so
Ko,kasan dalilin zuwana nan ma ganin baza ka cutar
Da, ni bane fa idan kamin za kaci amanan yar dan da na maka ka gaya min me
nufin ka akai na kai waye kai dan mafiya ne dan idan bawan nan ba ba abin da
za kayi dani kadu be ni ka dubi kan ka kace kana sona
Nabin 'azuciyar sa yace kin ji na furta ina son ki ne
Afili kuma yace "ke ma mutum bace se de idan zaki ce ba kyason aure na
almajirin baban ki kike so.
Tace "wane ni inde har kai kanu na kana sona ni ban isa in ce bana son ka ba se
dena san ma basa mun ka zan yiba baba na baya mgn ya canza ya riga yabawa
Shatima ni ahan kali Nabil yafurta zai canza naki hadin kan kawai nake ne ma
Tace "bazai canza baka san baban muba jin sa kawai ko
Yace ina zan jishi nida ban san shiba.
Tace "kai baka san babana ba amma kai bako ne ko
Yace "waye shi
Tace "zannah modu ai kowa yasan shi
Nabil cikin zare ido Nabil yace ki na nufin lawan din gar gar Zanna Modu me
wa'azin nan agidan Tv da redio
Tace "eh
Murmushi yayi dan yasan dole yan zu Hadim zata hakura ta canja wata
shawaran amma dan ya kara gaskan tawa yace "ke yarshi ce ta cikin sa shiya
haife ki?
Tace *eh babana ne
Yace "agidan sa kike yanzu?
Tace "eh
'yace ba me kanin ki yace ke yar wani ne agarin nan inde zannan da na sani na
gargar ne hakimi
Ne kuma babban malamine yanzu kina yar zan na kike ahaka?

24
Tace "ai baban mu ba ya damuwa da wani harkar gida yaran sa manya su suke
tafiyar da komai na gidan niko mama ta bata gani ma.
Yace "aishike nan tunda bazai can za ba da ma tema kekkeni yace yame ke tana
ganin sa ya ja mota da gudu ya fice sai a san nan kuka yazo mata da kuma Babban
a saran da ta yi na ga koshi ga rashi
Shiko tukin sa yake ankali kwace cikin rashin da muwa har ya kara sa gida dan
aganin sa ya rabu da kah ra tunda dama ba iya rayuwan aure zai yi da ita ba yana
horn megadi fakin bai yi ba Hadim ta fito da gudu ta bude masa tace "yade mai
star anyi nasara ko?
Yace "ba nasa ra kinsan yar gidan waye kuwa tace "au har kasa mu iyayen ta
kenan kunyi maganan ko yawwa ita yar gidan wacece yace bazai yuwuba yar
gidan lawan Zannah Modu ce babban malamin nan na gar gar zaro ido hadin ta
yi tace wllh karya take ita ta isa ma
[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

*Batul Adam jattko*

*gdy ga, dukkan masoyan* *DAMA TA* *da kuma bada, hakuri yanda page 1
yazo error* *tun asannan anmin gyara kuma na fara kaman tawa dai dai se Allah
Allah ya gyara mana kura kuren mu*

*6*

🌈Kainuwa writers

"yazaki ce karya ne ta tabbatar min da haka se de kawai kisamo wani mafitan


"kama hannu sa tayi mushiga kamin bayani yanda kukayi da ita suna shiga
25
Yaga yamata yanda sukayi shiru tayi
"can ta murmusa tace my sweet baka saya kaji ra ayinta bane gashi kanuna
rashin damuwa agare ta kai da nace ka daure kanuna kulawan ka gareta kafin
musa mu tazo hannu

Yanzu ina wayan da naba'ka kaba ta,.


"yace na bata
"tace aikuma akashe yake balle mune meta amma yan zu kira salees ko ma, bata
tafi ba tunda kabar ta tana kuka ki,la tana wajen

"yace mezan ce ma ta kuma.


"kai,de kirashi yaciro wayan sa yaki, ra salees
yace kana jina salees "yace yes sir
"wanan yarinyar tana nan ko tafita.
"salees yace ah dama ba, tare kuka fita ba ai nadauka tare kuka fita ka, na fita
na kulle get
"yace tare mukazo d zamu fita tare ko kaga, tayi kama da wanda zan dauka a,
mota.

Salees yace "sorry sir bari inbude ta,.


"Nabil yace a, a, ina zuwa.
Yakashe wayan yana kallo Hadim
"yace kinji wai shi bai ma zaci tana ciki ba,yarufe.
"tace yayi Daurewa zakayi ka, koma. Anan ta, tagaya masa yanda zaiyi ya ja, ra
ahinta.

"to yace yameke


Dan Nabil sam baya iyayiwa Hadim musu ko meyasa?

26
Haka ta rakoshi har wajen mota yashiga yana korafin.
"Gaskiya yanzu inaga son, da, yarufe miki ido baki damu da, damuwa ta,ba my
one."tace shine kwan ciyar hankalin mu' kadauren ta shafa kan'sa tare da rufe
basa kofan motan

Yaja yafice.
*
Tunda yabar waje ko, mutsi takasayi kuman ba ga, gara'
Ta yayi wai ita fandau da, aka' bawa shatima yana, mata, kallon wulakan' ne
Allah yabawa miji na,
K'e ce raini
Amma nayi wasa da
*dama ta* waiyo Muhammad ina zan gan ka wallh ka, zona amince aure ka,
ko,ba sani baba ko zan kai ka,ransa kotu kazo bazan bari ka kuff cemin ba
Baganan. Sa, ne yake mata yawo cikin' kunnen
_shi dama duk san da yazowa mutum yayi amfani dashi_
_idan kika, yarda kika, aure almajiran da ba,so, ki yake ba duk abin da_ _yafaru
dake kiyi kuka da kanki_
Afirgice ta tashi ina zan ganka ne
*dama ta dama ta*
Da, bar ta,zube aka'sa tana cigaba da, kukan ta.

Ko, bude get da shigowa da mota bata jiba balle takun sa,
"kingan ni ko nasake zuwa wllh naka' kasa hakura zuciyata ta kasa yadda,
nabarwa wan, nan almajirin ke'
Shine na, dawo, gani
Gareki ki yan kemin kowane irin hukunci ban da, ra'buwa dake,
Arazane tame ke "tana cewa daga'ke kaine kadawo

27
Wlh basan yazan yiba ni ma bazan iya ra'buwa dakai ba
Ban isa intun kari baban mu da zancen kaba
Wllh inason ka kai ma, kasone balle ne.....
"tom dakata yanzu yaza, ayi
"tace Muhammad wlh ban sani ba ni yarinya ce kai zaka samu ma,na mafita.

"wani irin murmushi yayi na yakusa cika burin Hadim dinsa


Yace idan da, za ki amin ce kinga ni ma, ba dan garin nan bane ni iyaye suna
neger abin da, yakawo ni nan shine nayi dugun auren wata yarinyar da, iyayena
suke son subani amma ni kuma ba,naso, ta dan bata da tarbiya ganin ki da
hankali da kama lah kuma yanda kike yarinyan nansan ko' kema zaki bude ido
da ra, ayina balle yaran mu
*
Da, zai yarda munda, ce da juna yanda, kema iyayen ki baza su yarda ba haka
ni ma, nawa
Kawai muyi auren mu aboye idan Allah ya azur'ta mu da haihuwa muzo kusu
da, abin da muka haifa zasu hakura musamman ba baban ki d, yake "
"Tom yanzu bazan fuskan matsala awajen iyayen naka ba.
"yace baza ki fuskan ta ba dan ni dama ba mazaune gida bane aiki na yana
sudan kuma can zamu
Ahaka, de yayi yaudaran ta, abin ka, da yarinta ta, hau daram

*
"Yanzu kinsan yanda yanayin auren zaika' san,ce?
Girgiza masa kai tayi
"yace dawuri nake son ayi dan ajibi zan ko ma, sudan
Idan kin yarda se ki bine za a daura mana aure akano se muwuce ko?
"tom amma fa ina tausayawa mama ta makahuwa ce kuma mu biyu gare ta
idan na mata, haka anya nama ta adalce

28
"
"yace Allah sarki maman mu ashe bata gani karki damu ki bamu shekara ko
baki haihu ba, zamu dawo zan fita da mama waje a, duba idon zata samu lfy
insha Allah.

"tace amma jibi baiyi kusa ba?

"yace bai yiba


"tace tom yazan yi nafito.
"cikin ko, sawa da maganan yace yanzu ya akayi kika fito. Akwai waya acikin
wannan ledan za'mukara sa sauran magana a, waya.

"ido ta zaro tace waya ai ni ban iya amfani dashi ba,


Azuciyan sa yace
_nide bazan iya zuwa kusa dake yanda dan tsaya koya miki ba_
Afile "yace kisamu wan dan zai koya miki ni ina dawani uzuri ne. Zan tafi ya
meke, akan cuku cukun tafiyan mu ya mey ke yafara tafiya
" tace ban san wan da daza koyamin ba?
"ada, kile ya bata amsa ki,zauna anan zan turo akoya miki ya shiga yaja

Kai badan yarin ta, ba da ta, gane


[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

29
*Batul Adam jattko*

*7*

🌈kainuwa wrirters
Association🤝

"tana kallon motan yafice ta sauke ajiyan zuciya tana hamdala, yanzu wannan
shine mijina duk dangin mu ba wacce tayi na saran aure irina
Tom su yafati masu ce'min mummuna
Suzo suga mijina
Bari muje muyi shekara dayan mu dawo
Duk se nanu na ban san suba uwata da yar, uwata kawai nasani ya, kaimin
mama abude mata idon ita ma, tayi rayuwa kamar kowa
Tana, cikin wannan tunanin Sojan da'zu yakara so inda take
Mekewa tayi cak ta, zata zaice ta tashi tafita se taji yace
"zauna mana oga yace akaya miki waya?
Tace alle wayan ma soja ne ze koyamin
Umm zan sha gata
yasake cewa "ina wayan?
"tace bangani ba ko shine a wancan ledan?
"tsaki yayi yace tom kidubo
Azuciyan sa ko cewa yake oga agarin wannan temakon nasa yariki to wannan
komeye abin se an koya mata waya wannan ba, kauyiyar idan temakon ta, zaiyi
ya, bata mana abin da zai bata harse ankoya mata,
Itako bude ledan tayi kudi tagani wanda yafi nawan can karon amma ba ta,
tsorata ba,
Wannan karan
Wayan ta dauko yar' karama ce Nokia me tocila

30
Taciro ta, meka masa, tace gashi
"yakarbi wayan ya kunan yace kin ga idan ankira ki nan zaki danna idan kuma
kece kike son, kira gayan da zakiyi tanuna tasani dan akwai wata makociyar
su da take zuwa gidan ta tana bata wayan ta tayi ta danne-
danne.
"yace yawwa tom aikin iya ma yame ka'mata ita kuma ta meke ta dauki wayan
tayi anyan fita.
Da tafito se da tayi tafiya medan da ma nukun ta samu napep tace yakai ta
London ciki gidan Zahra tun kafin ta sauka a napep taga gidan arufe, da' kwado
tace wa me napep
"kaga gidan arufe jirani nashi ga makotan ta, na tambaya idan ba,ta nan mujuya
ko

"yace wai nawa zaki'ba ni ne?


"tace konawa ne ni zan baka,
Tafita tashiga mako tan suka gaisa da matar "tace makociyar ki Zahra fa "matar
tace wai ta tafi duba sirikin ta bashi lfy "Yayya tace idan tazo ace fandau ce
daga anguwan su.
"matar tace Ayyya anesa kike, ai irin wannan zuwan yanzu ande da se kunyi
waya ai kishiga ki sha ruwa ki huta
"tace bakomai na gode idan tazo agaishe ta
"matar tace tom
Ta fice'bata so ba taso, tayiwa kawan ta ta kallo yaushe gamo.
Awalwalan ta ta shigo gidan yau fandau harda sallama da mamaki mutane
gidan suka amsa dan ba tafiye sallama almajirai ne suke ta layin karban abin ci
ba Fanta da Bagaji sune suke rabon ta raba gife tawuce
Atsakar gida ta tadda maman ta tana ta lalumen han yan banda ki da sandan ta
da sauri ta kara sa inda take ta ka ma sandan ta kaita tana tsaye akan ta tagama
suka fito ta kaita inda dake alwalan dan azahar tayi ta ita kuma ta shige daki ta
boye ledan cikin jakan ta ta fito da wayan shima tabo ye cikin rigan ta tashi
alwalan tayi sallah tafita shara dan yau

31
*sharan tane har ta fara shara taji wannan wayan yana k'ara Allah ya temake
ta bawan da yaji yayi saurin fita a gidan.

-hadim xaune kusa da mijin ta sani ne a kujera da yake fuskan tan nasu
Nabil yayi gyaran murya
"sani kasan dalilin da yasa na kira ka
"sani yace a a yallabai
"na kira kane acikin duk kan mutanen da na ke tare dasu nafi yar da da'amanan
ka bugu da kari baka da yawan magana baka shiga abin da ba ruwan ka dan
haka nake' son saka cikin wani sirrina dan nasan kai amincicce nane.
"sani yace haka ne yallabai duk yanda kake son kasan cewa dani za ka sameni
fiye da yan da kak'e so
Babu ne kawai baka min ba
"Nabil yace tom masha Allah
Inason kamin alkawari idan nayi sirri da kai duk rinsi ba za kagayawa kowa ba
ba na fatan kowa yasani da gani sai kai sai mata ta.
"sani yace yallabai na dauka wllh idan kayi sirri dani ko wuka aka daura min
bazan bude wannan sirrin ba.
"Nabil yace sani aure nake sonyi na sirri ba tare da sanin iyayena ba haka ita
ma yarinyar basani kowa nata shiya sa nake son kafita da ita daga garin munyi
da ida akano za adaura auren amma kuma gaskiyan ba a kano za a daura ba
saboda kada wata ran tane mi shedu a inda aka daura a kaduna ko zareya nake
son a daura.

"sani yace tom yallabai ita kan ta, kana, boye mata wani abu kenan.
"Nabil yace sosai
Nan Nabil ya kwashe komai game da manu far su yagaya wa sani
"

32
"sani ya.ni sa yace yawwa oga nagane nufin ka nace wa kaduna kano ko da
za tace bata yar da ba, tane miwajen ko amma yaza ayi kana nufin ba tasan
kano ba
"Nabil yake ai yanzu muka gama waya da ita tace ita ko damaturu bata, taba
zuwa ba.

"sani yace idan muka jen kano ta tambaye ni fa kasan fa'kano baya buya
Yace kai da zakayi hanya KADUNA meya hada ka da cikin gari kayan ki baya
kuma gudu zakayi sosai yan da baza ta tsaya kalle -kalle ba.
Sani "yace tom yanzu idan muje kadunan yaza ayi da yanda auren zai kasan ce
waye zai yarda ya daura aure batare da shedu ba.

"Nabil yace wannan yarage kai da uwar dakin ka dan ni ba nawa ciki ita ta'
tsara abin ta, yak'arasa magana yana kallo Hadim.

"shima sanin kallo ta yayi yace uwar dakin na muna jiran ki.
"hadim tace idan kukaje ka samu irin anguwan masu ka ramin karfin nan za
kasa mu masallacin dai dai rin ankusa shiga sallah din na ka samu limamin
Kace masa kanna son daurawa kanwar ka aure amma da ita zaka je idan
malamin yace ina manyan ku ko yace daga ina kuke kace ku marayune a Lagos
kuke da zama amma asalin ku yan Niger ne
Kunzo kaduna ne dalilin fita da kanwar ka waje za a mata aikin idon tom bayan
kunzo nan se awajen aikin ka akace ba abaka izine ba
Shine wani abokin ka a India yace katuro ta shizai mata kowai tunda acan yake
Ganin ba muharra min ta bane yasa kace a a shine abokin naka yace shi da
ma yana son' ta idan kana tsoron wani abune kadaura musu aure kafin ka
turota kai kuma kafi amin cewa da hakan shine kake son adaura yanzu dan
yan zu za su tashi yan ayi adaura auren lokaci zai kure
Nasan zasu bukaci koda a waya ne ka hada, su da, walilyan ku se ka kirani zan
sa waya ta a muryan maza muyi mgn dashi idan sun bukaci na mijin se ka kira
Nabil

33
Wannan shine ka dai hanyar da zai bamu *daman* auren boye asauka ke.

"sani ya tafa mata


Yana cewa kai uwar daki na baki da, wasa
"shiko Nabil rungume ta yayi yana cewa my one ta ina kike fidda basira kine.

"tace Wllh dole ne my swt yan da wannan baZAINABU din taku tada ge za ta
aura maka, mesu nan ta wan da bazan iya jurewa, hakan ba.

"Sani yace yanzu goben da yau she za mufi ta


"Nabil yace da a suba.

"sani yace zaku sameni me rike muku sirrin ku ku ma zan yi duk yan da zanyi na
ga ma sa mu wa ni matsala ba awan nan aikin da ka bani.

"Nabil yace na gd.


"nine da gdy yallabai kafi ko, mai awaje na, fana mu Allah yara haihuwan da,
zatayi na narko ta haifi yara 3 ko 4 kaga kwalleya yabiya kudin sabulu.

Fandau
Rasa, inda zatayi da wayan tayi ta fadan kangon gidan wanda ake karatu da
daddare nan suka gama magana amma yaja ta sun ba ta lokacin dayawa
Tana fitowa taga'har anyi shara matan gidan suna ta, faman yi mata habai ci da
dan fadan su na bata musu shara kan lokaci ba dan de suna shakkan fandau ne
da bagana ce da, se inda mai yak'ere

Ko kallon inda suke ba tayi ba tawuce dakin su.


Bagana ce tashiga

34
"tace haba ya fandau ina kika shiga ne ke kullum se kinsa an mana gori agidan
nan kin san sharan kine kika bare kika fita
Suna cewa uwar mu azaune su dafa su bata mu azaune
Sharan ma, de nayi zakiyi da naga abin yayi yawa na, tashi na, share.....
Ke ta dakatar da bagana "anki amu su sharan banzaye kawai macuta bin cin
suden banza na zalin cin ko ba aga ban mu suke dafa abin da, ransu yake, so,
ba bayan sun gama jagolgolon su sun ba mu mu na gani baza abamu ba in
munci nama a gidan nan se juma a shi ma, dan rago ake yankawa ne su bamu
yan da ran su yake so su kwashi sauran su shige da,kin su duk lemukan gwan
gwani da naro ba da baba yake sawa ashigo dashi sun taba bamu da muda,
almajiran gidan nan ki gaya mun ban ban cin mu wllh nede naku
Sa dena musu bauta.
"Bagana tace hakane kam nan da wata 2 ai shikenan kina gidan shatiman ki
wllh yafandau kinyi dace shatiman yana da zuciyan ne ma yabude shagon sa
na kansa ke' kam kin dace se de fatana Allah yasa ya soki.
Tsaki fandau tayi tace can ta, matse ma sa kar ma yasoni baya gabana Wllh.

"ya fandau kin sanme kike cewa kuwa?

"Fandau tace meko nace?


"naga da'kina son shatiman shene de baya sonki
"fandau tace tom nima yanzu nace banayi kuma Wllh bashi zan aura ba
"bagana tace kin san me kike cewa kuwa yafandau
Kin manta waye babane
Tom idan bakya son sa ina wani ke da bawan da, ya taba, cewa yana son ki
"fandau tace aganin ki ba zan baki mamaki
Jattko
08062383027
[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*

35
*NA*

*Batul Adam jattko*

*8*
"dariya bagana tayi tace ai mamaki daya' zaki bani naga kin ja hankalin
shatiman yafara sokin......

"dakata Fandau katse ta cikin tsawa kar kika ra yimin maganan Wannan
shatiman yau she na fara wasa da ke
"bagana tace afuwa yar uwa na,bari
Dan bagana tana mugun shayin yayar ta ta duk da ba,wani ratane tsakanin su
ba.

*waye*
*nabil shid*
Nabil da'nega
*Alh abukar manga*
Alh abukar dan asalin maiduguri ne cikeken kanuri
Su ukku iyayen su su ka ahaifa ZAINABU itace babba da tazara sosai tsakanin
ta da abukar wanda kafin ahaifi wanda ya biyo ba yan sa ita ZAINABU har anyi
auren ta wanda yabiyo bayan abukar shine inusa
Iyayen su sun da de da rasuwa tunkafin auren abukar shiyasa suke daukan
ZAINABU tamkar itace uwa da uban su dan itace ko mai nasu, abukar yana da
matan aure biyu da yara da dama Maimutatu itace uwar gida suna ki ranta da
bani se ummin Nabil itace amarriya
36
Sunan ta Hajara duk yaran ita ma ummi suke kiran ta Maimutatu yaran ta 9
amma mata ta fara haifa 6 mata 2 maza matan ta fara haifa
Ita kuma hajara ummi yaran ta 5 mata 2 maza 3 nabil shine babba se kamal
se Hanif se Jidda nabeela
Akwai hadin kai da fashin tan juna agidan yan da baza ka gane dan, wannan d
Wannan ba ban banci kawai yaran ummi fararene irin sol din nan tunda, ita
ummi shuwa ce Maimutatu kuma kanuri...

Nabil tunyana yaro yake mutukar son ball kullum yana gidan su abokin sa,
bilal suna kallo tashan ball sosai shida bilAL ra, ayin su yazo daya ko da lokacin
sasu a makaran ta yayi adare aka' sasu

Kan su baya ja sede afito, dasu wasa ka, wai anan za agane su mazane amma
aciki aji kamar sokayi lokacin jarrabawa kusan susu ke daukan ajin malam
tunsu na complain har suka gaji wani malamine yaga, yanda suka mayar da han
kalin su wajen wasan kolon ne yasa yace wata kilah anan abincin su yake
shene yadage, musu irin idan za ayi gasa na makaran tu yake hadawa dasu
duk da basu kai ba amma abin mamaki sunfi manya bada shimma ba taba .kai
su ga'sa sun ba da kunya ba se de sulashe

Tun suna primary school ake fita da su jahuhi ga san bilAL Nabil yara ne da
suka sha hara tun suna yara karatu ko ba abin da suka sinta har suka gama
primary din su ganin haka'

Baban bilal alh maina khange ya yanke shawarar fita da, bilAL England dan
sashi amakaran koyar da ball din gaba, daya wato poot ball academy
Atake yana gaya wa bilal yace ina shifa ba inda zai je inko ba. Haka ba se de
idan da, abokin sa, Nabil za a fita ta a kayi akayi yaki daga karshe

Alh maina ya nemi shawaran baban Nabil alh abukar yace shi bashi da kudin
da zai fida dashi waje dan yakoyi wata ball acikin yaran sa maban da Nabil

37
ne kada'i meyin private school duk comvt suke yi shima ga nin Nabil shini
babba a maza shiyasa.
'alh maina yayi Murmushin yace alh abukar ni yar dan ka nake buka' ta bilal
da Nabil dayane awaje na
Alh abukar yace
' yace aini idan za ka yanke hukun ci akan Nabil base kasa nar dani ba

Haka aka tarka tasu aka kai su kasan na England


Aiko a nan ne suka san an sasu makaran ta dan ko yaran turawa basu girma
suke ahaka suka, gama
Secondary school din su koran graduation din su
Yan gidan su bilal kam duk ka sukaje
Shiko Nabil inusa ne yaje kanin baban s
Sunsamu karramawa sosai sun sha kyututuka dan gasu sun murje sunyi kyu
dan duk kan su farare ne shikam Nabil yasa je da turawan sosai se kyu ma daya
fi dayawa acikin su
Atake malamn su suka bada shawaran I'dan suka gama hutun su, suzo su jona
degreen.

a, nan dan shekara 2 ne bawani dade wa zasuyi ba

Dawowar su gida yaga hadim din sa ta, girma hadim ka, mar yan da nagaya
muku yar gidan yayar ummin sace da ummi da mama wato fatime uwa da
uba daya su 6 amma 2 sun rasu yan zu saura fatime
Da, ummi da abba musa da abba jabir
A Wannan zuwan ne suka nuna bajin tan su wan da ba cikin maiduguri ka'dai
ba Nigeria ma tasan da zaman su wan da awan lokaci du du du bazasu wace
shikara 17 dan asan da, sukayi degree din su ma a san nan suka, cika 19
yarane ashe karu amma bame kallon su bai ce mudu cikakkun samari bane

38
Basu wani da de dazuwa ba bilal yayi aure amma Nabil yace shifa yayi yaro
dayawa
Hadim ba nacin da batayi ba yace tabari ta, gama sucondury tukun
Wasa wasa wadan nan yaran sun gan gar kananun yan ball na Nigeria a na
haka
Super eagles suka dauke su mafarin dau kakan su ken

Ko daya basu sha wahala ba su ka sha hara duniyan ta san su baye Nabil kafan
sa, mey sa dane
Ahalin yan zu nabin yawuce tunanin me tunani ganin yan da kafan sa yake da
sa da ne yasa baya zaman kungiya daya in da aka fi siyan sa da dara, ja
Nan yake zuwa yana da mugun daukaka yau na
Real Madrid Manchuria da Munich arsenal dade sauran su

Ban ban cin sa, da bilal kenan dan shi bilal kaifi daya ne idan yamasa korafin
meso bazai zauna waje daya ba amma bai yada super eagles ba sabo da,
kishin akasan sa
Dariya yake 'yace my friend kaifa bason kudi kake ba cikin sa kataso
Sabanin nida duk dan ginmu dani suke ta kama
Ka ga dole nayi zafin nema tun kafin sufa yazo mini
'Bllal yace handama de irin naga koyan zu ka'ajiye aiki kana da, abin da har
jiko kin ka baza susan mey ba, buba da ko yanzu kafi wani governor Nigeria
kudi ga gauka ka
Dariya yakeyi ya kyale bilal dan shi yasan irin tarin alheran da, yake samu
Yayi aure da hadim yanzu shekara 6 kena Allah bai basu haifuwa ba
Wannan kena ta kai cecen tari shin
Nabil kena
Fandau zaune

39
Akan gadon ta Baccci yaga gari idon ta yanzu shike nan nan da awane ka'dan
zata bar mama ta da bagana tabi namiji
Anya batayi gan gan ci ba amma idan tatuna kala mai da Muhammad yake fada
akan ta yana kara kar fafa mata, karfin guwwa na zai
Ingan ta mata rayuwa musamman na cewa da yayi zai ne mawa mama lfy
yan idon da take kanin kamar shine idan
a ka, samu su jin dadi kamar kowa
Amma ya, mama da bagana zasu ji idan sun rasa, ta juyi tayi ta kalle kowan
ne su tare da, goge guntun hawayen da yasur to mata
Ahan kali ta sauko tanufi inda take tajiye litafin ta
Taciri fefa ta, koma gado.
Ta'fara rubutu kamar haka da arabbiya dan bata iya boko sosai ba ta na de
karanta hausa shima ta koyeshine agidan anty mairo wata makociyar sun
_Asslamu alaikum ya,' uwata_ _nasan asan, da_ _zaki ci karo da Wanne sa,
ko,nawa_ _wanda sai zame muku bakin sa, ko_ _banyi haka'ba mama_ _sedan
ina son cika wani buri na mama hukun cin da, nayan ke ni kai na_ _ina kuka balle
keda, nasan zan barki cikin gorin kishiyoyi ki_ _mama mama ki gafurce ni ki
temaki rayuwa ta_ _karki fadi mummuna kalma akai na asan da zakiga soko na
zan yi tafiya amma_ _mama zan zomiki da abin mamaki duk da nasan yanzu
ma_ _naba ki makaki nayi abin da nada sa tarishi adangi_ _amma mama ina
baran addua ki ke da yar uwar ta na rayu cikin rashin yanci mama_ _shi baba
zai dauke ni yabawa wanda zan ka'ra, rayuwa cikin kunci dan mama shatima
bazai taba so, naba_ _musam man da, nagano yana son yar uwar ta bagana_
_mama kiji tausayi na ina da, dalilin yin haka_
_amma dalilin mana kunta ta muku bane_
_yar' uwa ta roko, nah gareki kar kibari mama ta, min baki ki aure shatima_

*masoya masu bin Wannan lbrn karku ga, bana sa, soyayya ko*
*ko kalamin soyayya ina bada laabarin ne yan zun ata kai ce dan*
Amama duk abinda kuke so akai
[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*

40
*NA*

*Batul Adam jattko*


*9*.....

🌈Kainuwa Writers

Ahan kali talin ke,ninke paper ta ajiye saman filon ta mama tagani ta, motsa
daga ninda take ak'asa tana ta lalumen sandan, ta tasan ukku tayi lokacin tashin
ta yayi dan mama macce ce meyawa, ibada Fandau ta sauko da sauri ta dauko
mata sandan tarike mata suka fita ban daki ta kaita ta gama abin d zata yi su
ka fito alwala ta, yi su ka,shige daki
Takai ta inda take sallah ta dai dai ta, mata, sayuwan ta gabar kaman yan da
ta saba ta koma, bakin gadon ta ta'zauna zaman jiran kisar sani abokin
Muhammad wan dan da, zasuyi tafiyan tare ka'mar yan da suka, tsarashi
idan anshiga sallah dan
Bada man fita idan ba, irin wannan lokacin ba har aka'kira'sallah ta tashi ta, fita
ita ma tayi alwala tun kafin a, tada, ikkama tayi nata sallahn tajuya ta kalle
mama tana faman lazimin ta har yan zu Bagana bata tashi ba Muhammad yace
kar ta, dauki ko mai dan haka ita abin da, tafi bukata ma yanzu taji muryar
mama tana son taji muryan su na karshe dan shekara ba, wata bane

'tace mama na tashe ta gyadda mata kai mama tayi alaman eh


Tason ace magana tayi ta, tashi Bagana se tako ma, dama tasan Bagana ba ta
tashin wuri dan haka zata sake magana taji wayan ta da yake kasan maran ta
yafara gir giza.........
Dai dai lokacin da taji anta'da ikka'ma diri niya tafa ra tara same zata dauka
aha ka idon ta, yawulu mata wani tsohon jakan ta dayake rataye
Ajikin kusa tabude akwai hoton nan su ciki har wanda mama tana da lfyn ido.

41
Agur guje ta laluma ta dauka tafi ta da sanda, ta tayi han yan waje kamar yan
da, taza ta duk ka, kofofin abude yake duk ka, almajiran suna masallaci kim2
ja, shijab din ta, tarufe kanta tayi han yan babban titi idan sukayi zasu hadu
wayan ne yasa ke motsawa Wannan karon ta feto dashi ta dauka ta kara a
kunnen ta taji yana cewa "sani ne kifito ta yamma gani abakin layin dama ko
nan tayi tom tace taka ra sauri tana fitowa ko taga motan ta, gane motan dan
wan da, tafara ganin Nabil dashi ne ta karasa
Ta, saya da sauri nacikin yasa, hannun ya bude yace shigo karwa ni yagan mu
tayi saurin shigewa wani irin sanyi ta

Yara sata wanda ba, ta tabaji ba ga, kamshin Muhammad wanda baya ciki
amma Wannan fitinenne kamshin yana nan ajiyan zuciya tayi kafin ta kara sa
rufe murfin har yaja da gudu

-Waiyo Fandau kowa yabar gida gida yabar shi..

Tafiya suke yana ta sula gudu harsu ka bar cikin gari a damaturu ya tsaya yasiya
busu abin kari
Message yahigo wayan sa yana dubawa yaga

Hadim ce yabude
_kasamu magani Baccci kasa mata a abin sha dan kuwuce kano ba ta reda, sanin
taba, nasan shigan yamma zakuyi ka'kama mata daki a hotel dan abar daurin
auren se gobe_
Yana gamawa yagoge ya mayar mata, da reply
_ok madam yanda kikace haka zayi_

Aiko fitowa ya sake, yi yasayo tun agun yaballe murfin roban lemon yasa
magani Baccci ya jijjigashi yazo ya hada, da abincin ta yame ka mata

42
se sannan yakare mata kallo yaka'da kai Lalle sai yau ya tabbatar da hadim
taga'mada Nabil koshi da yake karkashin sa basai iya dauka, Wannan ko a,
matsayin yar aki ba balle wai mata wan da zai iya mu amullan aure..

-ayau Nabil da hadim din suke, sallama da yan uwa dan agobe zasu bar kasan
gaban hadim ne yak'e faduwa dai dai lokacin da drvr yaka' ya kwan gidan inna
zainabu wato yayar baban Nabil wanda ita ta kafa musu Wannan dokan sun
sameta
Parlour ta ahakim ce bakace me kyu da tsafta ga kamala zatayi kimani shekara
68 tana ganin su ta tamke fuska

Sallama man Nabil yakara yi yana zama ka'san tiles ita ma Hadim sun kuyar da
kan ta tayi tazube atare suka furta

'inna nda dufto ( inna ina yini )

Ita maciki harhen kanurin ta, fara masifa


'tace na ce muku na wuni k'alau nasan bakuso hakan ba ko ai da kama hanyan
ku zakuyi kuta fi se nasan kuncika
So, nawa ina kiran ka modu sai yau ka'ga daman zuwa ko baka zoba nasan
uwar taka tafa da, maka ko dan ina gidan ta dauki kururuwa da kuka tafita
gidan uwar ta,ta,fatime naji ance duk anan kuka hadu dan muna firci da kuzo
kuyi a gidan mana
Koma me kuka kulla ba, fasawa zanyi ba na, baku wata shida idan matar ka
batayi ciki ba, to ni zan samo wan da za ta, haihu
Haka ta karaci matsifar ta da ker ta saurara da ta gaji dan kanta.

Nabil ne ya sake matsawa gareta ya kamo hannun ta ya kwan tar da, murya yace,
'inna duk munji umar nin ki gare mu inna zan yi ko meki keso, insha Allah ki
sa mana albarka dafa kan sa tayi kuma cikin sanyi tace

43
'modu na,sani kana son, matar ka nida nake ke zakewa amata kishiya ba ina kin
halima bane
A,, a, halima ta na da halayin da ta can can ci aso ta amma haka' bazai sa muta
ke gsky ba adan ne maka hakkin ka, bayan taki haihuwa wata kila rabon wata
ne gaba da nata, kamar yanda uwar ta tayi se da aka auro halima ta haihu tukun
ita ma, ta,samu dan haka ita ma, tayi hakuri amata modu ina son kasamu dan
kan ka kana, da yawan dukiya yaran ka, sune Garkuwan ka idan basu yan uwan
ka, zasu sa, ido akan dukiya wanda, wani nacikin su burin sa kamutu ya gaji
dukiya.
Wanda mu hakan kan bazai mana dadi ba modu kana da' yawan alkairi da
zumunci
Amma kasani yaran ka, darajan ka haka tayi ta tunatar dasu.
Har lokacin tafiyan su yayi har wajen mota ta rakasu
'' tace yawwa halima kina da baki wanna hutun su yasmin sunce keza sujewa

Rasss sukaji! gaban su atura musu yan hutu suyi yaya da shirin na ajiyen wan
da za ta haifa musu yaran su amma suka dake suka ce 'to inna se sunzo
'inna tace wata kila madani za a'jeda, na dade ban je England ba yasalam.!
'hadim tace azuciyar
Nabil yace "inna kin manta zaki je Jidda ganin doctor watan gobe.
"inna tace kai nifa nawar ke
"Nabil yace duk da haka inna tun da yace kikoma abi dokan likita yafe da
Girema zakuje ko Kamal.
"tace shikenan Allah ya tsare
Sukace,
"Ameen
driver ya ja suka fice
,washegari Nabil yasamu rakiyan dinbin masoyan, sa da abokai da yan uwa
zuwa airport motoci kamar za ayi rakiyan.

44
Shigaba kasa da kyar da temakon security sa yasamu yaballe ya shiga cikin
sekiya suke old man Allah yasa kafi haka yan jaridu
Ko yagaji da fama dasu suna shiga jirgi security suma suka shiga
Wasu daya wa seda suka ga tashin su suka
Bar airport din.
Itako Fandau daf da zasu fita a kano ta farka tace "lah nan inane
Sani bai zuyo ba yace "naman ta sunan garin ko hadeja ne
"tace ummm Baccci ne yasake kwasar ta suna zariya tace

"inane nan
"yace zakirai mun kusa kano
Ko amsan shi bata jiba Baccci yasake ibanta, har suka kasa kaduna
Har se da yaka mamu su daki tukun yazo tashin ta dakyar ta bude idon ta da
ta kejin yana,
Mata nauyi ta daga kai ta kalle yana yin wajen mekyu "tace harmuzo kanon
"yace eh
Tafito tana tafiya jikin ta duk asake dan magani bai saki jikin ta ba,

Nuna mata dakin ta yayi "yace shiga


Ki rama sallolin da ake binki za akawo miki abin ci
Kici ki huta se gobe zamuje inda za adaura auren ko.
Zan ce ni yayan kine kuma gobe da ganan zaki rube idon ki bazaki bude ba se
muje airport dan amatsayin makahuwa zan kai ki inda za daura auren
Yagaya mata yanda suka tsara
"tace tom tace bamuyi waya da Muhammad din bafa?
"Sani yace yawuce England wasu aiwuka ne da shi zaki sameshi can.
"

45
"zaro ido tayi tace England kuma?
"Sani yayi saurin toshe bakin sa "yace auuw sudan.

Washe gari dami salin 12 na rana ya suka fito yace yame ka mata sandan
hannun sa yace to tun anan zaki rufe idon ki kada kibude fa.
,yayi hakane dan kar ta gane wajen
Allah sarki fandau annade ki abai bai

Hakata rufe idon ta tarike san dan suka fito yamata jagora harwa jen mota
Yabude ta shiga yarufe ya zaga ya shiga ma zauni driver yaja rigasa hai ne ya
fado masa arai tunda Hadim tace anguwan masu karamin karfi ta hayin
makera yabi wani masallaci yagani gefen sa wan babban gidane gefe yasa mu
yayi parking yace bari na gwada nan naga ya fita yanufi wajen wani baran
dan da yake Wannan katon gidan da gani babban malamine.
Sallama Sani yayi ya dukusa "yace gafur ta malam wani abune mai
mushinman yake tafe dani malam "yace tom Bismillah ko ciki zamu shiga
"sani yace nan ma ya isa yakwashi ko mai yanda suka sara yagaya masa
harda kari.
Shiru malam yayi yana girgiza kai
"yace hakan bazai yuwu ba har se........
*by*
*Jattko*
08062383027
[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

*Batul Adam jattko*

46
KANUWA writers

*10*
🌈Kainuwa writers Association🤝

Hakikan ku
"Sani yace kamar yanda nace gafarta malam mubaki ne
dan de idan nadawo zan rasa aiki nane wllh da da kai na zan kaita kamar yanda
na tsara.

Ahaka yayi ta kashe malam da kalamin gamar gaske.

Malam ya nisa yace


"badan wannan zamani da tsarabe tsarabe yayi, yawa ba azamanin mu ni kaina
hakan yafaru akai na auren bari a meduguri nayi ina almajiri aka bani auren
gaggawa,
Bani da kowa se malamina kuma aminin babana,
Shiya karma min aure alokacen ba hanyo yin sadar wa harse na mata ta ta haihu
san nan muka .
Zo nan kaduna da mata ta bintu da dan ta Muktar bani nabar zaman meduguri
ba har seda.
Mukayi yara 5 natare gida
yanzu haka nikai na ina zirartar meduguri dan kusan nafi wayo acan kusan
dukan aminai na suna can musam man babba amini na zanna modu.

Daba daya jijiyo yin jikin Sani yaji yana harbawa tunda yaji malam ya ambaci
meduguri balle da yace zanna modu baban Fandau kena ko da wani zanna
modu
Tunanin sa ya katse sanda yaji malam yace "to yanzu aure yazama na karshen
zamani se anyi wani

47
Aune aunen likita
tom kaga duk da kace ita yarinyar kuna tare kaga
Amma tunda bashi,
Namijn bazai yuwu ba.

Aiko Sani yamek'e dan dama haka yake son jin tunda yasan baban fandau
Yace "malam na gd har yazuya yaji wani daga cikin su shima babban mutum ne
yace " malam amma da kaduba Wannan al amarin
kaji fa yace nan,
Da 3 zata tashi kuma idan ba a, yi auren ba aka turata malam muma bamu kyu
tawa Muslim ce ba sabo da annabin mu yace duk inda macce d namij suka keben
ta shedan ne cikon na 3 su malam ko yaya ma,
Ka daura auren tunda aikin alkairi ne muna shedu samu samu lada.
Malam yayi nazari yace "akira shi
Sani yajuyo yazo yakoma.
Malam "yace zauna Sani ya zauna gaban sane yake faduwa.
"Malam yace yasunan ka kace ma?
Sani yace " isa
Malam yace "isa kace ku mutane Niger ne kasu wan ci yakawo mahaifinku legos
ko?
Sani yace "eh
To yanzu adan ginku za asamu wan da zaka hada mu ko a wayane dan neman
izinen daurawa yarinya aure?
Sani yace "eh
Malam yace"masha Allah.
" Tom shi Muhammad dan inane?
Dam gaban Sani yasake faduwa dan baizaci zai tambayi dangin Muhammad ba
amma yadaure yace "dan Lagos dinne shima iyayen sa suna can.

48
Malam yace
"Masha Allah kaki ra iyayen sa awaya sune mawa dan su auren ko
Yasunan yarinyar?
Sani yace "Fatima
malam yace
"ayya kafito da ita ga yusuf zai shiga da ita ciki wajen mata kafin adaura ko.
Dakyar Sani yameke dan farga ba mezai ce idan fandau ta fito suka gane ta yaza
yi.
Yusif yabi ba yansa suka kara sa inda mota take Sani ne yabude kofan ya kama
san dan.
Yace "kifoto za araka ki gidan Malam
Yadan sunkuyo dai dai kunnen ta yanda yusuf bazai jiba yace "idan kina son kada
asirin mu yatonu karki kuskura kiyi magana me tsawo kar kinu na kin kin taba
zuwa meduguri dan yanzu haka matar sa yar can ce kuma ina sammanin ma
yasan baban ki.....
Dasauri fandau ta bude idon ta.
Sani yace "tun anan zaki tona mana asiri kenan ta rufe ta natunanin tabbas
baban ta yana da mutane akano
"tace toyan zu yazanyi?
Sani yace "kokar tawa zakiyi kiyi magana da hausa san nan ki ja shijab din ki ki
rufe rabin fukan ki dan zanen kiya buya.

Tace "tom
Yakama sandan tafito yame kawa wanda aka kira da yusuf sandan shikuma yaka
ma sukayi Wannan katon gidan.

A falon mama ya ajiye ta bata nan dan sun fita gaisuwa wani mutuwa a dattawa
AISHA yakira kanwan sace "yace ga bakuwar malam kiba ta ruwa
yafice

49
Samira tace "sannu da zuwa yasunan ki?
Fandau azuciyar ta tace 'ruwa akace kibani
Ba gulma ba
Afile kuma tace "Fatima
Samira da taga ba fuska se ta dauko mata ruwan ta bata.
Malam ne yashi go harciki yazauna yace "sannu baiwar Allah Fatima ta gyada
kai yace kin amice kina son Muhammad da yayan ki yace in a daura auren ki
dashi?
Fandau taja shijab din ta tasa ke rufe fukan ta kamar irin me kunyan nan
"tasa ke gyada kai tayi shiru
Malam "
"yace masha Allah shima Muhammad din yazu mukayi waya dashi ayan da naji
yana yin sa nayar da dashi yanzu lokaci sallah yayi.
Idan muka idan zan daura miki aure nayi magana da kawun ki Adam shi yasake
karfa fa min gwiwa ma dan har number wayana yakar ba yace zai zo ya min
godiya shi ma nayar da da karam cisa Allah yabaki sa a ayi aikin idon naki cikin
sa a.

Tace "amin malam yameke dan ankira sallah


An daura aure Muhammad abukar da Fatima Muhammad a yau Monday akan
sadaki naira 5000 wanda Sani ko nace isa anan yabada Malam yakar bawa
Muhammad ahannun isa yayan ta wan da dumbin mutane suka zama shedu
Agaggauce Sani "yace zamu makara akwai abubuwan da ban ga maba na
tafiyan ta.
Malam "yace yusuf shiga kafito min da Fatima
Yusuf yameka yayi ciki suna fitowa haraban gidan se ga motan matan gidan
yashigo kafin su fito har yusuf yaja fandau sun fice
Har mota malam yaraka ta yana mata nasiha duk yana tausayawa marai cin ta
akwai abubuwan da yaka mata ace uwace takoya mata akan zaman aure gashi

50
nan kuma sunzo akurerren lokaci da yasa matan sa sun mata duk a bin da
akeyiwa amarriya,
Bayan tashi ga yusuf yaru fe Malam ya meka mata sadakin ta yace "to Fatima
ga sadakin ki Allah yaba ku ladan aure da zuru'a nagari addua yayi tayi bayan
wanda akayi a masallaci Sani yayi godiya yaja mota yana cewa malam zan
dawo yanzu idan naga tafiyan ta
Ita ma fandau ajiyan zuciya ta sauke dan sarai ta gane waye shi amuryasa ma
mlm dauda ne aminin baban ta dama akano yake tace dan ita bata san inda
yake ba dan kunsan fandau bame shiga shirgin da, bai shafe ta bace.

Wayan Sani ne yayi kara ya dauka yace "eh yallabai an daura


Wllh sunan sa Malam dauda medara
Dakar fi Nabil yace "yasalam! Sani kasan waye medara a waje na kuwa?
Ni dama naji muryar kamar nasan meshi baban doctor Muktar ne fa
Sani yace "karka damu yallabai tuda de anri ga an daura har nakusa fita
anguwan ma,
Yanzu haka ina hanyan
Airport ma.
"Nabil yace ta kayi kamai asirran ce sani yace
"Ok zanyi insha Allah yakashe wayan
Sani duk dama yariga yagama duk cuku cukun duk ka
Se ga fandau cikin jirgi tana wur wur ga ido se yanzu take
Na daman anya tayiwa mama adalci kuwa koya take yanzu ita da Bagana wani
irin kuka ne ya kufce mata Waiyo mama
Kiyafe min zan dawo gareki da alheri ban yi dan na bata niki ba se dan hakan
shine *dama ta* kuma damar mu gaba daya yun kurin tashin jirgi ne ya katse
mata tuna nin ta dan jitayi kamar za ah juye mata kayan cikin ta Sani ne yakula
da hakan "yace karkiji
Komai idan yadai dai ta sama bazaki ji kamai
Ita de tana cikin tsoro har ta dena jin girgizan ta dawo
51
Tunanin mama d Baganan ta
se washi gari d asuba suka sauka abirnin London suna sauka
Yakira Nabil yace gasu yace nan yace natura driver kufito zakaga yakira ka
ma basu da wani kaya dan haka basu sha wani wahalan bin cike ba suna fitowa
driver yakira Sani yadau ka yakayi magana cikin harshe turan ci taga yanu fi
wani mota ita ma tabi bayan sa wani matashin bature ne yake ta yiwa sani
murmushi bude musu yayi ta shiga baya Sani yashiga gaba driver yaja su ka
dau hanya ita de fandau jita ke kamar duniyan,
Aka canza mata se faman baza ido take ta na kallo wasu irin dogin gini wan
da ko a TV bata taba gani ba
Suke ta wuce wa tara sa,
Na kallo hon driver Yayi agaban wani gidan mekyu da girma wan da fadan sa
bata lokacine,
Wani na ura'taji yana kara can get din da kan sa yayi sama driver yashiga dasu
ita ko nunani take to nan din inane har sani yafita tana nan ta kasa mutsi Sani
yabude mata sai kuma sani yaji mugun tausayi ta da wautar ta na amince
wa namiji yace mata
"nan shine gidan auren ki Fatima duk kofan da zaki shiga to kishiga da
Addua Allah yakare ki da ga sharrin abin sharri.
Gyada masa kai tayi tafito.
Suka nufi katon ginen wanda seda sani yafito dawani pepper ya daddan na
wasu number ajikin kofar san nan tayi wani turan ci da sauri Fandau taja da
baya dan jin kofa yana magana.
Shi ko Sani wasu number yasake sawa
Aka akara turancin,
Sannan kofar ta bude wani katon parlour ne marar misaltuwa Sani yashiga
itako ta kafe ta tsaya
"Sani yace shigo mana karyaru fe d bismillah ta shiga
Bayan kayan alatun
Cikin akwai mata kalan beni guda ukku

52
Na ban garen hagu Sani yanu fa da ida shikan shi upstais din ba irin na gidan
Habib bane da ta
Taba hawa wannan
Awani irin murmurde yake ga sansi tiles din bashida yan kan ga irin wanda
tasaba gani gashi fari tas se sheki yake
Suna gama hawa
Wani katon parlour ne ya baiyana d kofofi ciki suka sake
Bita wani badai daicin falo yabude mata kofa yace
"to ga dakin kinan kai har babban falon .daki kaga mun hau naki ne shiga ki zauna
kijira angon naki tashiga shiku ma ya juya a hankali ta laluma bakin gadon ta
zau na irin
Gadon da take
Gani ajikin hoton zanin gado ashi akwai shi aduniya.
Ta zauna wai ita yanzu hakan amarrya ce ni ko ya aure kazo min da haka baraki
yan yan uwa se wani namiji
Ba kamshi bare gyaran jiki irin na amare hannun yenta da kafan ta ta kallan ba
irin na amaren barno bane
Yanzu ahaka wanna hadedden gashen zai gan ta kafa duk kaushi ita kanta tana
jin yanda jikin ta yake tashi dan ra bon ta da wanka yau kwana 4 kenan tun agida
dan data shiga bandakin kaduna ko nace kano anata daukan
Kasa amfani tayi da komai to balle wan da da take sammanin yadoke can ba
za ta iya ba za ta bari muhammed yazo
Ba kitso
Ba lalle
Ba kamshi
Ba sutura mekyu irin na amare
Ba gyaran jiki
Hannun ta tasa tacire dan kwallin kanta wani irin turiri
Na warin gumin nan yaturni keta dan ta man ta rabon ta da.

53
Tawanke shikan sa kitson yafi sati 3 akan ta
jita shi anbude kofa zuyowa tayi ta kalli wajen muhammed
Tagani shida wata me kamar sa sak amma ita gajera ce hannun su sarke da na
juna suna jifan ta da murmushi

*wah naso sako muku yan da zashi kwashe amma kubini akwai darisa*

*by*
*jattko*
08062383027
[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*
*NA*
*Batul adam jattko*

*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_*🤝

🌐HAJOW📝🌐
HAKURI DA JURIYA ONLINE *inaya yaba kaunan ku gareni* 🤝🤝

*11*
Barno gidan
Zannah Modu
"Bagana tace mama wai ina Ya Fandau take ne?
Mama tace "bata dakin aiko da asuba ita tayi ta ta shin ki bakya son,
Tashin asuba
"Bagana "tace mama aine bana bccin safe itako YaFandau kullum se,
Tayi bacci safe shiyasa aka cire ta a yan sharan safe
yanzu ma nayi mamakin rashin ganin ta kwan ce kuma bata,

54
Tsakar gida
ABu kamar wasa
Bagana tana zuba ido shiru har 8 tayi
Takasa daurewa tace "mama banfa ganta ba mama tace
"tom ina tashi ga dan ita ba irin ki bace bata shiga dakin kowa amma kin duba
kango?
Bagana tace "mama ba inda ban duba ba,
Niban ganta ba
Mama tace "Fandau bata fita se tasanar dani balle ma da safen nan ina zata kije
de kiduba dakunan gidan,
Bagana tame ke tafita duk da tazan baza ta taba,
Samun Fandau dakin matan gidan
Ba amma hakan ta daure tafita duk dakin da tashi ga bata tambayan su sede tayi
kamar taje gaida su
Tazo tace wa mama batanan.

Itako mama cikin rashin damuwa tace "shikenan dan bata taba zatan wani abu
ba Bagana ta tashi shara ta fara nade shimfedan mama zata daura bargon
Gado taga pepar da Fandau ta ajiye akan filo ta dauka
Tabude tayi tozali da kyakkyawan rubutun yayar ta ta cikin harafi na larabci
zama tayi tana karan tawa amma se sake mai mai ta karatun,
Take dakyar tasa mu ta har hada abin da ta fashin ta jiri taji yafara iban ta

Dakyar ta iya bude bakin ta ta fara hada kalmomi kamar haka "YaFandau yazaki
mana haka mutum cin gidan muda girman sa yawuce nan a idon mutane
YaFandau bajiya muka yi magana da ke ba kiyin hakuri ko mai mai wucewane
idan shatima ne bakya so,
Da fito waki kayi kika fadawa baba bakya son zabin sa yafi ke kanki kinsa

55
Mama zata sha gorin kika jamata abin gorin me mama ta miki kika mata haka,
Koda ma wannan shine mamakin da jiya kimace zaki bane ta fashe da kuka ta
fada jikin mama
Itako mama da bagani take ba bata san me ake ciki ba atunanin ta ma Fandau
din din tana dakin.
Saitaji kukan Bagana ya tsanan ta
Tace "meyake faruwa?
Dakyar Bagana ta karan ta mata wasika cak mama
Tameke bakin ta yana furta
*wa'alahaulah wahlaku watah* *illah billah*
Kama hannun Bagana tashi tace "bani wasikar muje wajen baban naku
Karamin parlour
Sa takai ta baya ciki
Tasan yana babban
Falon yana koyawa manya mutane na anguwan da manyan almajiran sa karatu
tace mama bari nakira shi
Ko sallama babu Bagana tashi ga cikin hawaye da in inah tafur ta "baba mama
tace kazo gata afalon ka.
Duk kansu shiru sukayi musamman
Malam da bai ta ba samun irin wannan kiran daga gidan saba
Balle mawajen matar sa mehakuri da take kamar ba matar sa ba dan ba
Tada baki wato kwana.
Mekewa yayi yakama hannun Bagana sukayi ciki kusa da maman baba yazo
yazauna
"yace Aisa lfy kuwa?
Mama batayi magana ba tame ka masa wasikan hannun ta yakar ba yafara
karantawa shima kan sa zuface ta karyo masa daya gama yayi shiru yana gyadda
akai

56
Yasauke ajiyan zuciya yace "Aisa ni kam na godewa Allah dan yaba ni yara sama
da 30 amma duk ban ta ba ganin sabanin tar
Biyana ba dan duk kan su masu bin umarni nane dan ya jarraben akan fatima na
dauki wannan jarrabawan sai de ban so wannan abu yahada dake ba naso ace
awani dakin ne banaki ba saboda yanzu ma kinacikin jaraftan ubangiji ga
jaraftan
Rashin ido ga na rashin baki da wani dangi akusa ga yaran ma basu da yawa
acikin 2 da yabaki yaba' tar miki dayan
Aisha kiyi hakuri kici wannan jarrabawa zaki ga riban sa tun anan
Duniya Allah ya gani Aisa ina sonki dan kece naje na dauko awata uwa duniya
amma gashi yanzu yar'ki tace kun rayu cikin kunci
Ina tuhuman kai na akwai wani kuncin bayan wanda da da kan ki kikace kin ajiye
kwanan ki wannda ban so hakan ba najure.
Mama cikin kuka ta fara mgn "malam Fandau tana da gsky mun rayu cikin kunci
kuma haryan zu cikin ta muke
Mlm ba zan ce bakamen adalci ba dan nasan bakasan abin da yake faruwa
agidan nan ba a nan mama ta kwashe duk yanda suke ciki
Narashin yanci tagaya masa banda jinjina kai ba abin da yake shiba shiyake zuwa
cefane ba dansa abdulkhadir da dauda su suke gudanan da komai shide idan
sunce kudi yakare yaba su bai san yagidan yake ciki ba dan idan bawa ni abu me
mushin manci bane saiyayi wata ma baishiga ba yace
"tabbas ban yi mikin adalci ba kimin afuwa zan gyara ko mai kuma da ga yau na
dawo miki da kwanan ki idan dan dafa abin cine zansa ane mo mai dafawa
game da tafiyan fatima kuma ninasan yanda zan yi ki kubuta ajin gorin abukan
zaman
Ki, wayan sa yadauka yakira yaran sa manya magidan ta da kuma matan gidan
nan da nan suka hallara yayi.
" garan murya yafara magana kamar haka da farko de abin da yasa natara ku
anan
Shine dan insanar muku da na aurar da Fatima Fandau ga dan wani abokina
Da yazo ajiya da daddare kuma ajiya nabashi yata fi da ita, niger.

57
Sude manyan yaran cikin tuhuma suke kallon sa su suna so suce yaushe aka
daura aura basu sani ba amma kwarjinin mlm yahana su mgn matan ko murna
sukayi andauke musu me rashin kunya.
Mlm yajuya yakalli
Shatima "yace shatima kayi min afuwa akan karya alkawarin da na maka baka
samu Fandau ba amma ga Bagana zata maye maka gurbin ta shiko shatima har
da kukan murna
Addua sa da sadaka dayakeyi na Allah yakawar masa auren Fandau ya amsa
dama Bagana yake son

London
Cikin mamaki take binsu da kallo
Azuciyar ta tana cewa "to meya hada muhammed da wata mata shida yace ba
da sanin dan ginsa ba yayi aure wannan daganin yanda suke kama yar'uwar sace
Katse tunanin tayi take binsu da kallo
Suna tafe cikin rigan baccin su iri daya ban ban cin nata na mata ne shi kuma na
maza suna jifan tada murmushi kyan matar yaru data dankamar zata fi
muhammed ma,
Har
suka zo suka zauna akan wani kujeran karfe suna manne da juna matar ce tafa
ra magana
"inami ki barka dashigo wa sabon rayuwa yasunan naki ma?
Ita ko 'fandau kasa mgn tayi ganin yada Nabil yake manne jikin mata dagani irin
shahararrun masoyan nane ko acikin yar uwar sa ce to yana jin da ita amma
meyasa amasayin tana matar sa ita bazai
Zokusa da itaba se ma wani irin kallo da yake mata me kama da na tsana.
Tuna nin tane ya katse san da taji matar tana ce wa
My star ya sunan ta

58
Ma yamusa fuska Nabil yayi yace "wlh naman ta kinsan da za adaura auren ma
Sani da ya tambayen bantuna ba kikirata mai lallon tunda taki fada me naki
nase kinsan sunan ta.
Murmushi Hadim tayi tace "hakane fa kamar yanda muma bai kamata taji namu
sunan ba gwara mugaya mata abin ta yasa mukayi aurin sirri da ita kawai.
Mai allo bari naga ya miki tah kai tacen tarishin mu da kuma abin da kuka dauko
ki kimana.
Mijina kuma dan uwana munyi aure da shi wajen shekara shida 6 Allah bai bamu
haihuwa ba musha jigilan asbiti amma duk inda muka je se ace matsalan daga
waje na ne mahaifata tana nesa amma zan haihu to bai kama ta mu zauna na
bamu san san da Allah zai kawo mana ba shi nemu kayi tunani komuje gidan
marayu mu dauka
Amma hakan bai mana ba sabo da bamu san irin xuru arda zamu dauko ba dan
Haka ne mukayi tunanin wanan,
han yan wan da itace ka' dai damar mu waton mune min da' ta hanyan halak
shine dalilin auro ki.
Zaki haifa mana yara 2 kacal ni inason da'namiji shikuma mijin yana son macce
ni zan sawa dana Bilal shiku ma zai sawa ya'r hajara zamu kirata Fujjeera
Amma karki damu daga kin haihu zamu rabaki da shi dan karki yi sammanin zaki
shawa halal shayarwa to kinji manu far mu da kuma dalili yin wannan auren
Na sirri dake ke zaki haihu amma a ido duniya da dan ginmu nice na haihu
Kina bamu zamu kadaki gidan iyayen

Kar ki neme mu dan me mota baya bin han yan me jirgi


Wato baza ki same
Muba se adarussalam ta gama mgn tana kallon Nabil

My star kana da magana ne tabe baki yayi yace "kin gama fadan komai
Ai yayi magana yana yamutsa fuska dan yanda jikin ta yake tashin warin gumi
har inda yake yameke itama

59
Hadim tameke ta tana cewa baki da abin fada kenan ko.
Ita ko fandau mamaki da wani irin zuyawa kanta yake dan ta gane manufar su
amma ita bata san mawane azalne yaja mata wannan
Ba anya ba bacci nake ba Allah kafar kar dani awannan dogon mafarkin kasa
ba gaske bane
Inko da gaskene meya kai ni yin hakan bayan nasan
Hakkin mama ma bazai barni na zauna lfy ba
Jinta kun fitan su yadawo da kita tace
"muhammed muhammed yanzu haka zaka min ba haka mukayi dakai bafa
"yace na miki ko kikayiwa kanki tunda harki ka ai ka tawa iyayen ki irin wannan
babban lefin abin da kikayi shizaki gani nida kika ga dalilin auro kima umarni
yayar mahaifinane bama iyayene ba
Dan ina girmama darajan su kina mcc kibar iyayen ki
Kibi namiji wata uwa dani ya ba da sanin suba duk abin daki kagani sakai
yansune ne kuma ni,

ba abokin yinki bane karki kara gigin yimin mgn


Yanuna Hadim yace gada wan da zakuyi mgn dan ita tasa aka auroki mumunan
fuskarki da kazan taccen bakin ki ita zaki din gabude wa bani ba.....

*kah muje zuwa yazaman zai kasan ce* *labari yanzu aka fara*
*jattko*
[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*
*Batul Adam Jattko*

60
🌈KAINUWA WRITERS
ASSOCIATION🤝

😭😭😭😭😭😭
*Ta aziya ta ga duk kan jattko* *nawan nan babban rashi da muka yi acikin
family Alh mustapha yir jattko** *musam ma yayena Alh lawari jattko da Alh
Adam jattko* *da Alh goni sale jattko* Allah *yabamu jimirin daukan wannan
babban rashi na uwar mu hajja zahra* *Allah ya sa halin ki me kyu yabiki uwata*
*12*

Yaci gaba da gaya mata magan ganu,


Mayaudaruyar banza ki rasa wan da zaki yaudara sai kan ki dan idan ba
yaudaran ba abin da.
Zai sa ki dubi kamar ni kice zakiyi zaman zaure dani dan jin Hadim nake amma
bana jin zan iya wani abu atare da ke.
Yana gama fadan haka yajuya yafice.
Hadim ta matso inda take tace "haka mijina yake akwai shi da tsan tsanin baya
son ka zami yan zu kin bari yaji warin jikin ki zaki bata mana plan kawai
Bari na samo miki abin da zaki ci kiyi shirin tarban aikin da kiko zoyi ayau
Dan sai nazo na miki wanka sosai ko zai iya kusan tarki
Matsalan ki kinbari yaji warin jikin ki
Ke sai kace ba.
Kanuri ba....
My one taji nabil da yake parlour ya kira ta.
Dasau rin ta juya ta fece tana sorry my star tana fita yaja hannun ta suka fece
se da suka sauka tazare hannun ta tayi hanyan kitchen "yace acici me kuma
zakiyi a kitchen.
Tace "abinci zan. kai mata.
61
Zaro ido yayi yace "kina da damuwa abincin ma ke zaki bata.
Tace "ba kayan
Abinci a part din ne kafin gobe akai mata a koya mata yanda zatayi amfani da
komai na kitchen din ba dole na kai mata ba.
Dunda zata mana aiki kai ma yaka mata kaci wani abu bawai ruwan tea
Ba dan yaka mata ace kaci wani abu me nauyi da zai kara maka karfi kai da zaka
karbi budurci yau
Da gaske ya hade rai yayi upstirs yahaye sama.
Ita ma dariya tayi tawu ce
Ita ko Fandau har yanzu bata jin tunanin ta ya dai dai tu dan dan ita bata ta,
Bajin irin wannan abun ba 'me yake faruwa dani ne wani bangare na zuciyar ta
yace sakai yar mama
'wayyo mama sakai yar ki zai iya zama illah ga rayuwa ta kar ki rike ne mama
na miki nesa da ganin yan da muka kwana ajirki nasan nayi nesa dake mama
da nazo ne man gafa ranki tuna wa da wannan wayan da tayi ne yasa tayi saurin
sa hunnu cikin rigar ta tafito dashi ta daddan na ba numbar kowa sena Nabil
da Sani ba ta karbi na kowa da takar bi na anty mairo tasan zata kai wa mama
suyi mgn nashi ga ukku ni Fatima meke faruwa dani ne.
Jin ana takun afiya
Ta dago kai Hadim ta gani dauke da faranti ajiyewa tayi agaban ta tana kallon
fuskan ta tace "kici abinci naga alama ko sallah bakiyi ba.

Cikin kuka Fandau tace Dan Allah baiwar kuji tausayi na kar cima mummunan
mamu far ku akai na.....
Dakata ke Hadim ta katse ta kar kiga ina bin ki a sannu mana kine mirai namin
hankali mu muke d mummunan manu fa a kan ki ko keki ka biwa kan ki
mumunan hanya aikin banza....
Fandau ta katse ta tace dan Allah ki temaka min wlh kaddara ce.
Murmushi Hadim tayi tace muma kaddaran ne ya samu hakan idan ba kaddara
ba mezai sa ina tare da mijina nayi hanyan da zai kasan ce da wata se dole,

62
Dan haka kibar bata bakin ki wajen roko na tun da kin san inta ka kaddara
Ga abinci nan kici yanzu zanje na zo da kayan wanka zan miki tana gama fada ta
juya

Wai dan Allah my one yaki keson nayi ne kina fa amfa ni da damar da naba ki
kina cutar dani.
Ita ma Hadim cikin salon ta na yan da take shayo kan
Abin ta kwan tar da kan ta aka fadan
Sa taware igiyan gaban rigan sa tana wasa d yalwataccec gashin kirjin sa tare d
dan shafa masa lips din ta akirjin daya ke iya tsawon ta daker d tattage take
kaiwa kirjin sa tace
"Haba mana my star nasan na isa da kai ne ai na gode da *DAMA TA* daka mabi
wan nan daman fa ita ce karshe dan Allah ka daure pls abu fijjirat .
Yace "pls my sweety muyi bacci kinsan fa gobe ina da zuwa club.
Tace "amma fa da goyon bayan ka da yardan ka aka yi kazo yan zu kace baka yar
da ba.
"yace hakane amma ayan da kake nan bazan iya ba kiji tausayi na mana ni ko iya
zuwa kusa da ita bazan iyaba balle na dauki wannan jikin nawa na hada da nata
kibari de nan da 2 weeks
Kafin nan ta dan yi dama dama ko
"zaro ido tayi 2 weeks
Yayi yawa mu da muke son ayi ta ta kare.
Ahaka har ta shawo
Kan sa ya 'amin ce dan ba yan da ya iya dan shi kam kafin yayi aure yasan yayi
harka da
Mata.
Amma turawane yawan cin su amma tunda yayi aure bai kusan ci wata ba,
Amma yau gashi Hadim din da yake kishin ta yake ta yata kare mutum cin sa ita
ce me cewa yaku san ci wata anya ko son da ta ke masa na gaske ne kuwa ya,

63
Jawo ta yayi jikin sa da karfin ya man nata jikin sa yace "Hadim kina sona kuwa?
Tace "sosai makuwa I LOVE YOU my star
Ai son kane ma yake sani komai.
Murmushi yayi ya dai dai ta lips din ta dana shi yace "ina fatan haka ta kasan ce
har abadan.
Tace "toh muje ko
Bai so ba haka yabi ta. Suka sauka suka hau ban garen da suka ajiye Fandau
Ita ko a zauke inda suka barta dan ko meke wa kasawa tayi balle tane mi inda
ban daki yake ita sallah nema yafi da munta dan bata san makan lokaci ba ida
de tasan da rana suka shigo garin amma nan inda take baza ka gane rana ko
dare ba takun tana kin haka taji takun su ko daga kai bata yi ba shi Nabil za
ma yayi saman kuje ra baya son ko da' ga ido ya kalli inda Fandau take Hadim
ce ta ka raso inda take abakin gado kamar anda sa ta taja hannun Fandau d
karfin ta tayi han yan toilet da ita se da suka shiga ta daka mata tsawa tace "duk
abin da na saki kiyi shi idan ba haka ba taci jen baki.
Tace "ki cire wannan tsamen men hijab din naki da kayan ki shiga nan tanu na
mata warmin wanka ita ko 'Fandau tasa mu kan ta da bin umar nin ta dan
tsawan da ta mata bana wasa bane amma se me
Tana kara sa cire kayan Hadim tayi wani irin zare ido cikin mamaki take bin ko
ina na yarinyar da kallo baki bude ya haka dan kiran jikin ta yaru da ta ta ko ina
ta cika abin da yafi bata mamaki hef din ta d ki'ran jikin ta acike yake gyam.
Dan ta san koda wasa baza ta hada kan ta da wannan yarinyar ba duk d ita
kullum tana cikin shafa magun gunan da zai kara musu gir ma amma wan nan
nata baiwane
Ahan kali ta furta Allah sarkin halitta ba afus ka kadai ka ajiye kyu ba wannan,
ita ce masu halittan boyen anya ban yi gan gan ci ba.

Ita ko Fandau sun kuyar da kai tayin dan gani take ruwan da ta nuna mata idan
ta shiga hadiye ta zaiyi.
"nace ki shiga ko haka ta daure tana dafe dafe ta shiga dan tsansin wajen yayi
yawa da ta shi ga taji a she ma ba me zurfe bane da bas ta zauna aciki wani gu
ta ga Hadim ta dan na kawai se ga wani abu zungu rere ya na ta dir je mata jiki

64
sai da aka dade anayi ta sake kun na wani wajen ga ba daya ruwan cikin ya tafi
se ta sake ta rawa se da ta mata wajen so 3 tukun ta mek'a mata towel tace
"fito tafe to dak'ar tasa ke me ka mata wani towel din tace kina goge kan ki
suka fito shiko yana zaune ko kallon ida suke bayayi Hadim tace "biyo ni tayi
wajen
Drssing mirror
Fandau ta bita
Hadim kar ban towel din kan na ta tayi tace zauna tanu na mata abin zama mai
ta dauko ta lakuta ta murza hannun ta ta fara shafawa kafa dun
Fandau ai Hadim dan karewa tayi dan ita mamaki ne da yado ke na bethroom
din yaka mata jin ta daura hannun ta awani irin
Fata me uban laushi wanna dun da take ba ta taba shafa skin mai laushi irin sa
ba ai ba tasan san da ta juyo da fuskan Fandau yana nan da munin sa kamar
yanda ita da Nabil suke fa da kallon ta ta tsaya yi dan ta kasa yar da itace gani
de Fandau din ce yasa gaban ta wani irin faduwa yanzu wannan za ta hada da
mijin ta far gaban ta yakaru san ta ta tuna ko shoping su kaje da Nabil yadin
ga tambaya kenan wane mai ne yake sa laushin fata kenan yarinyar nan ta
hada abubuwa da Nabil yafi so a rayuwan sa har guda ukku yana mutu kar son
(hop) da cikekken kirji uwa uba laushin fata idan ko tabari Nabil yaji wannan
abubuwan to ta tabe ita taga ma dan ita
Macce mata ji wani iri da ganin halittan tan Fandau balle namiji
Amma wani irin san yi taji da ta tuno ai Nabil baya son bakar macce sai dago
ka murmushi ta juya taci gaba da mulke ta da mai

*Maso yan damata kumin afuwa dan zakuji shiru kwana 2 dalilin rasuwa da a
kama na*
[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

65
*Batul. Adam*

🌈KAINUWA Writers Assciation🤝

13
Da karfin gwuwan ta taga ma safeta da mai d turaru ka
Tace "taso
Fandau bayan da ta iya haka ta tako dan ta riga ta sallamar da rayuwan ta daga
ita sai towel tace "zauna nan ta zauna Hadim ta karasa inda Nabil yake yana
karatun wani jarida tasa hannu ta kwace jaridan tace
Tace "na gama nawa saura kai ahan kalin ya ajiye jaridan hannun sa ya dago ya
kalle ta yace "to sai yaya?
Tace sai muyi fatan a yau muda ce nasan ma zamu dace den dan nasan mijina
jarumi ne ko a felin wasa
Yace "yanzu baza ki hakura ki kara min lokaci ko da gobe bane.
Tace "ina my star ai da zafi zafi ake dukan karfe amma alfar man da zan nema
awajen ka ban yarda da taba ko ina ajikin ta ba kai de kawai kayi aikin da ya kama
ta dan idan ba dole ba ba abin da zai sa nayar da da kasan cewar ka da wata.
Yace "tom ina jiran ki naji ta ina za afara dan ni ban san yan da za ayi ba
Tace "kamar yaya baka sani ba inajin kai da bakin ka kasha gayamin bani bace
maccen da kata ba kasan cewa kane mi mata kafin muyi aure ko?
Yace "yess
Tace "mekake son na gwada maka yace "kar ki hada sauran matan ta na kasan
ce dasu da wannan mujiyar balle kekan ki.
Dariya tayi tace "nasani shiya sa na hada ka da wanda nasan baza ka taba son ta
ba ko da amafarki ne shi yasa kishin ta yakasa yawa akai na dan nasan ba ta isa
ba amma duk da haka bazan ce,
Ba na kishin ta ba wllh daure wa kawai nake dan nasan wannan ne ka dai
*DAMA TA*

66
Yace *DAMAR* ki *DAMAR* ki shi ka dai kika sani ni ba kya ga zan cutu
"tace bawani cutuwa biyan bukata ne fa ina wanda suke tarai ya da mahaukata
ma dan biyan wani buka tan su ina wan da suke yi da gawa dan biyan buka tan
su kai har da masu yi da dabba ma balle kai naka mutum ce wan da za ku hadu
ta tsarkekkiyar hanya wato ansha fa muku fahtiya haka tayi ta yaudaran sa har
ta shawo kan sa aiko ya rungumeta gam da kyar ta samu ta ban bare ta fita tana
boye hawayen da yake shirin zubo mata dan tasan idan ta bari Nabil yaga
hawayen bazai taba barin ta ba ita ko ta kwallafa rai akan cikan burin ta haka
tana ji tana gani tabar mijin ta da tafi komai so da wata tafi to da gudu ta sauka
ta haye nasu saman,
Ta fada gado ta saki wani irin kuka anya kafin yarinyar nan ta samu ciki kishin.
Bazai illata ta ba.
Ita ko Fandau tana tsaye ta naga ikon Allah dan ita ta ma dena mamakin duniya
wai muhammed ne yake kiran tada mujiya da dukkan ba kaken magan ganun
nan tace lalle sakai yan iyayen ba abinda yakai shi muni mama ina zan gan ki
Shima Nabil anasa ban garen haka yadin ga tuka da warwara 'azuciyar sa yace
ko nabari nadan jima se nafi ta nace mata nayi naga ma amma da yatuna da
wacece Hadim wajen sa ido da binci ke gashi tace idan bai bi shawaran ta ba
za ta barshi wanda hakan dai dai yake da salwan tar da rashiwan sa dan Hadim
itace rayuwan sa
Gadan gadan yatun kari Fandau ba tare da ya tsaya wani kallon ta ba yaja towel
din da yake dauke akirjin ta tarike gem muryar ta narawa tafara magana
"muhammed katuna asan da kafurta za ka aure ni sai da nace maka ka fa damin
menene manu fan ka akaina dan na san ni ban kai wanda za kaso ba duk da
lokacin ma baka furta kana sona ba amma nara sa dalilin da yasa ban gane ba
kaddara ya makantar dani amma wllh ko alokacin naso na gane ba sona kake
ba amma na dauka yana yin kane haka,
Dan Allah ka mai dani gun mama.
Ko saura ron tabai yiba dan shi ko kallon ta baya son yi da karfi yafisge towel
din aiko
Sai gashi yaci garo da cikakkun nonuwan ta sayayyu gyam kamar zasu sole masa
ido bai san lokacin da ya sake daga dara daran idon sa a kansu ba atake yaji
sandan girman sa ya harba kamar ya fasa wandon sa da sauri ya hadiye wani irin
yawu yaji yawuce kut ita ko bata san ma yanayi ba dan kokarin ta kare jikin ta,
67
Shiko cire
Wandon kawai yacire yabar rikan sa dan bawani son hada jiki yake son yida ita
ba don kyaman ta yake
ya dauke nunfa shin sa dan ba ya son jin wannan warin najikin ta da yajin dazu
ya haye gadon da karfi ya fusgo ta ya kwan ta yabi ta suka fada tare amma me
yana hada fatan jikin ta da nashi yajin wani irin mazari na iban sa ba inda baya
rawa ajikin sa bai san san da ya fara shafa ta da sauri ba wani irin abu yake jin
ajikin sa wan da ya ma man ta dawa yake tare sai sha sha fata yake ya ra sa ma
me zai yin hannun sa da yake son shafa lallau san fatan ta zai biyawa bukata ko
sandan girman sa da yake son isa fada zai biyewa

*ummmm Nabil dama ai bar rena allura karfe ne*

Sosai ya fita hai yacin sa sai kiran Hadim My one


Kema ta bamin nan shafa min can kina jin dadin ni shiiiiiiiiiiiiiii

Itako Fandau dan karewa tayi addua amma ta kasa yan zu wannan zun gureren
abin jikin ta zai huda ita kam tasa ni yau ranan mutuwan ta ne bata nemi yafiyan
mama ba tana cikin wannan tuna nin taji yana shirin kaiwa ga fadan gashi ga
ba daya ya mata rumfa yasaki duk kan nau yin sa aruwan cikin ta ba da man
ture shin dan ita ko hannun ta ta kasa da gawa
Wani irin azabeben zafi taji ya karbi duk kan jijiyo yin jikin ta da karfi ta sakin
wani raza nen nen kara da ya amsa duka gidan
Haka Hadim ma tasa ki nata na kishi yanzu shike nan ta faru ta kare Nabil din ta
yaji dimin wata

amma me tunta na irga mintuna har ta kai ga awa cif ba ta ga Nabil ba ga ban
ta yafadi ita Nabil bai taba cika mintuna 40 a kan ta ba amma gashi ita wannan
ihun ma tafi mintuna 40 din tana yinshin kafin tajin shiru kuma,
Aiko baza to ta ganta a kofan dakin amma ta ji tsoron abin da idon ta zai gani ta
kasa shiga

68
Nabil kam jin sa yayin cikin wata duniya ai ki kawai yake ana isarwa gan gan jikin
sa sakon sa ya man ta da wanda yake tare tuna nin sa ma Hadim din sa ce ta kara
zam zam dan duk a matan da ya nema kafin yayin aure ba wacce ta kama kafar
Hadim shiya sa yake ganin kamar duk duniya baye ita
Ita ko Fandau tun tana cewa kaji tausa yina ni yarinya ce waccece Hadim niba
ita bace ban san ta ba ba haka sunanan ba ni sunana Fandau karamar yarinya
ce kabar ni haka
Ina ai be tsaya ya saura taba ton wazai jin wani shi ma nasa samba tun yake
yana kiran my one kin jikin uwa yau kuwa kin canza shiiiiiiiiiiiiiiiiii

Ita ko tun tana ji sama sama har ta dena jin ji jikin ta yasa ke nufashin ta tun ta
na iya fusgo shin har ya ga gare ta ta bari ya dauke
shiko Nabil sai can han kalin sa ya zo jikin sa ya tuno da wanda yaje tare da sauri
ya mirgina gefe yana sauke nufa shin jan idon sa yayin yarufe ruf dan baya son
yabu
De yaga wannan kucakan yarinyar baka a wai da ita yayi wanna aikin ai ita ta
bashi wannan farin ciki mase idon yayi dan kar yaga wanan kucakar kusa da
shin yaka sa gaskan ta ajikin yarinyan na yaji wannan ni imar kuwa shiru yayi
yana saura ron dukka kofofin gashin jikin sa yan da suke wani bashi ni im taccen
ni ima na gan suwan wan da bai ta bajin irin sa ba dukka jijiyo yin jikin sa jiyayi
kaman ana musu bayi ajiyan zuciya kawai yake saukewa ido arufe
Ko ban ko kofar da Hadim tayi bai ji ba sai salatin ta yaji tana cewa
"shike nan Nabil ka kashe yar mutane da sauri ya bude idon sa ita ko Hadim
gadon ta haye ta rumguma Fandau ta na jijjiga ta tana "baiwar Allah kitashi
karki mutu mana anan
Shiko Nabil ko motsi kasa yi yayi kawai jikin Fandau yake bida da kallo yan da
jini ya ke fitowa kamar an yanka karamin damba ita ko Hadim gani ba wani
mata kinda ya dau ka ya sa tashi da saurin ta kwantar da Fandau tayi hanyan
inda fridge ta dauko goran ruwa mey sanyi ta yayya fa mata amma shiru ta saki
roban tace "katashi mu wan ke mata jiki musan nayin ko ka mar soko haka ya
tashi yasa kayan sa suka ciccibi Fandau su kayi bathroom da ita suka sakar mata

69
Showr kusan mintuna amma shiru haka suka sake kin kiman ta zuwa falo suna
zuwa suka kwantar da ita a kujeya threesi tar Hadim ta haura sama da sauri ta
kira doctor muktar tace yazo gidan su. Suna da
Pashent doc yace "au yau she kuka zo kasan baku ne meni ba se da ta ku ta
maso ku yan ke masa maganan tayi cikin sauri tace doc kayi sauri fa serious ta
kashi wayan tafito hannun ta dauke da kayan da za tasa wa Fandau
Ayan da tabar Nabil ahaka ta same sa tace "nasan ba mutuwa tayi ba suma ne
na kira doc muktar zai zo duba ta
What Nabil yafa da da karfi kin san wayen muktar ko a familyn zanna Modu
kuwa ba na cemi mi malamin da ya daura auren baban muktar bane kuma
abokin zanna baban wannan yayin yar
Hadim tace to sai me ai da tajen gidan ma ba su gane ta ba balle doctor ba zai
ma gane ta ba
"waya gaya miki ai sani yace taru fe fuskan tane da sun gane ta amma shi
muktar zai gane ta dan yafi sauran yan uwan sa zuwa gidan zannah kuma ke
kan ki kinsa wannan abin scret ne meya kai ki yan zu idan yace wa ya mata
mezaki ce ko kin man ta dansan da da likita ba a sirri dasu

*Ummmm*
*Ni de nace muje zuwa*
*Dan nema shawara ko karin ba yani*
*08062383027*
[3/12, 8:48 AM] Hauwa: *DAMA TA*
*NA*

*Batul Adam Jattko*

🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝

70
*14...*

Hadim ita ma cikin zafin rai tace "yaza kayi wa yar muta ne wrippin kuma
Kace meyasa na ki ra doc to kana son ta mutu hannun mu ne.
Shima cikin mamaki da bacin rai yace " wripping faki kace
tace "abin da ka ai kata akan yarinyar nan yafi karfin ma ripping
Yace tom zaki iyayin duk yan da kike so asan da kike so kamar yanda kika saba
ban isa hana ki ba amma ki sani baki isa kisa ni nayi karya ba dan ban saba ba
muddin muktar ya buka ci waya yiwa yarinyan nan haka zan ce nine kuma mata
ta ce na san halin doc sai kowa yaji ya.

Yana gama fadan haka yayi hanyan


Waje
Hadim tace Nabil a gaba na ni Hadim kake kiran wata da matar ka matar ka
yajuyo ya kalle ta ya bude kofa yafice
ita ko Hadim tambayan kan ta dinga yi meyake faruwa ne dani
'tunowa da tayi da yace idan doc yazo gidan nan ya tambaya zai fadi gaskiya
tabbas haka ne Nabil baya karya baya gudun gaskya duk dacin sa
Da sauri tafito tayi han yan man falo na gidan ta can za security nako fan dan
gudun kar doc yajo
Dan Hadim ta tsora ta daka kalaman Nabil bai ta ba mata mgn me safin haka ba
sun sa ba a kullum shawaran su yana zuwa daya wanda ko da daya daga cikin su
mai masa ba suna yin hakurin dan newa kamar de yanda Nabil ya yar da auren
Fandau
Ko mawa tayi daki ta same shi ya na safara marwa a dakin hannun sa goye a
baya ita ma tsayawa tayi a gefe ta na karan tan yana yin mijin nata ba ta taba
ganin sa haka ba sai taji wani tsoron sa amma ta daure ta bude bakin ta tace
"my star yanzu yaza muyi da ita?

71
Afusa ce yaju yo yace
"ni kuma me nawa wan nan tsarin ki ne ke ya shafa ai wan da yaci buzu shi zai
yi aman gashi da kin ta ba ne man shawara ta ke ki ka zubar ke za ki kwashe na
rasa kaddaran da ya jani zalin tan yariya kara ma kamar wannan kin sani na sa
yarinya taguji iyayen ta kin sa zata kalle ni amatsayin mayaudarin wanda yanzu
na san suna 2 zan amsa awa jen ta wato mugu kuma ma karya ce Haba Hadim
nayi nadama abin da nayi wa yarinyar nan bana sam mani ko Karima kanwa ta
akayi wa jan ji dadi wllh ba dan bana son yarinyar nan ba dase na enta ta ta........
"dakata Nabil Hadim tayi saurin katse shi ya kake shirin daura lefi akai na ni kadai
bayan kafini lefi harka na cewa ba kaci buzu ba baza kayin aman gashi ba kai
ko ai kai ko kai ne babban mai lefin ni nace ka yiwa yar muta ne fata fata haka
lefi na ne da na yar da kai nawa ne ni daya dole kanu na min kure na ta hanyan
nuna min halin ku na maza wan da an dade a naga ya min ba na yar da dan na
amin ta da nawa ahe ba haka ba ne Nabil ni zaka tozar ta sai kuma ta fashen da
wani irin kuka
Abin ka da zuciyar masoyi sai yaji wani tausayin ta ya kama shi a hankali ya ta
ka inda take ya jawo ta jikin sa yace "pls mana my one ni nace miki ni ba naki
bane ni nakine har ga ban abadan kuma me ya kawo na maganan halin maza
anan abin da kike sofa nayi dan sonki da kwan ciyar hankalin ki duk da nidin
bana so amma da abin ya kwabe kike kira zan kashe yar mutane na mata f'ede
shine ya bani haushin har yanzu Nabil naki ne ina fatan haka ta kasan ce har
karshen rayuwar mu my one kece araina.
Sake makalkale shi tayi tace "bayan yan zu a nan kace ba dan baka son ta ba da
ka enta ta a ga bana kake kiran enta wata macce kenan can gaba zaka iya samun
wan da kake so ko?
Dariya yayi yace "kar kisa wannan aran ki....
K'arar wayan Hadim ne ya katse ta da gawa yi takara a kune daga can ban garen
yace "to sara kan rashin yar da nazo amma kuwani canza security sai ku za kubu
de min gani nazo
Hadim tace ayya doc sorry dama kawai muna son ganin kane yasa nace haka
dan nasan za kafi zuwa dawuri sai de sorry fita ya same mu na gaggawa yanzu
haka ba ma gidan
amma idan muka dawo zamu biya ta washen ku ka gaida Habiba d dee
tsaki doc muktar yayi yace ya muku kyu shegu biyu wake da shinkafa
72
Dariya Hadim tayi tace "sorry yayana doc kashe wayan yayi
Hadim tace "tom yanzu ya zamu yi da wannan yarinyar ne?
Nisawa yayi yace "ba suma ta yiba ki zuba mata ruwa acikin kunnen ta kina
daddan na kirjin ta zata far fado.
Tace "tom muje muyi mata
Yace "salllah sanyi azahar tayi
tace "tom idan kuma ba ta far fado bafa
Yace !yasalam dan
Allah jeki tashi tashi ta na masa dariyan jin dadin rashin nuna kulawan sa ga
Fandau
Shikam tana fita ya zame ya kwanta a hankali yana jin wani bakon al amari ajikin
sa idon sa ya rufe yana murmushin da bai san dalili ba bai ta bajin gamsuwa a
jikin macce kamar haka ba wanna yarinyar da ya gama renawa hankali ce ta
bashi wannan faren cikin,
Bude idon sa yayi da sauri tuno wa da yayi da maganan wasu abokan sa ranan
da al ameen yayi ya kawo amarriya sa bayan sati da suka kai masa ziyara a nan
london sai da suka fito Nabil ya tabe baki yace shi kuma
Elman duk fafan sa anan yaga ma "kaman yaya? suka ka tambaye shi
Yace "bakuga matar tasa ma wllh bata dace dashi ba yanzu dama dan wannan
mu kaje har niger yanzu shi ko kunyan kawo ta Englang bai yiba ai auren irin
wadan nan a saran sadaki ne Amjad yayi murmushi yace a "wajen ka ba dan ba
ka taba harka da bakar bace ba sai farare ai Elman shege ne ya san kan mata
usman "yace wlh kuwa ai Shid bai san mata ba sai turawa da yasa mu Hadim sai
ita ai idan kana son more sadaki ka auri bakar mace ni ba gashi ina da farar ina
da bakar ba amma wllh ko gaba zan kara da baka zan kara dan ni baka ta min ko
mai.
Amjad yace kaskiya kam baka ji kirarin da ahamed yake yiwa mata ba farar
macce lantarkin gida
bakar macce aljannan maza,
Usman ya dafa kafadan Nabil yace "yaro yi mata biyu yanda hadim take tas samu
baka ka jefa acikin za kasa mu kon ciyar hankali kaga wannan ake kira da matar

73
dare da kuma matar rana da rana ka kalle fara ka more da daddare ka sauke
gajiyan kallon akan baka
Amjad "yace kai ma kasan mayen Hadim ba zai iya ba
Amma kabar
harka mu sammman ka samu yar hilah
Dan haushi awan nan lokacin ko kallon su bai yiba yashige mota
Sai yanzu magan ganun su yake masa yawo
Musamman abin da ya kasa fassarawa wato
*Bakar macce aljannan maza farar macce lantarkin gida*
*dakuma*
*Matar dare da matar rana*
Sake kwanciya yayi yana rufe idon sa sai suran Fandau yana masa zizau
musamman sayayyun na shanun ta wanda kamar zasu tsole masa ido bawan
nan yafi bashi mamaki ba laushi irin na skin din ta shi a tunanin sa duk bakin
mutum gausin fata ne dashi,
fari yafi laushi kamar yanda yake gani a ido haka yadin ga tuno a bubuwan ta
aran sa yana rufe ido ya gan ta murmushi yayi yana mekewa zauke yana
tuhuman gangan jikin sa da yayi sauren karban abin da bai dace da shiba
amma me tunowa da yayi ranan da ya fara cin karo da ita da wannan shigan nata
na hauka kafan ta duk kaushi takalmin a tsinke shijb a yage yaci uban daud'a
rugume da allon ta wannan yalon hakoran nata me fidda wani irin hamanin
warin ya tuno yasa ke tuna yanda ya kasan ce da ita a d'azu ai bai san sanda
yayi wani irin yunkurin amai ba yayi han yan bathroom da sauri
Allah sarki Hadim mota me halin siya da na kirki duk yanda Nabil ya gwa da mata
shi tayi aiko se taga nufashin ta ya fara da wowa da gudu tayi hanyan fridge ta
dauko ruwa me sanyi sosai ta kwara mata ai sai gashi nan taja nufashi da karfin
a hanlali ta fara tude
Idon ta amma dishi dishi take gani ta fara wurwur ga ido nan da nan ta tuno da
meya faru da ita wani irin kuka ta saka ko saura ron Hadim din da take ta jera
mata sannu bata yi ba taci gaba da kuman ta Hadim tace ki tashi na kai ki ban
dakin kishiga ruwan dimin zaki ji dadin ta juyo ta kalle Hadim tace "dan Allah
kicewa mijin ki ya kaini wajen mama ta na san bazan de na cin karo da a zaban

74
Duniya ba se mama ta taya femin
Hadim se kuma ta jin tana tausayin yarinya tace za a kai ki kuma kin de na kuka
a gidan na dan bamu kawo ki dan mu din ga saki kuka ba a zaba na yau ne yan
idan kin warke shi kenan ko so goma za amiki baza kiji komai ba haka ko wacce
mace take ji a daren da ta kasan ce da namiji za ki ware kinji.
Fandau tace mijin ki baya sona yace zai temaka min amma wannan shine te
mako yanzu meye ma tsayi na a wajen sa mata ko karuwa idan na koma gidan
me zan ce ina zance na je tuda ya yaudare ni da idan mukayi shekara zai kai ni
na nemi yafiyar iyayena ya kai mama ta kasar waje a bude mata ido gashi kunce
idan na haifa muku yara zan koma kuji tausa yina ku kai ni idan na koma dakai
na bansan yazan yiba zan fukanci gori da habaici a wajen mutane gidan mu
wanda nasan yanzu ma na bar mama da Bagana akai.
Hadim kallon ta tayin ta fashe da dariya tace "to ne mezan ce miki ne tambayan
naki yayi yawa
Nafar ko kin ce miji na baya sonki da me matsayin ki agun sa matsayin ki kin zo
yimana aiki ko ba dazun nan yace kar ki kara magana dashi se da ni idan kina
da matsayin ma se de a wajena amma ba wajen mijina ba ya taba cewa yana
sonki ne ?
Na biyu kince ya yaudare ki ba yauda ra bane kaddara ne ya haumu mgnn
budewa maman ki ido kuma
Koni nasan da baran da zan yi ina nan dinnan nasa akai ta wajen a bude ba ta
ido amma na miki alkawarin sai san da kika samu ciki wannan alkawarin nane
Maganan gori kuma su yan gidan naku basu san kaddara ba to kice saceki a
kayi
Kuka Fandau ta fashe da she.
Hadim tace " kinga kuka ba shi zai miki magani ba ki tashi muje na gasa miki
ciwon ki ko ki rube wllh Fandau tayun kura ta tashin da kyar amma tsayu wan
ma gagaran ta yayi
*Ummmm akai dabi a page mezuwa*
*08062383027*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*

75
*NA*

*Batul Adam jattko*

*Zainab Ahamed*
*Aunty zee* 🤝
*DAMA TA grp*
*Muna tare*

*Grp namu kainuwa *naga comment din *na kuma gode d sosar ku*

🌈Kainuwa writers
Association🤝

*15*
Itako Hadim ta tsaya kallon ta ga kishi wai mijin ta ne yayiwa wannan haka
Itako Fandau sai ciccije baki take na azaba tsayuwa ya gagare ta tafiyan ma ko
yunkurin daga kafan,
Ya gagara zufa sai zubo ma ta yake
Ga hawaye ba ta san adadin da ta zubar ba cikin da shewar murya tace "dan
Allah aunty ki temaka min ban ban zan iya tafiya ba.
Hadim ta tsakalo kafadun ta tace "tom kema ki daure kina takawa Fandau tarike
Hadim sosai suka fara takawa ahankalin Hadim take binda dan tasan a yanayin
yanda ta gaban yarinyar ai tayi ma kokari a haka har suka karasa bathroom a
hankali ta zaunar da ita akan wani dan dakali ta hada mata ruwan zafi ta sa
gishiri kadan ta temaka mata ta shiga wani a zaban zafi taji ya ratsata tasaki

76
wani k'ara ta sake ke kenkeme Hadim za ta fito Hadim ta danne ta dakarfi a
haka ruwan yadin ga ra'sata har ya huce Hadim ta sake sakin wani ruwan shima
seda ya huce tana ciki sai da tama ta wajen sau ukku tukun ta mata wanka sosai
ta temaka mata ta fito tace "kawai kiyi niyar alwalan ma lokacin sallahn ahzzahar
yayi gyada mata kai Fandau tayi dan taji dadin a binda ta mata gashi har radadin
ya ragu ta kama ta suka fito whadrop Hadim ta bude ta dauko mata wani dogon
riga ta sa mata ta zaunar da ita tace "
'zauna na dauko miki shijab a wancan dakin ta fita sai gata da shijab a hannun ta
tace
"zaki iyayin sallahn a tsaye kuwa ta kyada mata kai za ta iya tace "tom yi zan
samo miki a binda zakin dan sa a cikin ki ko
ita ko Fandau da kyar tayi sallah
ta daga hannu tana rokon Allah ya yafe mata ya kuma sawa maman ta hakuri
da jiriyan kuncin rashin ta da gorin yan gidan su
har Hadim ta shigo da faranti ta ajiye tace "kisamu kici a binci ko kifara shan
ruwan Tea din dan cikin ki ya ware " "tom tace dan ta fara ganin girman Hadim
ta fiye mata mugu mahammed
Hadim ta juya ta fita
Shigan ta dakin yayi dai dai da lokacin da
Nabil ya shiga tollet da gudu ita ma da gudun tabi bayan sa tana tambayan sa
lafiya yunkurin a mai yake amma yaki fitowa tarike shi tana cewa lfy my star
Harara ya galla mata yace "duk bake kika jaba
Zaro ido tayi tace taja me?
Yace "sai da nace miki kibar yarinyar nan tadan yi kwana 2 tana wanka da dan
yi dama dama kika nace gashi kin jamin matsala ban da hamamin ta ba abin da
nake ji inaga nima sai doctor ya duba ni
Dariya tayi "tace haba my star kana tufin baka ji wani abu ba?
Hararan ta yasake yi yace "naji a bukamar ya?
Tace "ina nufin dadi da ka sance da ita
Ya ya musa fuska kamar gaske yace "idan kina son naci abinci yan kide na min
maganan nan

77
_Hadim baki harku ne ita a dole mijin ta ita kada yake jin dadin_
Amma a file tace
"kai my star kafa di gaskiya ka san fa hausa wa sunce tuwon kwalama yafi dadi.
Tsaki yayi ya fara alwalan
"tace meka tsaya yine baka yi sallah ba haryan zu.
-'-azuciyar sa yace gan gan jiki nane ya tsaya yaudaran ban za-
Afili kuma
Yace "wllh tsantsa nin jiki nane ya hana ni shi gowa bathroom din ma
Tazaro ido tace "kenan wankan ma bakayi ba?
Cak ya tsaya dan sai asan nan maya tuno da wanka ya haukan sa sai da ya daga
rigan sa zai cire yaci karo da jini ai da saurin ya saki riga ya tsayan kallon ta wai
shi a dole yana tsantsa nin jinin
*Kuji dan renin H*
Sai ita tazo ta cire masa zata jefa cikin dusebeen din da suke tara kayan dauda
yace "karki hada min wannan da kayane dan na gama da shi ba zan kara sa shiba
Tace to abin har ya kai haka to jikin kafa ta fada tana masa dariya
Wani kwali ya raruma zai jefe ta dashi da gudu ta kauce ta fice a toilet din.
Fandau ruwan Tea din ta fara sha kamar yan da Hadim ta gaya mata amma haka
take kurban sa kamar magani ta bude filet fin fer fesun kifi ne da na kayan ciki
da ker ta samu na kifin yashi ga ta ja gefe ta kwanta a nan katsa.
Su ko Nabil yayi
Da dare yayi sun gama shirin kwan ciya Hadim tace "ya kama ta fa muje mudubo
yarinyar nan na ga kai ko a
jikin ka wllh tana jin jiki amma da zu na bata magani sannan ta fara ta kawa.
Yace "au da bata takawa ne?
Haushi Hadim taji tace ban sani ba.
Shiko ya juya ya kwanta yace karki sani kin ji.
Tace to taso

78
Yace "keda kika ga zaki iya kika daurawa kan ki ina ganin kokarin ki ni ba inda
zani.
"Shikena tace taju ya tafita
Bata jima ba ta dawo ta haye gado
Taja bedside lame ta kwanta a tunanin Nabil yayi bacci amma shi ko likkimo yayi
yana saura ron mayaudarin wato gangan jikin sa da yake kaya ta masa wani a
binda zuci yar ya bai yar da da shi ba maganan Hadim na dazo ya tuno wato
*tuwon kwalama yafi dadi*
Toko de hakan ne amma shime Hadim ai bashi da haushin maccen kirki balle
wancen amma se gashi yana rufe idon sa zai ce karo da ma zaunan yarinyar wato
heeps din ta jiya ke kamar yanzu take gaban sa jiyayi sandan girman sa yayi
wani irin mekewa bai san san da yaja Hadim da sauri ya runguma ba ya manta
jikin sa sosai kamar za akwaceta wani masifefen kissng ya ke aikawa duk inda
yasan zai samu sanyi a jikin ta amma yara sa meyasa bai ji kamar wancen
yarinyar ba
yabari ya isa babban fada nan made bai kai yan da yaji ba a can ba sai ya fara
sunba tun taba min na matsamin nan jijjiga min nan.can
Ita ko Hadim abi na mijin na ta yaba ta tsoron ko de aljanu ne suka shiga jikin sa
kai ashe ba ban za ba yayi wa yar muta ne fata fata dan gashi ida kan ta yau ta
najin canji ga sandan girman a fada amma yana kara meke wa ita kanta ya
gama kureta har a bin ya fara da munta kawai sai ta fara tofa masa addu a shi
ko yan zu ya ga ma yar da dacewa towon kwalama yafi dadin dan ha da yadan
ji gansuwa kadan ya mirgina gefe ya kwan ta lamo ita ma Hadim a jiyan zuciya
ta din ga saukewa na gamsuwa dan ita a bin ya mata dai dai yau shiko yara sa
yan da zai yin yayi yaji shi a yana nin d'azu ka wai sai ya sungumin Hadim
Yayi bathroom da ita nan ma se da ya bata lokacin a bathtub ya naja gwalgwalata
ya gaji suka yi wankan suka fito
Abu kamar wasa da ker Nabil ya samu ya rinsa ga shi da safe yana da zuwa
campus suna da wasa me zafi wanda a goben zasun fara gashi shene numbar
12 amma bai samu hutu ba yanzu.
Kulle idon sa yayi gem yaja Hadim jikin sa.

79
Ita ko Fandau da ta danji dama dama tana iya tafiya kawai se tashi take ne man
han yan se rewa koda wajen ne ta samu ta fita goza ta samu ta gudu sai da ta
wuce falo biyu amma ba ta gan ta awajen ba babba kofan da take tsammanin
tanan suka shigo da sani taje bata ga mamurda ajikin kofan ba amma hakan ta
dafa kofa wai ko zai bude wani abu tajin ya jata yayi sama da ita ya naka ta a
kar wayyo Fandau da ma bata warke ba gashi wani ciwon ya karu ta kasa daga
ko da dan yatsan ta dan ta bugu jin hannun ta take kamar ba a jikin ta ba se num
fashi take mayar wa taji kofan ya bude Hadim ce tashi go tana murmushi tace
"Alhamdulilah sauki ya samu tunda har kika samu daman zuwa nan ban sani
ba ko yunkurin guduwa kike amma me zai kawo ki har na,
To saya kiji idan ma yunkurin guduwa kike kin tafka kuskure dan bata yan da
zakiyi ki fita a nan banga ren ban garen kine anan zaki yi rayuwan kin har ki gama
aikin da ya kawo ki dan ya isheki falon ukku dakuna shidda ga kitchen buyi a
gwai komai da zaki buka ta a kitchen dama wai so nake ki dan warware na nuna
miko mai yanda zaki shi amfani da shi dan bazan juri kawo miki abinci ba nima
nawa da '''fawa ake a bani naci amma ke dolen ki kida fa wanda zakici dan kaf
ma aikatan gidan nan bawan da yasan dake dan iyakar kin nan idan ki kayi
yunkurin fita ke ko labulen gidan ki kayi yunkurin tafawa dan ki leka waje to
wllh shocking ne zai jakin dan bama son koda leka,
Wajene kiyin dan ma kar wani yagan ki idan baki jiba wan nan faduwan daki
kayi kadan ne dan duk ban garen nan mun masa wireng na shcking kuma ma
kasan shi yana waje idan zamu shiga mu kashe idan zamu fita mukun na idan
kina son ki zauna lefiya ki kiyaye kisan ce wa abin ba na wasa bane,
Kitash mujen na nuna miki yan da zakiyi amfan da kayan kitchen
Fandau da a kwan ce har yanzu kanta yana juyawa dan ba kara min ja shocking
din ya mata ba da ker ta tashin ta na dafa kugun ta inda ya bugu
Hadim tayin gaba ita kuma ta bita a baya suka shiga kitchen takai ta ta nuna
mata komai na amfani tace
"amma sai gobe zakifara amfani dan na ga kamar bakin gama gane waba da
yamma idan mun dako zan sake zuwa na koya mikin bari na kawon mikin
abincin da zai kai kin yamman.
Tana kawo wanan ta juya ta bar
Fandau a wanen baki bude.
Aban garen Nabil kuwa ba saukin ko a club bai ware ba
80
a cikin dressing room bayan yaga ma shi gansu na yan boll gaban rigan d bayan
sa an tubuta SHID sai nombar sa 12 ya gama yana jin abokan sa suna fita a
cikin room nasu amma shi yaka ma waje ya zauna
Amjad ne yaga ne bai fito ba gaShi har oga ya ison ana shirin jerasun da saurin
yako ma yanufin room na Nabil me numbar 12 yayi knorking amma shirun ya
tura ya shiga zaune ya gashi kai dafe
ido Amjad ya zaro yace "kai kuma me haka?
Sai a sannan Nabil ya dago da idanuwan sa da suka can zan kala ya kalli Amjad
yace
"har kagama
Amjad karasowa yayi ya dafa kafadan Nabil yace "Shid lfy
Nabil bayi mgn baya kama hannu Amjad suka fiton ko a file ma sai da ya ga
abin zai gai su ga jin kunya ya ware ya man ta da batun abubuwan Fandau ya
fuskan ci a bin gaban sa
Amma Alhamdulilah antashi kuma sunyin nasara yanda suke so samu.

*Bayan kwana 7*

Fandau ta warke ras har ta saki ranta sai de zaman ka dai ci da tunanin maman
ta d kanwar ta Hadim tana shigowa so daya a rana amma banda Nabil dan
tunda abinnan yafaru bata sake sashin a idon ta ba duk da hakan tafiso dan
wani mugun tsoron sa takeji tana dafawa kanta duk abin da taga zata iya ci.
Aban garen Nabil ko ko mai karuwa yayin gaba daya ya gama tsanan gangan
jikin sa dan a ganin sa shin yake kawata masa
Abin da baya son
koda tunowa har Hadim ta gane yana cikin damuwa idan ta tambaye shi yace
shi ba komai to yanzu ma mgnn yau dole sai yajewa Fandau take masa
Yace "Hadim yau she zakin bar ni nahuta ne akan magann yarinyar nan

81
Dariya tayi tace daurewa zakayi wai rannan da kayin meya ragu ajikin ka balle
yanzu wllh tana wanka baka gan ta ba duk ta canza ba kamar daba muje
kaga ni
Nabil azuciyar sar yace
' kece baki ga meya canzan bani nasa ni
Hannun sa ta kamo tace dan Allah muje my star karka ce aa
Shima bai san sanda yabi ta ba dan umarnin gangan jikin sa yake son bi kowai
Akwance suka samu Fandau tun kafin ta juyo kamshin turaren sa yasa narda ita
dashin yau Hadim ta shigo wani masa nancin tsoro ne da faduwan gaba yaziyar
ci zuciyar ta tama kasa da gowa Hadim ce ta matso kusa da ita yawwa my
star kaga tayi wankan tama fes baiwar Allah yau fakina da ai kin ki bada shimma
kisa mu cikin dawurin dan maman kin ta samu lfy kema ki samu ki tafi dawurin.
Tama tsa kusa da Nabil tayi tattage tayi kissing din lips din shi shikuma har da
lumshe ido na wai bayason rabuwa da ita da gudu takwace jikin ta fice shikuma
ya tsaya kawar gunkin dan bai san ta inda zai fara ba ita ko fandau tashin tayi
da gudu zata shiga toilet aiga nen yan da heeps dinta yake rawa cikin rigan
baccin bai san sanda zuciyar sa ta yiwani irin kawa tuwa da ita ba wannan da
da ma a cikin sa yake ai baisan san da yayi wuf cikin zafin sana yan ball ya caf
kota ba ya man na ta yayi jikin sa yasa ki ajiyan zuciya
Jinta a jikin sa ka dai ba kara min ni ima yaji ba a hankali yasa hannun sa ya
cire mata rigan ta ai yana cinka go da abin da yafiso na shanun ta bai san san
da ya rasa waye shiba ita ma kawai tsintar kanta tayi
A gado bakin maga na ma gagaran ta yayi se tayi shiru ta na saura ron karshen
ta shi ko gogan ba a magana
Shafata yake ta ko ina duk jikin sa rawa yake ai nan da nan sai ga Nabil a fada
wani irin kara ta sa a dai dai lokacin da ya gallah mata cizo a kan nonuwa ta
da ya ke ta faman sosa kamar yasamu na uwar shi bai san ma tayi ba a bin ga
ban sa kawai yake yi jini ne ya kefitowa a nonon amma har jinin yake hadawa
yana tsosewa

*Wai nikam da gudu nafita dan ina *gudun kar Nabil ya dawo hankalin sa ya
hada da ni mutu min da ganin jini *yake sashi amai balle yanzu kayin abakin sa
musau *rari shukun cin sa*
82
*08062383027*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*
*NA*

*Batul Adam* *Jatto*


*Aunty Fauzah*
*_Ina meka godiya ta a garekin akan san cigaban DAMA TA_*
*_dake da duk kan yan kainuwa muna tare sosai_*🤝

*Gudun muwan ki gare ni babba ne*


*Aunty sis*

*16*

Ita ko Fandau kukan ma ga garan ta yayi sai yar fa hannu take tana jujuya kai
gogan kam sai da ya gama samun gam,suwa fiyen da yan da ya zata tukun
nusuwa ya zo masa amma da ga kan sa da zai yi da zuman sauka mirror dake
jikin gadon ya nuna masa jinin da yake gefen bakin sa juyowa yayin cikin
mamakin yake bin jikin Fandau da kallo yau ma ciwon yaji mata ne amma me
yahada ciwon ta da bakin sa ita ko Fandau ta shi tayi zaune tana duba kan nonon
ta in da gashi har shatin hakorin sa ya bai'yana ga zugi sai asan nan Nabil ya
gane inda abin ya faru ai bai san san da ya koma ya zube ba a hankali ya sa
hannun sa dai dai wajen ya kamo wajen ciwon ya zuba ido tab,basa shatin
hakorin ne nawaye?

Ya tambaye kansa take yabawa kan sa amsan nashine da sauri yasa ki nonon
nata yace idan kika kus"kura mata, ta!ta gani za ki dauwa macikin kuncin rayuwa
cikin tsawa yace kidau rigan kin ki sa sannan kiwuce ban daki ki wan ke wajen
dan ya sani idan Hadim ta gani zata ce meya kai sa tsosan har ya cijeta dan bai

83
manta da gar' gadin ta na kar ya ta ba kobai nata ba cikin dauriya yake wannan
maganan da tunanin dan zuciyar sa wani irin tashi ya ke karnin jiin har yanzu
yana jin sa a mako koran sa cikin saurin Fandau ta sa kayan ta tayi bathroom
dan yanzu a duniya ba abin da take tsoron da ya wuce Nabin da Hadim dan basa
mata ta dadi
Shima Nabil cikin sauri ya fice amma ina dai dai babban folo aman da yake dan
newa ya kufce da saurin Hadim da ta ke safada marwan dadewan Nabil a dakin
Fandau ta juyo jin kakarin aman da saurin ta karaso inda yake tana tambayan sa
"lfy
Sha ko kwa kulo aman yake har da na gaiyya rigan sa yaja yana goge bakin sa
da fashi Hadim tayi ta na ta jera masa sannu
Barin ta yayin a gun ya tashin ya haura saman su da saurin saurin yake taka mata
kalan
Ita ma bin ba yan sa tayi se da suka ka karasa batdroom bai tsayako ina ba se a
toilel tabishi suna shiga tace se da yayi brush yafi sau 3 Allah ya temake shi bai
bari Hadim taga jinin bakin sa ba da ya san ta da bin gwa,gwaf da sai ta san dalili
Duk nacin tambayan ta baice mata komai ba se yaci re kayan sa yayi wanka nan
ma se da yayi wankan sosai san nan yayi na tsarkin ya fito fuska daure ta mau
irin a dole da gaske yayi abin da ba yason nan wani rigan baccin ya ciro ya sa ya
hau gado Hadim tace dan Allah my star ka ga ya min me yake damun ka tashi
yayin saune yace wlh Hadim kin kusa rasanin mudin zaki din ga torani gun
wannan kazaman kekan ki kinsan kina cuta ta ina ni ina wannan me fuskar
kamar bakin shanu ke ko kishina ma ba kyayi da kan ki zakin dauke ni ki kai ni
gun wata da sunan na sadu da kita gaskiya ina shakkar sonda kike min.
Idon Hadim ya ciciko da kwallah hakama hannun Nabil ta hada da nata tace wllh
Nabil ina son ka son da ba na sammanin akwai wata maccen da take yi wa mijin
ta dalilin sonda nake maka shi ya hana na bari lokacin da aka bamu ya cika dan
na san inna zainabu baza ta taba fadan mgn ta canza ba nasan zata ne nema
maka mata kamar yanda tace ni kuma nasan bazan iya jurewa ba inga a na kiran
wata da sunan matar ka wllh kunya zan ji a waje kawayena a ce kamar ni ina da
kishiya kuma kai kasani rabin kawayena turawane basu san mata biyu ba haka
zasu ce kade na sona bayan haka ni a karan kai na bazan iya jure zama da wata
na din din din ba shi ya sa nake ganin wannan hanyan yafi sauki tunda nasan
baza ka taba son yarinyar nan ba wannan dalilin ne ma yasa bana jin kishin ta
sosai,

84
Amma duk da haka kaga da kajima ba ka fito ba wllh kabar a na tafasa min zuciya
ta nake ji to wannan make nan ina ga cikekkiyar macce wanda za ka iya son ta
wllh Nabil
duk san da ka so wata bayan ni za a yi daya babu cikin mu 3 koni ko ita ko kai
ido ya zaro yace" kashenin zakiyi
tace "bana fatan haka kamar yanda bana batan kaso wata bayan ni ina misal ta
maka rashin yuwuwan amin ne kawai
Yace "tom Allah ya rufa asiri ni ba wannan a ra, ayi na wannan makeci sila
Tace" ni jimawan da kayi na me na san de ba ga mawa ne bakayi ba me ka tsaya
yine ni kuma ina tsoron na shiga naga a binda zai ta da min hankali yasa ban
shiga ba.
Kamar gaske
Yace "ayya da kin shiga ai wllh ko za ki tema kamin dan ina zau ne ne kawai ina
jin kunyan jiki na sabo da duk warin jikin ta yaga ma ta damin zuciya ko tashin
na kasa
Yin.
Tace "wllh tsoron nake na shiga na gan ka a kan ta.
Ya mutsa fuska yayin yace kema fada kike har tana da wani abin da zan dade da
ita haka wata banza ta ita.
Dariya Hadim tayi irin ta gama yar da da mijin ta din nan
Tace "ni ko kaga ranan da zaku fara haduwa da naga suran ta kajin tsoron da
najin sabo da ta hada a bubuwan da kake so wajen guda 3
Heeps
Laushin fata
Cikakkun nonu wa

Tabe bakin yayin


Yace "ke daki
kadamu da ita ke ki kasan wannan ni kam ban ma kula ba duk wani a bu na
macce idan ba ajikin ki yake ba to ne de a guna bashida wani amfa ni balle
85
wannan yarinyar da ni ko da ga kai bana yi ina kallon ta da idan da zan mata kallo
biyu bazan iya wani a buda ita ba shi yasa ma nake rufe idona dan nacika burin
ki ne kawai.
Hadim fadawa jikin Nabil ashi.
Dan murna dan taga mayar da da maganan sa dan Nabil baya mata karya da
bakin sa yake gaya mata kafin ya aure ta shi mane min mata ne har yana yin su
bai boye mata ba
Ya kuma yi mata ransuwa na bazai kara kusan tar wata macce ba
Akwai yar da me
karfi tsakanin Nabil da Hadin dan tamkar turawa suke kodan a cikin su su ke
oho.

Ita ko Fandau a bathroom tana wanka tana kuka tausayin kan ta ban da wayyo
mama ba a bin da take ambata tasan hakkin mama ne kawai yake da wai ni ya
da ita mama kar ki kullace ni kwadayin lfyn ki ne yaje fani wannan halin da kon
a fim ba taba gani ba wlllh mama da farin ban yar da ba sai da yace zai ne ma
miki lfy na amin ce wllh mama nasan kina fushin danin shiya sa ko a mafarkin ki
ki kaki yar da na ga fukan ki dan Allah mama ko a mafarkin ki fito nane mi yafiyan
kin mama duk ko ranan da muka gamu duk hukun cin da zaki yanke a kai na
dauka.

Haka tayi ta sunba tu har tafito da alwalan ta ta fara nafila da yaza mo mata jiki
yanzu ta dar sallah ta dauki Qur ani tana karan tawa dan bata da wani a bin ebe
kewa idan ba shi din ba ko dan tv din nan babu se agogo wanda dashi take duba
lokaci sai fridge dan tvn ma da gan gan suka fitar na bangaren gaba dayan dan
suna tsoron ta kun na anuno Nabil dan kunsan yan ball a turai da rajan su yafi
na sarkin

*Bayan kwanaki*
"Haba my star kai kullum idan nace kaje sai mun ja da kai na rasa sa me yake ra
guwa ajikin ka ida idan kasadu da yarnyar nan ni ma na dauri na tura ka balle
kai

86
Yamusa fuska yayi yace ai ni duk ranan da naje kare ta wahale ta ke bani haba
macce kamar dusa ba gardin ba ni ima in fa ban gawani amfanin ta ba wata biyu
bacikin ba alamun zata se bakar aza da take bani ka wai mu sallame ta mune mi
wani mafitan.
Yakarashe maganan yana jan tsaki kamar da gaske nanko cikin zuciyar sa fal
murna dan ya san yau zai bawa gangan jikin sa hakkin sa.
Tace "kadaure dan Allah kaga idan muka dace a irin wannan kwanakin macce
zatafin samun ccikin kamar yanda doc yafa da ka ga ina irgawa yau kwanakin ta
10 da gama period idan a kayin dace cikin yana shiga awannan ranan
Haka tayi ta lalamin sa.
Shiko sai wani jan a jiya ke a file azuci ko Allah yake ma su tafin ita ko haka ta din
ga lallamin sa
Har ya yar da suka
Fito
Ita ko Fandau tana idar da issha ta sa kayan bacce amma taji bacci har ya ishe
ta ba tada abokon fira idan ta rasa abin yi haka za ta sa mudubi a kaba ta yin ta
kallo kan ta ko ta yin ta magana ita daya ta na bawa kan ta amma dan haka ta
keta yin idan na dariya ne ta yi idan na kuka ne ta yi idan da Bagana ne kanwar
ta harwanin shan kunu ta ke da fada fa kamar yan take afile da ita idan mama
ne se tayin ta tausasa murya tayin muryin mama tayi na ta tayi na Baganan yau
ma tana kallon mirron se taga gashin ta yayin wani caburbur kaman na
mahaukaciya dan ta manta rabon kan da gyara dan ko ma taji bata da shi tun
kitson da ta zon da shi da ta tsefe ba ta samu wani ba tun tana tumke shi har
yazo baya kamuwa ta kyale shi
dan Hadim da akai mayuka Akan mirron tazo ta kwale tace ba zan barki ki kishafa
man da zai karamikin laushin kashin ba dan mijina yana da son gashin da laushin
fata dan haka man ma fazan barin kishafa ba a jikin ki da kanki
Tana gani ta kashe ta fice ita de sai afkin ce mata tayi wanka ta wanke kanta
sosai wan da ta hakan mata san dan biyan buka tan kan su ne amma ko turare
wannan ba ta barin ta ta shafa sai de tana bata cima me kyu dan acewar ta tajin
a na cewa macce idan tana samun cima me
kyu zata fi samun ciki da wuri dan haka fatan jikin ta kadai za ka kallon kasan
tana cin me kyu dan tayi mugun canzawa

87
Tana cikin haka ta ji motsin kofa cak ta meKe tsaye dan tasan zuwan iyanzu bana
kirki ba ne dan ta san da Nabil hadim za ta shigo mata ai ko tunkafin sukara sa
shigowa kamshin turaren sa ya mata sallama
Abin sun kamar kullum sakale da hannun juna Hadim cike da murmushi shi kuma
fukan nan kaman ce yau za kaga izzara ilu
Cikin shigan su iri daya kaman yan da ta saba ganin sun sai de ban ban cin na sa
na maza nata na mata suna da kyu da bata san waya fi wani ba ga gashin nan na
ko wannen su ya sha gyara ko gashin Nabil ba za ta hada da na ta ba balle Hadim
da ta ke ganin ta kamar ba indiya pink din riga ne a jikin sun da bakaken wando.
Hadim tace
"kallo haka me allo ko manta mu kikayin
Dan haka suke kiran ta tunda sun ce sun manta sunan ta ita ko takin gaya musu
Nabil yace "banaga yami kiba wata kilah mayya ce ya juya ya kalli Fandau yace
"to wllh ko ciwon kai mukayi keza muka ma.....
Hadim ceta katse sa cikin bacin rai tace aa ba mayya ba ce waye bai san zannah
Modu ba idan mayene ai da ansani kuma ma wanda za ta haifamin yaran kake
kira da mayya
Yace "sorry madam ton kice mata tade na yawan kallo na
Yafa di haka a k'agau ce
dan shin ya k'agu

Hadim tafice ya kwashi gara.


Hadim tace "toke ina gar gadin ki da kide na kallar min miji dan kar maki sashi a
ran kin

Itakon Fandau yau ranta ya gama baci da kiran ta mayya duk da bata taba mai
da musu murtani ba yau tayi tace."bazan sashi arai naba bana son sa ku fitar
dani a gidan ku kinji.
Ta juya

88
Ta kalli Nabil tace kai idan a na maganan maita ma ai kaine baban sun ka ke
cemin mayya kai da kullum sai kalash min jikina idan ba maye ba wayen zai din
ga lashe jikin mutum ko ba kai kata ba cizar min lebe naba naga gatabon cizon
da kamin akan nono na kai da idan kana lashe mutum har gurna ni gake kamar
zaki kai ai kafin kura ma maita to idan ba babban maye ba waye zai dinga lashe
gaban mutun na ga har gabana kake lash......... Ai
Wani irin k'ara Hadim tai tai kukan kura yayi kan.....

*_Tofa ko kanwa Hadim zatayi Nabil ko Fandau ni de na fita da gudu kar ariske
ni_*

17....

Fandau tadan kota cikin wani mahaukacin kishin da bacin rai da ita kanta
batasan ta inda yake fitowa ba ta fara dukan Fandau iya karfin ta
Tana cewa "kehar kin isa maccen da zaki hadani da mijina kina karamar yarinyar
kidake waya koya mikin irin wannan bade mijina ba nayarda dashin ni kadai ce
a ran mijina kuma ni zanci gaba da zama
Ba wata maccen da ta isa ya sota kema mun auro kine dan cika burin mu da
gujewa wata tashiga rayuwan mu mun tsarashi iya mu da yaran mu Allah bai
yini zan haifi yaran ba shiyasa muka dauko ki ki haifa mana koda 2 sun ishemu
wannan ma ne na tsara ba mijina ba dande ba makaucewa umar nin junan mune
ya yarda amma bawai dan yana ra ayiba koda maccen kirki ce wanda ta isa balle
ke da kullum idan zan kawo shin nan sai da magiya da tur sasawa kuma duk
sanda ya shigo dakin nan yafita to da amai zai fito sai nayin zaman jiyar sa ke har
kin isa mijina mai mugun tsada ne a duniya mezai ji ajikin ki dube ki kanki kamar
danbun k'aran giya zaginta take tana cegaba da durman ta
Itako sai
Ihu take tana neman ceto amma ina bame jinta dan

89
shi Nabil din da
yaka mata ya kwaceta komawa yayi kan kujera ya daura daya kan daya yana
jifan su da murmushin dan da farkon ya tsorata a zaton sa Hadim zata yarda da
Maganan Fandau sai abin yazo masa da sauki Fandau ta gama tsorata shi shiyasa
yabari a koya mata hankali saboda gaba
Sai da yaga aibin zai wuce k'a ida ya tashi ya karasa inda suke ya kamo hannun
Hadim yace "hama my one ya zaki damar mun kan ki akan wannan wanda bata
ma kai ba kawai idan zata shiga rayuwar mu mukore ta tunwuri ni sai yanzu ma
na kare mata kallo kidu beta fa yanzu wannan abunce zata haifa mana yara ki
ganta fa idan ta haifo mai kamar ta muce wata biyo cikin mu ne sai yanzu mana
tunada wannan my one anya bamuyi kuskure ba.

Hadim da har lokacin tana huci da bacin rai tace "wllh baza tabar gidan nan ba
har se ta haifa mana idan muka barta kana nufin taci bulus kenan duk moron
jikin ka datayi ya tashi a bati
kacire wani zata haifi irin ta aranka mai kaman mu zata haifa aiko data haifi
mekamar ta tama bai baci ba ai sai ace ya daukon dangin baban sane ga suna
duk bakake ne

Nabil yace "kema kinsan duk bakin dangin mu sunfin wannan yanuna Fandau

Itako Fandau tunda tasamu akade na dukan ta lamo tayi akasa tana mai da
nunfashi cikin azaba
Hadim tace "shegiya gobe makikara wai kema kinji dadin namiji zaki nunawa
mutane karuwan ciko marar kunya dan kinga girman mijina ko
ta juya ta kamo hannun Nabil tace "my star zomu tafi tunda na yau de bazai sa
muba
Nabil daya gama shiga wani hali dan dan mugun shaawa wan yarinyar
Baye ma sanda ake dukan ta rigan ta yazame duk ilashirin jikin ta yabai yana
wani matsanan cin shaawan yana fuzgan sa jiyake kamar ya rungumo ta a gaban
Hadim dinma

90
Taya zata ce yanzu sufita bayan idan bai biyawa gangan jikin sa hakkin saba bazai
iya bacci ba
Ai baisan sanda yafurta
"meyaza bazai samu ba
Hadim dahar ta fara
Tafiya hannun sacikin nata taji ba tafiyan yake ba ta tsaya kallon sa sai kuma taji
yayi mata wannan tambayan
Tace "my star naga ta bata maka raine nasan baza ka iyayin wani abuba shine
nace bazai yuwuba mu hakura.
'azuciyar sa yace na hakura da umar nin gangan jikina impossible
Afile kuma ya rausayar da kai fukar sa yanuna damuwa yabita har sunje kofa yaji
bazai iya jurewa ba ya tsaya cak
Yasauke ajiyan zuciya yace
"amma keki kace awan nan ranan idan akayi dace cikin zai zauna ko?
Tace "hakane my star.
Yace "dan me zaki ce bazai yuwuba?
Tace ganin macin randa ta janyo makane fa yasa kai dama yaya balle yau da ta
maka wannan iskancin
Yahade fuska kamar gaske yace "to yazan yin bacin rai ai bazan dena shi ba har
sai naga bata cikin yayuwan mu dan haka inde ana zaton zata samu cikin yazan
yi zan hakura nayi dan nasa muna huta idan Allah yasa aka dace

'Zaka rantse harzuci zan cen haka yake


Hadim tace "yawwa nawan ina sonka kana son farin ciki na
Shima cikin farin cikin cin nasara ya rungumota jikin sa sosai yace"
I love you itama matseshi tayi sosai a jikin ta tace I love you too my star shiko
idon sa cikin na Fandau wani kallon zakin gane kuren ki yamata

91
Ita ko takan tama take dan haka takawar da kanta 'azuceyar ta tana juya magan
ganun su yau zata samu cikin nashiga ukku Allah kar ka tabbatar da maganan
su dan ba abin data tsana irin tasamu cikin dasu
Har suka gama rungume rungumen sun Hadim tafita bata sani ba sai ganin
mutum tayin atsugun ne a daf da ita ya zuba bata ido
Cikin wani shu umin murmushi da tasan ta mugun tane duk da bata taba ganin
murmushin saba tasan bana arzikin bane.
Ahankalin yace "inafa tan kin shirya tarban mayye dan a yau tukun zaki san
kaman zaki nake zaki san nafi kura maita dan yau ina ga ba inda bazan ci ajikin ki
ba
Kishirya
Tunda tazo bata ta
yin dogon magana dashi haka ba idan yashigo abin gaban sa kawai yakeyi yafice.
Daga yana yin muryar sama tagane yau ba sauki dan haka cikin tsora daga
kwancen take ja da baya shikuma daga sugunne yake binta yana cigaba
dawannan murmushin nasa
Cikin rawan murya ta fara magana dan Allah kayin hakuri wllh bazan ara ba kaji
tausayin na wllh ni yarinya ce
yace "ai tunda kinsan kura kin san zaki kin zan mayye kin girma.
Na tuba wlh kakira anty ma zance karya nake......
Ganin zata bata masa lokaci ne yasa yadaka mata wani
Tsawa da bata san san da tameke cak ba
Taca "wayyo Allah kulum ka shigo sai kamin mugunta wllh ni bazan haifu da
kuba Allah kamayar ni gun mamata
Cikin wani irin tsawa
Yace "zaki cire kayan kiko saina sake nin ka abin da nayi niyar yi miki abin da
nayi niya waya gaya miki ni nadamu na haifu dake kigaya wa wanda ta keson
hakan.
Tace "mekake sodani ita haihuwa kai kace ba haifuwa ba to me kake so kasheni
ko.

92
Tsawa yadaka mata wanda bata san data fada gadon ba
dakan sa yacire mata kayan jikin ta cikin gaggawa yake sarrafa ta wanda
yau tabbatar wa Fandau basauki gashi ko
Komotsin bata iyayi balle daman
manture shima balle halin kwace kanta
Shiko Nabil a yau yayi abubuwan da yasake tabbatar wa kansa yeees Fandau
macce dan haka yayi jimawan da bai tabayin irin saba yarasa meyasa yarinyar
bata gunduran sa dan bai ki yaka sance da ita ko yaushe ba har ya juya zai fita
sake dawo wa bakin gadon ya daura kafan sa daya saman gadon daya a kasa
ita kuma tana zaune tasun kuyar da kai ahankali yasa hannun sa saman caburer
ren gashin kanta da Hadim ta kira kamar dan bun karan giya yadam ko gashin
da karfi tasaki kara tana yar fa hannu idon ta kamar zai fado
Murmushi yayin yace kalle ni ta dako cikin tsoro da
azaba
Idon ta yafir fito dan azaba tana kallon sa
Shima idon ya zaro mata yace "dazafi ko
Dasauri ta gyada kai hawaye sai surto mata yake jijiyoyi kanta sun fito tsabar
azaba

Shiko yace "good


Gaba maki sake tona min sirrina kece a wahale dan matata bayar da zatayi ba.
Cikin in ina tace "bah ba' bazan fada ba Allah wayyo kaina
Shiko murmushi yasake yi yace
"good
amma dan mugunta sai da yasake matse kan yasake ta dakar fe ta fada kan filo
Tasake sakin kukan da bata san ranan gamashi ba
Nabil sai daya fito yaji gaban sa yayi mugun faduwa Dan yau bai san karyar da
zai yin yakare kan sa awajen Hadim ba yarasa meyasa idan yana tare da wannan

93
mayyar yarinyar yake manta komai ba tsaki yaja yaci gaba da sauka ransa
wassai dan har yashi ya karyan da zai kullah
kamar yanda yaza ta a babban falon ko yasa meta tana jiran sa a tsaye tana wani
jijjiga jiki shima daure fuska yayi sosai dan ta yar da da plan din sa yasake jan
tsaki yace "my one anya ba gidan marayun zamuje mudau ko ba kuwa ni nagaji
da wannan abun gaskiya dasuri ta juyo tace" tamaka wani abuko yace "kin san
ba na iya kusan tarta idan bata yi wanka ba balle yau da kika mata wannan dukan
duk yawu da majiya ya bata kazamin jikin ta nace tawuce taje tayi wanka kawai
sai tashiga taki fitowa ni kuma da kwanciya dayake agajiye nake bacci yakwashe
ni.

Hadim ajiyan zuciya tayi tace "Alhamdulilah


Wllh nadau kama wani abin ta maka kana kula da kan kafa kar kaje kasaki jikin
ta illata min kai dan ma ban babu wani makamin da zai illata mutu aban garen
Yace "danwan nan karki ji komai ko maza 10 baza su illata miki ni ba

dariya dayi tace "na yarda da jaruntan ka shiyasa nake Al faharin dakai ko afilin
wasa shiyasa nake kiran ka my star
Murmushi yayi yace "wllh ina sonki my wife
Nima haka my husband ina fatan de tafito din ko idan bata fiton ba
Sai inje in fito da ita ni nasan ba iyasa scurity tayi ba

Bayan ya tabe baki


yace " ai sai da na tashi abaccin nagan ta ita ma har tayi bacci
Hadim tace "bakayi ba kenan?
Yadan kalli fuskan Hadim sai yaji kunyar
face to face yace mata yayin amma daya ke dan duniya ne yadan sosa keya cikin
basarwa yace "nayi
Itama sai da taji wani iri aranta amma Afili tace "Allah de yasa anda ce

94
Yace Ameen dan shi ma harga Allah yana son yaga Fandau ta gama aikinta ta tafi
idan baya ganin ta wata kila gan gan jikin sa zai dena kawatar masa da wannan
yriy kuma ma yana san ganin kwansa a duniya

*wani sabo*
Wani matsalan da Hadim tafara fuskan ta Kwata kwata tarasa kan Nabil bai fiye
damuwa da ita ba sai yayin kwana 2 bai ce zaiyi wani abu da ita ba duk da dama
ba wani damuwa yayi da abin ba akallah so dayan de za ayi a kullun sai kuma
yawan wasanni da jikin da wanda ya mafiso feye da.....
Amma yanzu wasan nin ba yarage tun abin baya damun ta har yafara damun ta

Bayan sun shiga badroom yace shi sai yasa ke wanka tunda ya hada jiki da
wannan kazaman bazai goga bata daudan ta ba.
Tace "dariya tayi tace ni inban da abinka banga wani datti a jikin yarinyar ba ai
tawan ke
Yace "yawwa my one yaza ayin da wannan kan nata ne?
Hadim ta kalle shi tace wane kan kuma?
Yace baki ga gashin taba duk yayi wani irin ko taza babu ga gar zaza dashi.
Ido Hadim ta zuba masa can
tace "me naka da gashin ta koya shafi aikin kane?

Daga ka fadun sa yayi yace "kumafa hakane bai shafa ba yana dauke da nishadi
yashi ge bathroom dan yasa mugansuwa sosai jinsa yake saka yau.
Har ya shiga yasake lekowa cikin happy yace" yau baza amin ba wanka.
Tace "wankan Allah nama ka ai.
Yace"au wannan na shedan ne?
Tace "kai de yikafito nagaji ne.
Yace "ok bari nafito namiki tausa.

95
Tana jiran sa har yafito tana kallon sa yagama komai nashi ya haye ka gado yaja
blanket
Yayi kwanciyar sa tare da janta jikin sa ai kafin kaceme har bacce yayin gaba da
shi
Hadim tameke zaune ta zubawa faskan Nabil ido baccin sa yake cikin kwanciyar
hankali har wani nanuri nada ban fuskan sa yake fitarwa take wani mugun
shaawa ya kamata wanda baza ta iya jurewa ba
Shiko yanda ya kwanta dinnan sai kuma asuba hannnu tasa tafara shafe fuskan
kasa cikin bacce yaji abin da take masa ya bude idon sa cike da bacci ganin
ta zaune yasa yasake janyota yace
"My one muyi bacce ko yana gama fadan hakan yaja idon sa yarufe rif
Hadim tayi mika tasake shiga jikin sa dan gaskiya baza ta iya hakura ba dan jiya
masai data massa masa yayi dan wasanni ajikin ta sama sama amma yau ko
hakan ma bai samuba kawai sai ita tafara sarrafashi shiko Nabil dama bai koma
ba kuma tunbude idon sa da yayi yagane metake so amma shi bai jizai iya ba lif
yayi yana jinta ita zuwa yanzu ita kanta tasan ya tashi amma tarasa meya yasa
yaki yinkuri dan haka ta kai bakin ta dai dai kunnen sa tace" yade?
Yagane amma yace "bakomai
Tace "ah ah da komai.
Yace"tom kibari saida safe muyin bacci yayi maganan cikin mayen bcc dan kafin
ta bashi amma har wani bcc yasake kwasar sa

Allah sarki Hadim ahaka ta hakura tayi bcc batare da ta zarji wani abuba dan a
yanda take jinta macce har macce baza ta taba sammanin Nabil zai bar ta
danwata Fandau ba haka ta shi baccen cike da mafarke ma mafarke.
ahakade sukeyin rayuwa har kwana kin period din Fandau ya cika dan Hadim
yada tarike kwanakin ko nata bata rike ba dan yanzu watanni 3 kenan cif da
zuwan Fandau suma wata 3 ya rage musu sharadin su yacika Hadim sai farga
ba take
Tashi ga dakin Fandau dai dai lokacin sallan magaruba samun Fandau tayi tayi
dai dai akan kujera threesiter da sauri Fandau ta sauke kafafuwan ta cikin ladabi
da tsoro dan tana mugun tsoron su tace "anty ina yine?

96
Hadim tace "kina lfy kinyi sallah?
Fandau tasun kuyar da kanta tayi shiru cikin fargaba Hadim tasake cewa nace
kinyi sallah girgirza mata kai Fandau tayi alaman a a
Hadim tace meyasa?
Fandau tasake sun kurayar da kai ta bude baki ahan kali tace "yau banayi
Da sauri Hadim taja baya cikin firgici tace what
Saida tafirgita fandau duk a watan can mata data zo tama ta wannan tambayan
tace bata sallah sai da taga Hadim ta sorata amma bakamar nawan nan da
kamar an aika mata sakon mutuwar uwa da uba ba
Cikin karaji Hadim tace dan

18………

Hadim cukumo Fandau tayi tace ke dan uwar ki gayamin me yahane kin daukan
cikin?
Fandau
'zuciyarta tace
_indan fisari kayan ragone to_ _kaza matayi man_
Afili kuma cikin kalan tausayin ta tace anty nima ban sani ba. Cikata tayi cikin
bacin rai tace yin cikin shine zai baki daman fita acikin wanna gidan dakuma
lfy yar uwar ki idan baki samu cikin nanda watan nin da muke soba wlh zaki
dauwama cikin kuncin rayuwa idan kin kiyar da mijina yabakin ciki wlh wllh kinga
abin da mijina yake shigowa yayi dake to da kare zan hadaki yayi tayi dake harse
yasa miki kanjamau ....

Fandau tace "nayiga ukku Anty dan Allah kiyi hakurin ta zube gunwoyinta ta
hada hannun ta tana ta rokon ta .
Dan ta taba ganin videos din kare yana saduwa da macce baturiya a gidan uwar
dakin ta anty mairo,

97
Kuma tabbas taji ana cewa ajikin kare aka samu kanjamau Tasan kuma Hadim
zata iya yin hakan
Ai batasan san da tafurta afili Ya Allah kajikai na kabani cikin kar najawowa
mamata abin gori agari da yan gidan mu.
Hadim tace tode kinji tayuya tabar Fandau awajen.

Nasu dakin ta haura tasamu Nabil ya shirya cikin kayan adidas akasan sunan
sane da sunan asalin kayuyen su baban sa wato *damasak* wan da dayawa
mutane da damasak ake kiran sa ful name
Muhammed Nabil Abubakar damasak asalin inda yasamo
Sunan *shid* da kujaji abodan sasuna kiran sa kuma asali kakar sace uwar ummi
sa take kiran sa *shitta* mezafi kenan dan Nabil tun yana yaron yake da zafin
nama shine fa duk family suke ce masa shitta sai danwar sa zainab datake koyon
baki take cemasa shid shine shid yabishi har Nabil yananeman yabata balle
muhammd da dayawa nakusa dashi ma basu san shida shiba shiya sa yake
amma nida *shidmas* wato shid damasak Nabil shid yana da mutu kar daukada
a duniyar wasan kollan kafa ball sana arsa yana mutukar kai masa dan shine na
ukku ayan wasan da ake jidasu aduniya dan kafar sa yada da sada sosai a yanzu
haka yana zaune da matar sa a gasan England cikin london yana caccanza waje
dan bashi da alkibula a har kar sanar sa inda akafi sayan sada sada nan yake
amma yanzu yana tare da chelsea dan sun iya ta fiya da shi gidan sa yanan
Bridge kusa da stadium din ma aka bashi gida kuma shine 12 dan haka suna jida
shi sauran kungiya kullum hari suke kawo masa amma chelsea suna fanshewa
Shiyasa yake tashen kudi shida abokon sa Bilal amma ra ayin su yanzu ya sha
bamban shi Bilal kaifi dayane kungiya daya garesa wato manchester united dan
haka wajen zaman suma ya bamban ta shi Bilal yana cikin England city
Saide shida Bilal abotan yanzu yawuce abota dan har company suka bude nasar
rafa kayan sawa har takalmi akayan sawa ajiki ba abin da company su basa yi.

Hadim gefen gado tazauna tasuba uban tagumi ta mirro ya hangota yabar tazan
da yakeyiwa kansa ya dako kusa da ita dur kusawa yayi bakin gadon yaka mo
hannun ta yace " my one what is problem idon ta taf da hawaye tace "my star
kode wannan matsalan awajen kayake?

98
Yace "wane matsala kuma?
Tace"anya ba dagare kabane kagafa haryanzu yarinyar nan bata samu cikin ba.
Tsaki yaja yameke yana jan rigan as
Yace " kinada damuwa.
Tace "ya bazan damu ba gaskiya ina da damuwa inhar watan nida aka iba suka
cika bata re da wani mataki ba.
Nabil da shiba wannan ne a gaban saba damuwan sa yanda Fandau take sake
kawatuwa a gangan jikin sa shiyasan irin dauri yar da yake yi idan abin ya
matsoshi amma afili yace "amma de kinsan ba doc dinda yace inada matsala
ko?
Tace "to idan baka da matsala ita wanna me yahana tasamu
Cikin?
Gud ga *DAMATA* yace azuciyar sa
Dayake Nabil namij ne kuma kunsa
Suba da ma akan abinda suke so duk wayon da dabaran Hadim sai da Nabil ya
ninkata abai bai,
Wajen cimma wani burin sa.
Yace "kinsan matsalan ne?
Tace "a a
Yace kintuno da wani bayani da wani doc yata bayi mana nacewa yawan saduwa
yana sawa a samu cikin dawuri sabo da yana sawa mahaifa tana bude wa muka
bi shawaran sa mukayi da fama har kusan shekara muna fama damu kaga shiru
muka wasar ko?
Gyada masa kai tayi alamun eh
Yace "tom mezai hana mu gwada akan wannan yarinyar ko za adace.
Yagama maganan yana kallon fuskan ta dan yagane yanda ta fassara zancen sa.
Allah sarkin Hadim da tagama yar da da mijin ta yana yayin komai dan farin cikin
ta bata dauki zancen da wani manufa ba.

99
Murmushi tayi tace "ai nasa bayar da zakayi ba dan haka maban fara tunkaran
kada wannan ba wanda duk bayan kwana 3 ma daya nake kai ka balle ace a rana
zakayi so 2 kaban yanda doc yace.
_Shiru yayi dan a wancen lokacin mashi yakosa mayin yace wa _Hadim shiya
gaji_
Yanzu kuma gashi _yasa mu wanda baya gajiya da ita saide da kunya yake ta idon
Hadim yace zai iya dan kar tagano shi koda yake yasan idon ta yagama rofewa
dane man d'ah kome yace zata yarda_
Yana cikin wannan tunanin yaji tace "to yanzu zaka iyayin haka?
ai tungafin yabata amsa yayi
_Hamdalah_
Azuciyar sa
Afili yace yazan yi tunda burin my one ne
'dadi taji sokuwar
Saiga Nabil nan dumu dumu cikin irga kwanakin da Fandau zata gama period
danjiya ke kamar yaja kwanakin yakeji duk da yana maleji da Hadim yasan da
banban ci yanzu ko yatabatar dacewa akai matar rana akwai na dare kamar
yanda su osyman sukace

Aban garen Fandau ko bata da abinyi da yawuce yiwa Allah kirare ya kubutar da
ita acikin wannan kangin ba abin da yake firgi ta ta irin za a hada ta da kare
Allah kamani cikin
Nan badan halina ba dan darajan fiyeyyen halittan ka
Aikin kena
har tadan rame dan fargaba
har tasamu tsarki
Nabil ranan kamar zai zubar da ruwa a kasa ya sha dan murna dan a irgen sa yau
tagama suna fitowa awanka suka gama duk shirin da suka saba na kwanciya har
suka kanta baiji Hadim takawo masa maganan zuwa wajen Fandau ba mai
makon hakama ita kanta take wa bukin tsaf yagano ta dan haka yamata damara

100
ya tashi zaune ya jata jikin sa yana shafa cikinta zuwa maran ta yace "my one
inason samun da daka gareki kena keso kibane da abin da mayafin damuna
idan natuna da wai nanda watan ni 3 inna zainabu zata zata auro mana wata
gawanan sokuwar takiyin ciki ita ma.
Hadim tace "wlh nima abin da yafe damuna kenan amma bari tagama period
din shegiya matsa mata zamuyin mugani.
Nabil yasan Hadim bata irga kwankin ba gashi sai wani sakin layi take a wasan
nin da take dashin sama sama yake biye mata dan bayason tazar giwani abu
dan haka ya hakura amma ina da bayan sun gama har suje sunyi wanka suka
sake kanciya ita Hadim bata dade ba bacce ya kwaheta amma banda Nabil da
sai juyin yake yayi tsaki afi cikin kwado ya kalli Hadim baccin ta kawai take tsaki
yace duk keki kaja min wannan matsalan da bakin hadani da ita ba da hakan
bai faruba gashi kinja wowa rayuwata matsala matse idon sayayin da karfe ko
bacce zai dauke shi amma ina kamar karawa kusan to da ita yake Fandau da
suranta kawai yake gani wani irin abune yake masa yawo ajikin sa wanda
jiyake kamar zai ilatashi
Ahankali ya dauke hannun Hadim a jikin sa a hankali yake zame jikin sa dana
ta har Allah yabashi ikon raba jikin nasu filo yajan yo ya maye mata gurbin sa
yalalla ba ya tashi yana taku ahankali har yasa mu yakara sa bakin kofan ahankali
yabude yafita yaja kofan yarufe cikin sauri yake ta mata kalan har yasauka
yahau wanda zai sada shi dana Fandau yana shiga dakin ma wani sanyayyen
ajiya zuciya yaja cikin zumudi yake takawa har yakara sa gadon yaye bardon
data nade jikin ta yayin rigan dayake jikin ta me nauyine dan yanayin garin
awai sanyi ahankali ya zauna hannun sa yasa dai dai fuskan ta yana shafa ta
ahan kali gashi de bawani kyune da itaba duk da baza akirata maimuni ba
amma fuskan yana sashin nishadi idan yana shafasu hannu saya sauke dai dai
lips din ta masu laushi da sansi shafasu yake kamar bazai bari ba lips dinsa
yakai dai dai idonta da suke arufe yayi kissing din idon nata bai sammana ba
yaji bakin sa yafurta yarinya kina da kananan kyu masu dauke hankali
Ita ko kamar a mafarkin taji ana shafata tana bude idonta tagan ta a jikin
mutum ga wutan dakin mai duhune na bacci
Dan haka bata san sanda tasakin wani razanenen kara ba matse mata bakin
yayin da hannun sa yace "ke karki kawomin hauka anan shirun tayin dan
tasan zai iya mammarin ta awannan daren Nabil yasamu yanda yake so har

101
da shiga bandakin Fandau yayin wanka yafiton dauke da towel amma sai yaji
bazan iya tafiya ba dan yana son kari anjima
wani zuciyar yace masa kawai kwanta anan tunda Hadim batashi zatayin ba
sai asuba katafi har anjima ka karan abin ka kasamu Bonus marmushi yayin
good
Tsawa ya dakawa Fandau yace "ki wuce kije kiyi wanka baza kin kwanta min
kina min wari ba danni ba kwanciya da janaba a tsarina da saurin ta tashin
tashi hanyan bathroom din tana tunanin ta ta rayuwan kenan a na amfanuwa
da albarkatun jikin ta ana mata wulakanci hawayen da suka surto mata
tashare ta fara wankan shiko Nabil gadon yahaye yayin kwanciyar sa jiyake
duk gashin jikin sa yana fiton masa dawani ni im taccen sanyin ni ima ai bai
san sanda yafara burgima akan gagon ba yana murmushin da jin dadin marar
misal tuwa bakin sane yaji yana furta eyes eyes usman matar daren wllh
nayarda
Da tafito tagan shin cikin wannan halin turus ta tsayan kallon san amma
gudun kar tayin lefin yasa ta sunkuyar da kanta ta dena kallon inda yake.

Shiko yajima cikin wannan halin sannan hankalin sa yazo jikinsa ya yatuna
da inda yake da saurin yaju yana cewa Allah de yasa bata fito ba
atsugunne yaganta can gefe murtuke fuska yayi kamar bashi ba cikin tsawa
yace "ke kuma mehaka dallah taso jiki na rawa ta taso amma sai ta tsayan
takasa hawa gadon janyo ta yayi cike da mugunta ta fado kansa dai dai
lokacin Hadim ta fadon dakin
Wani ihu tayin cikin firgici abin tagane idon fazai iya gane mata ba rufe
idon tayin tadafe kirjin da daya hannun daya tana nuna Nabil da Fandau Nabil
da yaga ma dankarewa awaje ko ture Fandau din yakasa

Hadim nuna shi kawai take da yatssa daker ta harshen ta ya iya burta Nabil
Nabil Nabil tsugunnawa tayin dafe dakirjin ta dan kafafuwan ta kasa daukan
ta sukayi ita de kawai Nabil Nabil kawai take ambato sai tari kuma har tarin
yahana ta magana

102
*Dandalin HAJIYA Nafisa* *inajin dandin kasancewa daku*

*Queen Teemah*
*Fandau ta amsa*

*19*

Da karfi ya ture Fandau a jjikin sa ya tashi da sauri yayi gun Hadim yana kiran
sunan ta amma kafin ya sauka a kan dan mata kalan guda ukku da gado yake
kansa ya taka daya a na biyu yajisa tim ya bugu sosai dan sai da yadan kwanta a
lamun yana jinjiki sannan,
Ya tashin yana dafa kafan sa inda yabugu
Dakyar yake jan kafan sa ya karasa inda Hadim take kwance idon ta a rufe amma
hawaye ne keta faman surtowa a gaban ta ya tsugan ya tallahota jikin sa yana
jijjiga ta yace "my one kibude idon ki me yasameki kike zubar da a bume
medaraja hawayen ki.
Nunfashi taja bata bude idon ba tace "my star gaskiya idona yake nunamin ka
kashigo dakin yarinyar nan batare da izinena ba bansan zanyiwa idona mugun
gani bada ban zoba Nabil macce ce kwance a jikinka.

Nabil da yake tattaro kalaman dazai tsarata ya rasa ta inda zai bullowa al amarin
duk girma da kiban Hadim cilak ya dauke ta yayin hanyan waje da ita
nasu saman ya hauda ita a kan kujera ya zaunar da ita ya zauna a gefen ta yasa
hannu ya jata
Jikin sa kanta ya daura a cinyan sa yana shafa dogon gashin ta yana kallon yanda
zuciyar ta take bugawa amma har yanzu idon ta a rufen yake kuma bata dena
zubarda hawayen ba.
Pls my one bude min idonki ki gayamin me yafaru dake bayan fetana nasan kida
saurin jin tsoro kamar ba shuwa ba kiduba yarinyar can duk girman bangaren
can ita kadai take rayuwa amma ke dan fitan tan da nayi shine kika kasa saida
kika bine bayan nayi nayin dake bazan tafi ba kika nace saina tafi banso ba natafi,

103
Kuma da kikaje me yasa bakiyin knorking ba tunda kince ba kyason kiganta kusa
dani,
Hadim kam har yanzu idon ta a rufe yake dan batason ta bude taga Fandau
tafada kan mijin ta amma jin magan ganun Nabil da sauri ta bude idon ta tazuba
masa ido,
Cikin sanyin murya
Tace "Nabil kana nufin ni da bakina nace kaje . Shima cikin dagewa kamar da
gaske yace dawa yake cewa naje ai wllh my one ba kya tausayina ni kadai kin
mayar ni injin ingama dake kikuma turani gunwata.
Da sauri ta tashin zaune " wai ban gane ba Nabil yaushe nace kajene yasake bata
fuska yace "tone yazanyin na gane tunda ke dakika bada da bakin ki baki ganeba.
Hadim tace
"nede nasan munkwan ta kuma cikin farin cikin kawai juyi nayin naji ina shirin
hawa tudun filo natashi nayita neman ka bangan kaba ba inda ban duba ba shine
na haura saman yarinyar nan na ganka Nabil ka gayamin gaskiya dannasan baka
min karya koka fara sonkasan cewa tare da yarinyar nane wllh zuciyata zata
buga idan kace kanajin wata wllh wllh ko yau zata haihu idan kafara son
katsancewa tare da ita se tabar gidan nan kafin ta tafi se na na kasata yanda ko
almajirin baban nata bazai sota ba gayamin gaskiya.
Ta garashen maganan tana dafe kirjin ta dayake bugawa kamar zai fito
Nabil yasake kamota yace" gayamin gaskya kema kina nufin baki san sanda
kikace naje ba?
Gyada masa kai tayi.
Yace "to wllh zansa malamai suyi miki rukiya kar ya zama sun fara shafa mike ne
a kan son d'a inde baki san sanda ki kaceba na kina kwance idonki ruke kikecewa
banje zaki iya mutuwa.

Wani a jiyan zuciya ta sauke tace "Alhadulilah wllh nayi mugun tsorata a sheni
nace kaje wllh bawani aljani kawai mugun sa abin a raine yasa nayin mafarkin
sa yafiton file kai kuma katashi katafi wllh se de mafarki kasan da zamu kwanta
munyin maganan.

104
Tasauke ajiyan zuciya tace my star kaci gaba da sona ni kadai Wlh kaso wata
bazan iya jurewaba .
Murmushin yayin irin na ruwa tasha dinnan yace"ke dayace my one amma
dalilin son d'a yana ne man zautar minke.
Tace" ba dalilin son d'a bane dalilin kin kishiya ne wllh bana son d'a yanda nake
kin kishiya wllh ko yarinyar nan da nasan bata isa komai ba banason kasan cewar
ka da ita dan de nasan idan bamuyin hakan bato za ayin mana megaba daya.
Yace" ga a lama shiyasa dakika cenaje banyi musuba naje dan nasa a raina bazan
kara miki musun zuwa wajen yarinyar naba a sheke mafarkine.
Cikin yarda tace bansan manayi ba
Amma nake ganin makamar baka mata komai ba dan naga da kayan ka a jikin
ka itama haka
Tabe baki yayi yace "ai kinsan ni idan naje sai naje taje tayi wanka ita kuma idan
ta shiga kinsan jimawa takeyi to tafito kena na fusgota ika shigo
Hadim tace "ai gashina jimawan nata ya mana rana badan haka ba da nasan
turmi da tabarya zan tadda ku wanda nasan mutuwa ta kawai zan gani tafadi
haka cikin yarda da mijin nata dan tagama yarda dashi
Tace "af naman ta fa ai yau zata gama period dinma muje inda zaka iyasai naraka
ka koza a dace.
Shiko zuciyar sa fal murna zaiso hakan amma a fili yace "ke barshi sai gobe bacci
nake ji ga gobe muna da meeting a club tace shike nan dasafen zaka iyayi ai

baiji dadin hakan yaso a ce tanace sai yaje ya kwashi bonus.


Tace "mukwanta kanada meeting nima gidan habiba zanje gobe dan bazan
rakaka meeting ba zata min lale. "Tom yace a dakila dan baiso hakan ba yajata
suka kwanta.

Aban garen Fandau kuma suna fita taja bargo sede me wani a zabeben cikon
mara naji hannun ta ta dura a maran take jujuya kai saide a bin baiwani jima ba
ya dema mata ciwon nan take wani Baccci me dadi ya dauke ta.

105
Su Nabil an sha adon cikin shigan su kaman kullum iri daya suka fito sakale da
hannun juna Nabil ya juya yace "my one bazamu tafi da driver ba sabo yau nina
keson samun ladan zumun ci dariya tayi tace"kai kam ai baka gajiya da tuki
yace "musamman idan gani ga my one ne ba tana mun wannan murmushin
nata metsada ai jina nake kamar nasaki kan motan dariya tayi ta daki bayan sa
da daya hannunta tace "kajika ko. "yace da fadan gaskya ko suka shiga motan
suka dan na security get din yabudu suka fita suna cikin tafiya wayan Nabil yayi
kara yana dubawa yaka iya rigima ce wato inna ZAINABU danja kenan wutan ki
a baya gefe yasa muyayi parking baiyi Picking ba har wayan ya katse ya nayin
yanda fukan sa yayi ne yasa Hadim gane akwai damuwa kiran ne ya sake
shigowa a karo na 2 Hadim ce tasa hannunta ta daukin wayan dan gani waye
ganin Inna zainab yasa Hadim saurin kallon Nabil cikin faduwa gaba dasuri ta
meka masa wayan tace "kadaga idan baka dauka wani lefinle dafe kansa yayi
cikin darura Hadim ganin kiran zai tsinke kuma wani matsifan hakan zaija musu
yasa tayin saurin dagawa muryan inna taji tana cewa kaide modu baza akira
kaso daya ka dauka bako cikin ladabi Hadim tace "Inna nice ina kwana cikin
karaji da fada inna tace Lalle yariyar nan ke meyasa wani kolacin baki da tarbiya
ne wayan kina kira da saurin Hadim ta girgirza kai kamar tana gaban ta tace a
a
Inna tace "da dake na keson magana ina da nombar naki kezan kira zaki wani
dauka kice ina kwana da kina da tarbiyan gaisuwan meyahana ki kira ki gaisheni
wata nawa zakiyi baki kirani ba dan haka bani wanda nake don magana dashi
kawai a hankali tacira wayan a kunneta ta mekawa Nabil da duk yana jin mesuke
fada

Ya karba yace "Inna ina kwana tace "kabari idan kaso jin na kwana lfy kakira ni
amma ni yanzu nakira kane nagaya maka su yasmin zasuzo huto kasa a basu
kudin jirgi dana sayayya su ko dan wajen su 6 har da meram ita ma tagama India
din tazo gida gaba daya yace "eh wakil yagaya min tace to zakaga meram tayi
kyu idan kyu kake so inason kafin tazo ku daidaita kan ku kaji kaji yace "haba
Inna nayi yaya da dan uwana kuma kanin abokina dayake son meram tun tana
yarinya haba Inna bagir mana bane.

Inna ZAINABU tace kaja bakin ka kaiwani gir magareka gir manda ko kwai baka
a jiye

106
shikena tsaya wasa koba Meram ma zan samo maka mata inde lokaci Yayi tana
gama fadan haka ta kashe wayanta
Nabil yajuya yakalli Hadim ita mashi take Hadim tace Allah yanzu matan nan
baza ta bari na zauna lfy a gidan aurena ba nida nake da ajiya a gida zata turomin
wadan nan yaran nata masu shege sa ido ya zamuyi dawannan yarinyar kenan?
Nabil yace "hanasu shiga bangaren kawai zamuyi tace "kaima kasan ba zasu
hanuba tunba wannan Meramn dinnan ba mezu ben kwailaye ita a dole yar
boko dariya Nabil yayi yace "wannan ai ko zubin kwailan bata samu ba shima
wakil duk ga banyan babes agari me yagani jikin ta Hadim tayi dariya tace "aine
inda ita din mata baka wllh bazan damuba yanda banda muda wancan kucakar
ba sai de kawai banason jin kunyane a wajen kawayena dan nasan za a kirata
kishiya ta hakan shine babban abin kunya a wajen na
Nabil kallo takawai yayi ya kunna mota yaja Azuciyan sa yana ai yanawa anya
soyyayan Hadim Gaskiya ne yafara shakkun haka tun sanda tacusa masa auren
Fandau

Akofan gidan doctor Muktar ya sauke yazuna har tafito yace "ki gaida mamata
da didi tace"ah bazaka shiga bane
Yace "zanyi let
Sai nazo ki kulamin da kanki I love you zaga yowa tayi tayi kissing dinsa dukka
kumatusa tace "I love you too much my star murmushi yayi ya shafo kumatunta
yace "Allah yabar minke kina cikin aikina yaja tana tsaye tana daga masa
hannun haryayi nisa sannan tanufi gidan
Shiko Nabil da ya kwana a ransa da safe zata rakayi gun Fandau amma da
safen batayi maganan ba kashi yayi mugun sawa a ransa surorin ta kawai yake
gani a ransa bai san sanda ya dauki wayan sa yayi kiran ogan suba yace "ya
masa alfarma bazai samu daman zaman meeting ba ai ko ogan baiji dadi ba dan
Nabil sheke komai a wajen amma haka ogan ya hakura dan ba a tursasa Nabil
Yana kashe wayan yayi Murmushin a fili yace inada bonus kena cikin farin ciki
yake tukin harya karasa Bridge inda gidan sa yake

Itako Fandau kayan ta tattaro set 3 zata wanke dan Hadim tace tadena tara
musu kayan wanki diriniya tayi tayi dan injin din wankin tayi tayin yaki aiki daga
107
ita sai wani dan towel guntu korabin cinyar ta bai kai ba a fili tace kai mawan na
injin din dan renin hankali kar ka juya dinmana bani da hannun kawai sai da
sunkuya tafara gurzan kayan
Tana rere wakan ta cikin harshe tana kanuri tana cewa _kanuri beri larrah sheu
kanuri yani cab_
Nabil da yashigo baigan ta ba yana kasa kunne yajiyo wani zakekken murya a
bathroom din bai sanya a kayi ba shide kawai ganil kansa yayi a toilet din yajin
ginar da gefen jikin sa a jikin bango ya daga kafan sa daya ya daura akan wani
dan takali ya harde hanuwa sa kawai ya tsaya kallo ta sai faman lunshe ido
yake yanayin yada tayi tsugunnon wankin komai najijinta yana girgizawa
musamman yanda heeds dinta yafi girgiza kallon mana dauriya kawai yake
mata dan gangan jikin sa sai ingizasa ya keyi zuwa gare ta.
Itako Fandau da tafara jin kamshin sanyeyen turaren sa bata dauka shibane a
zatonta ko dunna jiyane dayayi wanka bai gama fita ba tasara wane irin Turare
ne me azaban kanshi duk kayan ta yanzu kanshin suke kota wanke sai taji.
Zuciya daya ta matse kaya zata a jiye gunda a jiyewa taci karo da mutum da
sauri taja baya tsabar tsorata da tayi bata san sanda guntun towel dinda ta
daura ya tsilo kasa ba gashi dama bakomai a jikin ta ihu tayi tayi saurin sugun
tawa zata dauki towel din sauri yayi yariga ta dauka ya cila a saman shaya
yace "hauka zaki min ihu kanwane dalilin koda yake kinga maye ko wanda yafi
kura iya maita
da sauri ta girgiza masa kai.
Yace barima na tambaye ki baki iya kuna injin din bane kike mana ja gwalgwalo
a toilet wato zaki bata mana gida da kazanta kafin lokacin tafiyan kiyayi ko?
Ta girgiza kai a laman a a
Ma magana nake mikiba ya daka mata tsawa.
Murya na rawa tace a a nakunna kinyi yayi.
Yace "to hanaki shiga sauran bandakan a kayi duk abin da yake ban garen nan
zaki iya amfani dashi ko dakin idan kika ga dama zaki canza.

Tace "to kayi hakurin dan tagaji da sugunon gaba tason ta tashi yaganta ahaka.

108
Yace "najin dan mekikayi ihu da kika ganni?
Shiru tayi
Yace "badake nake ba?
Tace"kayi hakuri tsorata nayi.
Yace eh ga zaki ga kura ga maye gawanda yafi maye iya maita har gurnani yake
ko?
"tace dan Allah kayi hakuri wllh bazan karaba
Yace "a wannan karan bazan hakura ba har se kinyi tsallen kwado
Da sauri da dago kanta ta kalle shi da dara daran idon ta
Yace "dena kallona da wadan nan shegun idon naki ko kin dauka zanji tsoron
sune tashi kiyi abinda na saki.
"ban iyaba fa
Taba shi amsa
Yace yau zaki iya tashi muje daki duk giman dakin nan yau saikin zaga yashi sau
Ukku wani irin tsawa ya daka mata wanda ya raza ta manta mada ba kaya ajikin
ta bata san sanda
Ta tashi tsaye ba hannunta biyu takare kirjinta dashi ganin yafi kallon wajen
Nuna mata kofa yayi yace "tom wuce simi simi tawuce shiko suman tsaye yayi
ganin yada Heep's dinta yake kadawa ta iya juyasu sosai yajiji nawa hannun sa
da yayi jarumta bai janyota kamar yan da gangan jikin sa yake bashi umarni ba
sai da ya sauke a jiyan zuciya sanan yabita a baya yana kallo san tsar iya tafiya
irin nata wanda ya sheda hakan tunranan haduwan suna fari yace yariyar nan
kyune kawai Allah bai bata ba dasai nace tafi sauran mata komai.

A tsakiya dakin ta tsaya hannun dafe da books dinta sai har hada cinyoyi take
na kare gabanta sai wani hula da yake kanta kawai
Yace "to fara cikin tsawan nan tasa yafa da aiko da sauri ta fara duk da ba
iyawa tayi ba idan tayi daya biyu saita fadi ga tsansin teiyel shiko banda

109
murmushi ba abinda yakeyi sosai jikin ta yake mutsawa wanda shima kansa
nasa sandan girma yake harbawa
Da karfi tayi wani faduwa se gashi hulan da yake kanta yafadi mezai gani
kanta yagani tallal kaman glass sai sheki yake ba alamun gashi yata ba zama
a kan bai san lokacin ya meke tsaye ba sai gashi a gabanta yace kedan uwar
meya samu kanki da sauri tafara magana da yanda yataso a zuciyen nan zai
iya yimata illa.
Cikin in in na tace "wani mai nagani a bandaki me hoton macce da gashi a
kanta na dauka na gashine na shafa sai da nazo wanka naga gashin duk yafita.
Ta karasa maganan tana matse idon ta
Cikin baciran da mugun haushi yace to jashila to man askine shine kika dan
bara a kanki tozaki zauna harse sawon watanni 3 sannan gashi zai fara fito
miki cikin mutukar haushi yake maganan danya na mutukan son gashi ajikin
macce shida yake shirin siyo mata mai da mataji a boye ya kawo mata dan
Yasan Hadim baza ta bataba tunda tace bai shafi ai kin suba yasan kishine
Itoko Hadim tana shiga gidan Habiba tace Allah yasa kindauko mana lalen
dan nawa ya k'are
Hadim tace "kuma wane iskanci ne ya hana kigaya mintun ina gida saiyan zuda
nazo
Habiba tace "maida wukan indan wannan ne bari a dan jima kadan a tashi
yara yau doctor baya gari gidan naki ma zamukai kwana.
Hadim cikin farin ciki tace kamar ko kin san yau Chelsea sun suro wai meeting
na safe har dare zasu rike mana mazan mari mudau ko yaran sai muwuce
kawai muyi Lalle mu ni yau har wannan gyaran jikin zaki min wllh kin iya my
star yanason wannan gyaran.
Habiba tace ba damuwa akwai kayan gyaran
Hadim ce take jansu yaran suna baya Habiba tana gefi get din yana budewa
tunkafin Hadim tayi parking idon ta yagane mata motan da Nabil yafita dashi
tace "tooo meya kawoshi gida kuma bayan sai 9 na dare za sufito ba.

*Tonide nasan meya kawoshi* *kekuma kema idan kika shiga zaki* *gani
toyanzu de ba Baccci kike ba idan ke me hankali* *zakigane*

110
Muje zuwa

*20*

A general parlour suka yada zango yaran sunata tsalle dan suna son gidan
antymum haka suke kiran Hadim saida sukayi sallah zuhr Hadim takira firseh
me aikin ta a bangaren kitchen tace "ga yara kuje su fade abinda suke son ki
dafa musu muba yanzuba firseh ta amsa da "ok taja yaran suka fice
Hadim bata ajiye wayan ba tace bari nakira my star naji meya kawo motan
sa gida

Nabil da har lokacin yana fadan askin kan Fandau wayan yayi ringing yana
zarowa yaga sunan my one yadaga yace "hutawan ki lfy my Queen
"tace Allah yabarmin my prince na tace fasa meeting din kukayine?
Yace "a a mundan fito hutune na kunna wayan ya akayi ne?
Tace to yanaga motan da katafi dashi a gida
Dasauri yace "gida kuma
tace "eh
Yace "ya akayi kika sani?
Zuciya daya tace "ina gidan fa
Hannun sane yafara kar karwa yabude baki amma yaji mgn ma yagagara
Dabara ya fadu masa yace"ok munzo da amjad ne shine muka fitada tasa
nabar nawan.
Tace " ok ai muzone da habiba da yaran kwana ma suka kawomana
Yace "ok sai nazo
Tace "ok my sweet
Yana kashe wayan jiki na rawa yatashi yafita babban parlour part din Fandau
ya canza security din kofan duk da yasan balalle bane Hadim tashiga amma
yayi hakane saboda tsaro.
111
Yakalli yanda Fandau take. A sugunne tana nishi nagajiya
yace "jekiyi wanka sanan ki samu sabon towel ki daira kisan yanda zakiyi
da Wannan kannaki dan bana san ganin sa me kamadana tsohon baya hude
karki kara bari naganshi kiwuce kiyi abinda nasaki inajiranki.
Ya fadi haka yana kwantawa akan gadon yana tunanin meyasa Fandau tafi
sauran batan da yasani ne ko wannan tsallen kwadon dan yakarewa jikinta
kallo yasata bawai mugunta ba shikan sa yana mamaki yanda akayi gangan
jikinsa yake yaudaransa akanta,
Allah Allah yake lokacin tafiyanta yayi ko idan yaga bata kusa zai iya manta ta,
Dan yanajin kunyar ranan da Hadim zatagane yanason wani abu ajikin
yarinyan amma idan yatuna da ita taja sai yaji tausayin nata yaragu.
Duk dahaka yana tsoron ranan da zata reskeshi,
Yasauke a jiyan zuciya afili yace Ya Allah kacirewa gangara jikina kwadaituwa
da wannan yarinyar kar zuciyata ta kasa daurewa itama takarba da ganan na
tozarta a idon Duniya dan babban lefi nayi na auri yarinya bada sanin iyayen
taba nima nawa basu sani ba nasan ko shari a sai tamin hakuncin hainci da
yaudara danayi,

Dukan filo yayi yatashi zaune dan shi yafi ganin lefin gangan jikin sa dan shiya
kekai tunanin ta cikin kwakwaln wanshi.

Motsin fitowa tane yadawo dashi daga nunanin ya daka kai yakalli ta daure
take da towel kamar yanda yace tayi sai kanta tadaure tamau da wani siriri gele
na fakista tsayawa Yayi kallota ya nason yaganta cikin kwalleya da Kananan
kaya English weres amma Bata dashi dogayen riguna kawai da fakista hadim
tabata a cewar ta ba ado tazo ba karta dauke mata hankalin miji dan komai
munin macce idan tayi ado tana kyu
Yana kallon ta ita kuma tasun kuyar da kai tana tsaye a hannu yadan bubuga
gadon a laman tazaune ahankali ta zauna ta sake sunkuyar da kai.

112
Nabil tashi yayi zaune ya nade kafa yasata agaba yana kallon ta hannun sa yasa
yadago habanta yakai nasa fuskan dai dai nata a hankali yace "kinyi brush din
bakin ki?
Gyada masa kai tayi alaman eh.
Hannansa yasa yaja lips dinta na sama yabude haske masa ido fararen hakoran
ta jerarru sukayi bai san sanda yace wow
Dama datti ne yadafar dashi kenan
zuba mata ido yayi yanason yaga munin ta amma sai a sannan yake ganin
wasu sirrikan boye na kyunta da mutum bazai iya ganewa ba har sai yanusu
hancinta bame tsawo bane kuma bana nen neba ne daidai misali fukanta
yanada dan fadi kadan gawani kwantaccen gashi a gaban goshin ta yazo mata
har wajen kunnenta sai ka ratse megashi ce dan man askin iya kanta ta
shafawa idanuwan ta suna da girma da haske shide Nabil ko jurewa kallon su
bayayi Fandau doguwace bata da jiki ban bancin suda Hadim kenan ita farace
tas shuwaa amma gajerace ga jiki.

Ajiyan zuciya yasauke afili yafurta yarinya kinada kananan kyu wanda yafina
manya daukan hankali ya sunanki?
Fandau wani haushi taji ace mutu yana amfanuwa da jikin ta tsawon watani
bai san sunanta ba.
Ahankali yafurta kigaya min mana
Fur taki mgn gashi bayason matsa mata dan yafi son tasaki jikin dashi
Jikinsa ya
Jawota yace "niko fushiki dani ko nasaki tsallen kwado ko bari namiki tausa
ciwon zai tafi. Ya nayin yanda yayi magana cikin sanyi kaman bashiba yasa
ta dago kanta ta kalle shi ido daya yakashe mata shiru tayi ajikinsa yana
mammasa mata cinyoyi ta tuntana jin ciwon har tane meshi tarasa daganan
salon ya canza.
Haka ya wuni yana cin bonus injishi da fada🤝🤝
Wuni guda ajima bini bini abu daya tana manne ajikin sa,
Ba abinda yake rabasu sai sallah

113
Abinci ma kayan
Fruit kawai suke sha sai ruwan tea

Nabil yayi hakane dan yaji ko yarinyar zata iya gunduran sa amma ina sai
mawasu surukan da dabai saniba da suka sake nunkuwa
Akan nada.
Sai kusan 10 na dare yakira oucera wani yaran gidan sa yace yazo general
parlour yadu ba masa Hadim tana ciki.
Yazo yaduba yace "bata ciki
Harzai fita yajuya yakalli Fandau yace "zan siyo miki man da zaki shafa akan
ki da kuma wanna zaki shafa ajikin kida sabulun wanka mai kyu kidena wanka
da wancen bashida kyu amma zaki samu inda zaki boye idan kika kuskura
matar gidan ta gani sai nacikin jahannama yafiki jin dadi.
Yayi shiru can yata ko gaban ta yasa hannu yamekar da ita ta tsaya yasa
hanunu ya tallaho kumatunta biyu duk da hannun sa biyu idon sa cikin nata
yace "sai me'kikeso da bukata na sayo miki kwace fuskan ta tayi tazame jikin
ta danasa tace" wajen mama ta nake son naje
Wannan bazai samuba zakije idan kingama mana aikin da muka daukoki.
Fandau fashewa tayi da kuka ta fada gado.

Baki ya tabe tareda daka kafadun sa yafice da sauri sai da yaga yafa da kan
kujeran general parlour sannan yaja ajiyan zuciya yana murmushi wayan sa
yazoro yakunna yakira Hadim yace "na dawo
Tace "kana in yace ina babban parlour tunda kince gidan da baki tace "ai
har sun kwanta ni ina daki kashigo kawai yace"ok my dear
Hadim da yau ita da habiba sunsha jike jiken suna na mata Nabil kawai ta ke
jira yana shigowa da godu ta fada jikin sa shima rungumota yayi sosai yana
ajian zuciya na karya kamar gaske yayi missing nata

114
Tace "kasamu meeting ka manta dani nasha iran ka awaya soba adadi
barufe
Yace" meeting ne yayi zafi yaraba jikinta da nasa yawuce toilet tabi bayan
sa cikin zumudi dan magani na aiki ajikin ta

Saida suka gama duk shirin suna kanciya Nabil yana sane da ita yaja blanket
ya kwanta yau ko janyo tan bai yiba data dame shima juya mata maya yayi.
Da sauri Hadim taja wutan ta kunna my star mekenan hakan nizaka zuyawa
bayi yajuyo yace "wayyo my one dan Allah kibarni nayi Baccci wllh agajiye
nake kinsan fa wuni nayi a meeting.
Tace "Gaskiya my star ka binciki lafiyan ka dan da bahaka kake ba dada ko ball
kabuga baya hanaka yin kamai balle wani meeting nide zamuje wajen doctor
baka da lfy ina gama shiyasa ka kasa bawa yarnyar nan ciki dukka canza kamar
ba star dina ba.
Shide baiyi mgn ba Baccci karya mayayi.
Da safe duk tare sukayi breakfast dasu habiba

*Bayan wata 1*
Fandau tana jin canjin ajikin ta dayake bawanda zata gayawa saita jure abinci
ma bako wanne take ciba ga saurin jin yunwa kocikin dare saita tashi tane mawa
cikinta abinda zata ci
Gawannan ciwon maran nan da tayi tun ranan da Nabil ya fara satan zuwa
yananan gaba daya maranta jinsa take kamar andaure mata baye ma ranan
da Nabil bai samu shigowa ba dan yanzu ba abin data keso irin abinda Nabil
yake mata,
Yanzu ma tsaye take a kitchen sai cije hanunu take duk abinda ta dafa takasa
ci dan jitayi
Tana mugun son shan kunun tsamiya ga bagarin balle wani tsamiya.

115
Nifa my star inaga kamar yarinyar nan tasamu ciki dan da bata kara ko kwana
daya ba amma yanzu gashi har two days Gaskiya idan mu kayi sa a burin
muzai cika wannan karon takara she zancen cikin farin ciki.
Nabil yace "inko hakane my one zanmiki kyutan da banta bamiki irin saba zan
jidake sosai.
Tace "ai nice yakamata nama kyuta amma bari da safe zamuje wajen doctor
tukun
Zaro ido Nabil yayi yace ta yaya zamu kai ta wajen doctor?
Tace ba ita zamu kai ba fisarinta zamu garba sai naboye idan na masa bayani
kaman yanda musu ciki sukeyi idan yace na iyo fisari sai nazuba natan.
"Yeeees yace tare da tafa mata.

Fandau tana tsaye haryanzu tana tunanin bayan kunnu tsamiya ko mezata
iyaci taji muryan shigowa su hamdala tayi azuciyar ta dan tana muradin Nabil
din ma sosai da sauri tafito dan kar tayi lefi zubewa tayi kamar yanda tasaba
gaishesu Hadim ce kadai ta amsa Nabil ko inda take bai kalla ba yawani sha
mur kamar yanda yakeyi idan agaban Hadim ne.
Hadim tace yawwa muje bandaki ko takamo hannun Fandau suna shiga
bathroom din dan roba tameka mata tace gashi kiyi fisari anan kibani Fandau
hannu narawa ta karba dan tana tsoron Hadim.

Doctor Muktar yazuba wa Hadim ido yace" meda me kikace yana damunki
yamutsa fuska Hadim tayi kamar marar lfy tace tashin zuciya yawan ciwon kai
bakina yawu yana taruwa
Cikin happy doctor yace "dan Allah da'gaske abin damu ka dade muna son jine
amma bari nakira nurses kuje a gwada firarin ki yabuga waya yakira nurse din
tana zuwa ya hadata da Hadim din suka fita wani dan roba tamekawa Hadim
tace kishiga toilet kiyi fisari ko Hadim ta karba tana shiga ta bude roban ta
siyaya fisarin Fandau a ciki tafito tamekawa matar saka makon yana fitowa
tamekawa Hadim tace ta kai wa doc
Hadim tana kawowa tamekawa doc

116
Hannu narawa Muktar yakar bi pepper suma Nabil da Hadim gaban sune yake
faduwa doctor yana budewa ko gama karanta wa baiyiba yajefar yayi kan Nabil
yafada jikin sa cikin happy yana cewa "my friend congratulatins
Hakan yanuna musu akai ciki kenan Nabil bai san sanda yature doctor ya
rumgumo Hadima suka fara kukan farin ciki atare sunjima a haka.
Kafin doc yakatse musu nunani dacewa ni fabaga ma yarda ba sai namiki
scenning
Yafadi hakan yana tunawa Hadim dagon da yake scanning din
Atare cikin sauri Nabil d Hadim sukace scanning kuma

*To fa abin nema ya* *samu amma ya zan cen scanning* *zai kasan ce*
*Zaiyuwu kuwa*

*Karin gdy gamasoya*

*Cikin ummata*
*Banida kamarki *Fatima goni saleh Jattko ina miki fatan gamawa lfy*

*Maryam T Baliya*
*Na gode da soyayya daya bawan ki*

*Asmau ta mi u meson DAMA TA*

*Fatan alkairi gareki*

117
*21*

Doctor " ya jijiga kai yace yes dan mu tabbatar ne ai kunsan abin da muka dade
muna nema nefa doc muktar ya karashe maganan yana murmushi farin ciki.
Nabil rasa mezai ce yayi yatsaya yana wara ido.
Sai Hadim ce tace "a a doc ban tabayin batan wata ba tunda nake sai awannan
dan haka bana tantama nasan cikine.
Danme za muce sai anyi wani scanning ai wannan ma yiwa Allah shi shigine
Kuma naji ma awani fadan ance yawan yin scanning yana juya idon yaro balle
idan karamin cikine yana sa illah sosai
Sai a sannan Nabil yasamu bakin magana yace Gakiya ne baza a sawa yarona
kowane irin na uraba haryazo Duniya.
Doctor yace "to Lalle za ayi dan gata ban tabajin ance scanning yana da illah ba
sai awajen ku ni kam inason ganin dannan tun aciki.dan haka yazama dole nayi
Nabil yace "mayen banza sai de kaci na wani ba nawa dan ba yafadi haka yana
jan hannun Hadim dan idon sa Fandau kawai yake son gani
Dariya doctor yayi yameke dan yamusu rakiya
"ai ko yanzu baku yarda anyi ba idan yagirma lolene saboda duba lafiyan sa
dakuma sanin E.DD dinta
Nabil yace "karyan banza na likita Allah yake tsarawa halitansa rayuwa baku ba
d'ana lafiya lafiya zaizo sanin wani E. DD din banza kuma ai Allah shi yake da
lokaci bawani ba ai kin banza muba
Zama kukara ganin muba
Dacan damuke zaryan zuwa bakuba muba sai yanzu da muka dogara da Allah
yabamu zaka kawo mana iyayin banza
Hadim kam da sauri take takawa dan gani take doc zai jata dakarfi maya mata.

118
Dariya doc yake musu har sukazo wajen mota Nabil sai da ya budewa Hadim ta
shiga yarufe sannan yajuyo yace "to mayun Duniya Mungode.
"Doctor yace to yan gargajiya Allah yaraba lfy dan naga alama akan dan nan
kunza yan gargajiya.

Nabil de bai kulashi ba yashige mota


Doctor yaleko yace " nasan yau habiba zata sha albishi
Hadim tace "dan Allah abba didi karka ga yamata nafison taji abaki na gobe
zanje gidan gaba daga ba nake son nagaya mata
Doc yace "to shikenan idan nakoma zan dauko ta kigaya matan amma wanna
babban albishir din bazan bari sai gobe ba.
Dariya sukayi shima Muktar yajuya

Fandau zaune abakin gadon ta amma koni yau shigan ta ya burgeni wani
shegen English wears ne ajikinta wanda Nabil ya sayo mata a boye yace idan
yana dakin zatana sawa idan kuma akayi rashin sa a Hadim ta gani tace mata
a daya dakin nakusa danata ta dauka to zatace na kannen sune dasuke zuwa
hutu.
Tace to amma bata taba sawa bama sai yau rigan yellow ne sai bakin wando
wanda iyakan sa cinyar ta fuskan nan nata shar da shi yasha mai mekyu ga
wani haske na jaririn ciki gashin kanta baka ramin bada mamaki yayi ba dan
bame gabi yace one month da aski gawani baki na kyu da tsansi da yakeyi ta
tajeshi ya dan kwanta kamar irin na yan
Matan kabilan Igbo dasuke dan tsetse kan sai hakan yazame mata kamar ado
Tayi sosai kamar ba Fandau me allo ma.
Kafanta daya akan daya tana tunanin raruwata da murkin mallaka irin na Hadim
hatta fisarinta bai huta ba ga damu yau kwana 2 ta dameta da yawan zuwa
kinyi sallah baki ga al adan kiba mekike ji ajikin ki tabbayan kenan to metake
nufi dani tanason nayi wani jinyan kenan ko
Tunkafin ta hadani da kare

119
Allah kabani cikin na nabar wannan gidan gwara nayi bara a titi da zama
dawadan nan.
Tanacikin wannan tunani taji security yayi kara kafin ta tashi da shiga koda
bandaki ne ta canza kaya kar Hadim ta sameta dawannan.
Amma kafin tameke
Har anshigo tana daga kanta taga Hadim dince kuwa da gudu ta iyo kan
Fandau

ita kuma
Fandau ta zata
dukan ta zatayi akan kayan da tasa.
Kuka tafara tana ja da baya anty dan Allah kiyi hakuri Wllh bazan kara sawa ba
Wllh tuda yakawo ma bansa ba saiyau din kiyi hakuri ina Hadim ko fashimtar me
fandau take nufi bata yiba itade sotake ta rungumo Fandau a jikinta taji dimin
danta

Fandau zubewa tayi awajen dan tasan yau ta ta takare


Hadim rungumo ta tayi ta fara kukan farin ciki yarinya kinbiyamu kema zansa a
warkar da mamar ki tafadi hakan tana shafe cekin Fandau.
Nabil baiso hakaba bai ta bajin haushi Hadim kamar nayau ba ta masa shigan
sauri yaso ace shine rungume da Fandau yaji dimin dansa abin da ya dade yana
nema kai da ita kanta Fandau dan bata taba masa yau kamar yau ba sai benko
ina Najikita yake da kallo baye kanta yabashi shaawa da mamaki dan tunran da
yafara gani ba gashi yace karta sake budewa a gaban sa bayason gani dama
haka yayi toho mekyu da santsi yan da yayi kaman irin na mazan India dinnan
sai yaji yafiye masa me tsawon dagani zaiyi dadin shafawa
Yana kai idon sa kan boobs dinta da suka dan fito dalilin danne wan da Hadim
tadan yi take yaji wani yim gashin jikin saya iba yana dan jan idon sa kasa kadan
ganin yanda Heep'sdinta yazauna tab ajikin wandon ganin cinyar ta yake sunbul
awaje ai bai san sanda yayi kan taba da karfi shima ya rungumeta cikin da bara
ya banbare Hadim ajikin Fandau ya maye gurbin ta likata sosai yayi ajikin sa

120
yana sauke ajiyan zuciya hannun sa yasa cikin rigarta ta baya yana Shafa bayan
ta wani dimi yaji na ni ima yana ratsa tafin hannun sa yana shiga har cikin
bargonsa harwani fisgan nunfashi yake sai faman goga kirjin sa yake a nata.
Fandau shiru tayi ajikin sa dan ita jitake kamar sudan gana da gado dan bata
san jarabar daya sameta ba na shaawa hannun ta tadaga zata shafa wuyan sa
amma takasa dan ita har yanzu tsoron mayar masa murtanin abin da yake mata
ke,

Wawuyar ko sai tsallen murna take dan ita a tunanin ta Nabil cikin murna yake
kamar yanda itama murnan ya mantar da ita kishin,
Itama sake rungumo Fandau din tayi suka sata a tsakiya
Shiko Nabil kakatun Hadim ne yasa yadanne zuciyar sa yadan dawo haiyacin sa
yajasu kan kujera there siter suka zube kwata kwata yakasa control din kansa
jiyake kamar yayi komai a gaban Hadim din cikin dashiwar murya yace "my one
kije part dinmu ki dauko min kan wayana na family.
Tace "dama badashi kafita ba?
Gyada mata kai yayi dan bayaji zuwa yanzu zai iya daga harhen sa yayi mgn
Dagudu wawuyar tafice
shiko Nabil yasan kafin tazo zai rage zafi musamman daya san wayan yana jikin
sa.
Juyo da Fandau yayi ya hade bakin su wasanni yadinga jifan ta dashi masu zafi
da yaga mazai iya jurewa ba yameke da kyar yana tafiya yana tangade gamar
dan maye yana hada hanya yaje ya janza security yanda Hadim bazata iya
budewa ba cak ya dauke ta Yayi kan gado ta ita yafara sarra fata son ransa
wanda ita mashi take jira yana cikin harka yaji daya wayan yana ringing a
aljihun wandon sa da yacire akan gadon
Ya dan rage zafide amma baiyi yanda yaso ba yatashi harda gudun sa ya shiga
bathroom yawan ke inda najasa yata ba dan ba daman wanka tunda yar yanzu
wayan bai dena ringing ba da ya katse za asake kira yasan Hadim ce da sauri
yafito yasa kayan sa ya cewa Fandau ki tashi kije kiyi wanka yayi inda kofan
yake yana sa duk wayoyin a silent yama yarsu aljihun yayi inda kofan yake ya
danna security kofan yabode Hadim yagani a tsaye yace"haba my one daga ki
dauko waya mugayawa gida abin farin ciki sai kije kikama zama
121
"tace wllh banga wayan ba nakira yana ringing amma ban ganshi
ba ai najima anan
Kasa bude security nayi idan nasa nombar sai yace min error ko dokin ne yasa
na manta bana sawa dai dai ban sani ba
nakira wayan ka kuma bakayi picking ba
Laluman aljihun sa yayi yaciro wayoyin yace "ah ai gata ma anan na manta
nasa a silent dazu kafin mufita tace "haba nema nema narasa
Tashigo dakin tana
ware ido ina takene? Ta tambayi inda Fandau take
dayake Nabil dan Duniya ne kan kujeran da suka fara zama ya kalla kar da gaske
yadaga kafadun sa alaman bai sani ba
Hadim tace "ko tana toilet
Yace "inaga amma kamar anan nabarta amma saime yana jefa idon sa tsakiyan
gadon gaban sa yafadi dan bayan yamitsewan da shinfidan gadon yayi ido ya
sake warewa da idonsa ya nuna masa tsakiyan gadon inda yabaci wanda bai
kula dashi ba gadon zaka kalla ko kai yarone kasan anyi wani abu balle Babbar
macce kamar Hadim tace" kaiiiiiiii

*Gaskiya yau kan saide nabaku hakuri dan naga baikai *nada ba sis kuyi HAKURI
DAMATA yanzu aka fara ku gyara zama* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻🌈🤝

*B JATTKO*
*08062383027*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*
122
*BATUL ADAM JAJJKO*

*Zainab*
*Zeee*
*Na gaisheki kyuta*

🌈Kainuwa writers Association 🤝

22

Kai kai meya yamutsu gadon haka?


Ai Nabil cikin zafin sa irin nayin ball yayi sauri ya dure inda yabacin dan yaga
idon ta bai jenan ba yafara yamutsa wajen cikin dabara yana cewa "ai nena
yamutsa saboda murna dan burina yakusa cika na rabu da wannan me idon
cimolan
Yana yi yana jan hankalin ta tsaf ya mutsuke wajen.
Ita kuma kanta kaman ya fashe dan murna mijin ta ita ya keso "tace muyi addua
Allah yasa ta aiho yan 2 namiji da macce kaga atake zamu sallame ta ko tunda
kaga idan ta haife macce ni bazan yarda ba dole sai tayi zaman haihuwan namiji
kaima idan ta haifi namiji kace baka yar daba.
Yace "wannan haka yake Allah yasa ta haiho 2 kawai

123
Fandau duk taji me suke cewa azuciyar ta tace niko ai narabu da mutum nakama
Allah dan shi yasan yadda zaiyi dani
Wani dogon rigan data hanya a bandakin shita sa tafito da sauri Hadim ta tashi
ta kama hannun ta tazo da ita bakin gadon tana cewa mekike jine ajikin ki ba
inda yake miki ciwo
Mekike sonci
Fandau da dama haka take so dan jitake idan bata shan kunun tsamiyan nan ba
baza man lfy tace "kunun tsamiya
Dakuma kwakwa da dabino nakeso
Hadim tace "kai zaki samu kwakwa da dabinon de amma mu ina zamuga wani
garin balle wani tsamiya
Nabil ya katse ta dacewa za asamu awajin Zahran Usman dan suna kawowa
sosai.
Hadim da sauri tadauki wayanta takira Zahra take cemata tana son garin kunun
tsamiya "toke kuma yau
Acewa Zahra
Hadim tace "eh Wllh akwai albishr me girma amma se kinzo da kanki dan baza
ki sameshi a araha ba
Zahara tace "haba yar uwa dan Allah gayamin bama yar haka fa
"to tuda kince Allah meyake sa mata jin yana yin su yacan za kamar tashin zuciya
amai kwadayi da sauran su
Zahra "tace ciki mana
Hadim tace "tom shine albishir din
Zahra tace "dan ALLAH gayamin Gaskiya
Hadim tace "nataba shimiki irin wannan wasan ne?
Zahra tace " a ah
Hadim tace to kiyar da wllh inada ciki one month
Wani ihu Zahra tayi tare da kashe wayan Hadim ta sauke wayan tana dariya
bayan ta daukowa Fandau kwakwa da dabino tace"kiyi manager dawannan
kafin akawo meyawan na aika asiyo
124
Itade Fandau kwakwa da dabino ta karba bakin har wani yawune yake sinkewa
tafara ci
Nabil yace "yanzu waza afara gayawa a gida?
Hadim tace kai ma kasani ai iya rigima mana inna amma nafison nagaya mata
da kaina ta fara danna wayan ta yi calling din nombar inna Zainabu tana dagawa
Hadim tace "inna ina kwana.
Inna tace "mun wuni lfy dan munan darene Hadim tace "lfy
Inna tace maganan zuwan yaran nan huto modu da baso yake ba saida yasan
yanda yayi basu samu viser bako dan nasan kede ba zaki hana ba
Hadim da ita tayi kutun kutun yaran basu samu zuwa ba acewar ta idan sunzo
zasu iya sanin zaman Fandau a gidan
Amma sabar iya issa
Tace "Ayyya inna aishine nima naji shiru amma suyi hakuri ai mun kusa zuwa
ma saura wata 3 sai muzo dasu tare
Inna tace "ai shikena sai kuyi zaman ku acikin wannan mahaukacin gidan naku
Danma kun kusa zama ku ukku dan bazan fasa gaya muku idan kunzo sai Modu
yayi aure zaku koma ba.

Dariya Hadim tayi azuciyar ta ' tace bade niba inde kishiya ce akan yaran ki da
jikokin ki zaki yita gani.

Afili kuma tace "inna dama fa yatsmin?


Inna tace "gatanan
Dan Hadim ita kanta sai taji tana jin kunyan bude baki ta cewa Innan tana da ciki
tayi danhaka take son tabata yatsmin din ta gaya mata.
Tana cikin wannan tunani taji muryan yatsmin kamar zai fasa mata dodon kune
tana cewan
ALLAH kabar mana matar Big brother wllh anty Hadim nayi messing nake sosai.
Hadim tace "kwantar da hankalin ki yar uwa zan zomiki da alkairi

125
Yatsmin ce ta katse da cewa Hajiya anty sabon mota ne yafito kome idan mota
kin san kalata ai fari tas dan ni banason wani kala idan kuma laptop
Nekin....
Hadim ta katse sa dacewa dallah dakata duk bawan nan bane yafisu wannan
yafi komai na duniyan nan.
Yatsmin tace "meye anty
Hadim tace abinda kuka dade kuna jira ne nan watanni 8 zanba ku baby
Yatsmin tace "wai da gaske anty
Hadim tace "nata ba miki irin wannan wasan kuma kozan miki ai bazan kira a
wayan inna ba itana kira naga yawa na kasa dan Allah kigaya mata
Yatsmin tace Wllh tunda kikace agayawa inna na yarda itama yatsmin ihun tasa
ta fara
Tsalle tana cewa Wayyyo anty Hadim sunan dan ki yaki yan uba wllh kamar
yanda muma bamaso amiki kishiya haka dan ma bayaso tana ta ihun haka
Hadim ta kashe wayan
Haka suka dinka kiran mutane suna fada shima Nabil yana gayawa abokan sa
kusan wuni guda suna abu daya duk wani abin da sukeyi hankalin su yana kan
Fandau ko motsi tayi se sunce yaya
Ahaka har doc yazo da iyalen sa kan dole suka sauka a part din Fandau

Fandau duk da basu gaya mata ba tagane cikine da ita kwanciyar ta tayi dan ba
taji dadin lbrn cikin ba kuma baza tace taji ba dadi ba dan ita yan zuba tada wani
zabin rayuwa dan ta siyar da shi kyuta

A washer garin ranan ne gidan su yacika makil da mutane dan yan kungiya su
Chelsea suka hada musu gagarumin dinner na happy din kicin anyi taro sosai
anci ansha hotona kam Hadim da Nabil sun sha yinsa wanda yawan ci yana shafa
cikin ne wani dafe da cikin wani yana kissing din cikin fadin bidirin da akayi
bazai faduba ai a take Duniya ta san da Wannan ciki dan social media ba inda
ba a watsa ba

126
Washe garin ranan baki yan taya murna kasa sakat sukayi Hadim da Nabil
muryar su har dashiwa yayi saboda yawan magana da gaishe gaishe da sukeyi
waya kan duk ko kunnawa basuyi ba dan sunsan nan ma wani damunne
Da kyar Hadim ta samu daman lallabawa da yamma ta shiga wajen Fandau tace"
me kike sone
Fandau tace kunune na sha kuma
Hadim tace "kwakwan fa?
Tace "naci
Hadim tace "yawwa yar kanwata kar ki zauna da yunwa kin ji ko tafice da sauren
ta dan tabar mutane

Har kwana ukku sannan suka samu kansu


Aban garen Fandau ba abin da yake damun ta irin taga ta kasance da mijin ta
idan abin yaci wota kamar ta daura hannun aka tayi ta ihu take ji wani irin
tsananin shaawa ne yake da wai niya da ita amma ba dama
Ga shi kullum tana sa Nabil a idon amma kullum suna manne da matar sa wanda
ta kula yana mugun tsaronta dan koci kekken kallo baya tsayawa yayi mata
abin da yafi damunta ma idan sun shigo da safe sundin da shafa cikin ta kenan
wai suna gaisawa da babyn su
To a wannan shafe shafen Nabil yake sake tada mata da hankali danshi nasa da
gayya ya keyi

haka yanzu ma ana rige rigen gaisawan atsakani su Hadim ce tafara shafawa
tana wani kissing
Din cikin
shiko Nabil a yau yakai gejin da bazai iya control din kansa ba inde ya taba jikin
Fandau dan haka yabasar bai taba ba neman han yandan zai yi mega ba daya
kawai yake da bara ya fado masa.
Yace "my one yau fa zaki kaiwa sun Amjad ziyara dan suna kwarafi hakan
"tace zan so hakan amma bana son barin baby na nafita wllh

127
Nabil "yace shikenan dan baby saimu hanawa kamu sakan kitashi muje kishirya
dan ni a can zan wuce wajin wani meeting da zamuyi a kan gai yatar da Germany
ta mana nake ganin bazan samu daman zuwa ba ina son naje na bada uzzuri na
tace "tom shikenan har a min Gyaran gashi ma dana finger
Cikin zumudi ya zoro wayan sa yakira Amjad Amjad yana picking yace a a Abu
Bilal nan da watanni kadan dan tun ranan dinner da yan jarida da su yiwa Nabill
tambaya wana sunan da zai sawa abin da suka haifa yace burin sa idan macce
ce yasa mata hajara sunan ummi sa zasu kirata fujjirat idan kuma namiji ne Bilal
tun a wajen abokan sa suka fara kiran sa abu BilAL abu BilAL
Dariya Nabil yayi yace "ga ummu fujjirat zata kawo muku ziyara
"Amjad yace "taf gashi bama garin ma wllh sai wajen jibi ganin ba Abin da muke
neyasa muka kai ziyarra torxar
tsaki Nabil yayi ya kashe wayan yana kallon Hadim yace "kinji ko da shegen
gantalalun su shida matan nasa wai basanan sai na kaiki gidan doctor
Ya mutsa fuka Hadim tayi tace" ba inda zanje dama gidan HADIZA ma ganin
najima ban jebane Gaskiya bana jin fita kawai mu zauna
Nabil yasan tunda Hadim tace baza ta ba bazatan ba

Ya rasa yazai yi dan inda dane hanyan kasan cewa da Fandau baya masa wuya
Hadim tana cikin gidan zai ce zaije wani wajen idan ta rako shi sunfito idan yafito
wajen ya kira wani daga cikin yaran sa yabasu motan yace su fita da shi karsu
dawo har sai Yayi musu magana a idan ya tabbatar Hadima tashige part din
sun shiku haka zai lallaba yashiga part din Fandau
Tunda yasan Hadim ba shigowa zatayi ba amma yanzu tana tan ta taro ban garen
fandau dan idan ba baki tashi ko dare yayi suka kwanta ba babu abin da yake
rabasu da bangaren ko mai ita take yiwa Fandau
Afusa ce yace " shikena yameke yafice yana fita wani tunani ya fado masa ai da
sauri yayi inda motan sa yake yaja da gudu

Nabil yace "Muktar kasan me yaka woni doc yagir giza kai

128
Nabil yani sa yace wani aiki zaka min na temako inaso a yan zunnan kaje gidana
kamin wani temako
Doc yace" ina jinka
Nabil yace Hadim tuda tasamu ciki taki yarda dani akan (sex) ni kuma bazan iya
jurewa ba amma.
Akwai abin da tafiso a fiyeda komai wato ta haifi me kama dani sak
To ina son idan kaje gidan namaka tambaya agatan ta meya kesa d'a yayi kamar
uban sa sai kace yawan yin (sex) yake kawowa inde anayi akai akai toza afi
haifan mekama da uba to idan kace haka zata yarda ka temaka min dan kasan
bana cikin masu ra ayin zina na dama ina rokon Allah yaya femin
Doc yayi shiru yana nazari can yace "shid abin da zangaya ma mata sun kasu
kashi kashe alokacin da ciki yake jikin su a bangaren saduwa wata zakaga ba
abinda take so irin ayi ta mata har se kaza kana gajiya ma wata kuma idan tana
da ciki ba abin data tsana irin namiji kai ko kusa da ita bata son ya raba harta
hamshi turaren shi ma abin kine awaje ta
Idan kace zaka mata dole kaga zaka shiga haikin ta amma ko a likitance yana da
kekyu idan macce tana da jaririn ciki yazama ana yawan saduwa yana sa a haifi
yaron me lafiya da kaifin kwakwalwa amma tunda bataso yanzu kayi hakuri kar
atakura mata dazaran cikin yakai watan ni kamar 4 zata dawo dai dai baza ta
zauna har ta haihu ba zata denaji idan watanne 4 suncika yace so hakurin yafi
Nabil yace "Gaskiya abin da bazan iyaba kenan inde baso kake na kusanci zina
ba kayi abin danace kawai
Doctor yayi shiru Gaskiya baya son abokina nasa yakoma wa zina dan yasan sa
mayen matane za ayi ta asa dayawa dan haka yace"ok
Idan na tashi zanbiya ta gidan ko
Wllh bazan iya jurewa har saika tashiba
Doc yace "to yanzu kana tufin idan ta ganmu tare ba zata gano ba?
Nabil yace ah ah kai zaka fara zuwa idan kaje tace bana GIda sai kace bari
kakirani ni kaga sai naje baza ta gane komai ba
dukan kafadan sa doc yayi yace "kaci sunan ka menasara kana da naci akan abin
da kakeso shiyasa duk abin da kake so kake cin nasara dariya Nabil yayi dan
sunan da ake kiran sa bazai iya irgasu ba doc yafita shikuma yadan kwanto da

129
kujeran yana lumshe ido dan shiyasan meyake ji ajikin sa cikin kwanakin nan
game da wanan maiyar yarinyar da shigani yake lashe kuruwar sa tashi shiyasa
ya nace wa nunanin ta dan da idan a nacewa mayu bai yar da basai yanzu da
wuya idan wanna bashine kamu na maita ba

Kai my one kinada matsala wllh ke yanzu har kinyar da da karyan doc zaki fara
takura min nifa ke kadai ce araina dama wahala nake sha yanzu ina murnan
nasamu hutu zaki ballo minda wani sabo
Hadim tace "wllh nikai na bana so dama can daurewa nake yi yanzu mun samu
tasamu ciki muna murna to ga abin ga doc yazo da shi kasan ina son yaro me
wayo da hazaka a rayuwa ta kuma ga uwa uba mekamar ka wanda she dane
koda ko da watararan yarinya nan zata gano mutace tana neman danta idan
yana kama dakai sak bata da hujja duk da yanzu ma bata dawani sheda ko akotu
baza abata danmu tunda tun farko mun toshe wanann hanyan amma idan yayi
kama da ita abin zaija hankalin mutane akan abin kuma
mu ma akarana kanmu ta haifa mana me kama damu wllh sai munfi son sa dan
haka zamu daure mubi abin dan doctor yace bawai dan ranmu yana soba.

Hakata yita lalashin sa dakyar ya yarda da sharadin so 2 arana bakamar yanda


doctor yace so 3 ba
Shege Nabil shiyace wa Muktar yace amfison so 4 koso 3 dan yasa muyi so 2
Hadim tace ajede kayi kokari hakan ma

Baiwar Allah Fandau ko abin ba a mgn dan inban da Allah ya isa ba abin da take
jawa Nabil da Hadima yasa bar mata abubuwa gashi yanzu shi burin su yaceka
ya barta da jaraba da idan abin ya ciwota banda kuka ba abinda take se karatun
Qur ani da yazame mata aboki koda su Hadim sunzu suna shirmen su a kan
d'ansu itade karatun ta kawai take yi

data cewa Hadim tana son karin littafan andini irin su umdatul Ahkam

130
Hadim cewa tayi anki akawo mikin wato keyar dangin Malamai zaki mana
wani addua da zakici nasara akanmu ko badan kar Allah yayi fushi dani ba Qur
anin ma kwace wa zanyi kidena karan tawa

da ta gama tunani afili ta tace idan in kwace ma ai bana cikin kaina zaki kace
ba dan ni duk inda nasani a Qur anin to inada haddan su aka dan da kaina nake
rubuta allo ta

*Sister ku gwada kugani inde zaka *dauki abu karubuta da hannun ka tukun ka
karan ta haddan yafi zama kowane irin karatu zakuyi ko da yarane ki gwada
cewa su kwafe a pepper san nan sukaran ta zaki ga canji insha Allah*

Tana cekin wannan tunanin taji kofan Yayi kara a zuciyar ta tace yan jaraban d'a
Nabil akan sofar
Ya zauna ya daura daya kan daya yana wani ciccin magani shi adole anta kurashi
Hadim ce ta karasa inda Fandau take a zaune a kan sallalaya da Qur anin a
hannun ta tsugun nawa Hadim tayi agaban ta tace yaya baby mu?
Fandau bata yi magana ba
Tasake cewa "to ga abban sa yazo ba shi taki ayanzu *DAMAR* kine na
kasancewa da mijina akan dole dan bayan da Zamuyi dan itace kadai *DAMAR*
mu Hadim cikin bacin rai da kishiya take wanan maganan dan yanzu tana dan
jin kishin yariyar ta yiwani irin kyu jikinta yamirje sosai laushin fatan nan ya sake
karuwa ko ita kanta macce yana mata dadin shafawa amma idan ta tuna da
Nabil duk bai nuna ya damu dashima se taji sanyi a ranta tunda tana yawan ce
masa my star kaji yanda jikin yarinyar nan yake da laushi kuwa tabe baki yake
yace shi meye gamin sa da wani jikin ta baya tsayawa sauraron wani abu ajikin
ta abin da yakai shi kawai yakeyi shima akan lole
amma please ida muna tare karki kara kawomin zan centa wata banza yaci kunu
kuma kamar da gaske ito ko ta gama yar da da Nabil ada baya boye bata ko mai
batasan akan Fandau yazama tan tirin munafiki ba

131
Mekewa tayi takarasa wajen Nabil idon ta tabda hawaye dan da tasa aranta da
ga yanzu ba Nabil ba Fandau har sai ta haihu idan akayi dace ma ta haifi 2
yanda suke so suka samu ko kwana daya baza ta musu a gidan ba
Rungumo ta Nabil yayi cekin damuwa na munafir ci yace " shiyasa nace miki
karmu bi dokan doc mubari kawai dan ni kaina ina cikin takuran tursa sawa
zuciyata abin da baya so
Cikin kuka Hadim takamo habar sa dace yazamuyin wllh dole ne nide rokona
agareka kar ka taba komai ajikin ta kayin aikin daya kawo ka kawai kuma dan
Allah yau kar ka jima dan duk jimawan da zakayi yana gudu da zuciyata ne sai
har kafito nake samun nusuwa dan Allah yau kar ka barta ta shiga wannan toilet
din na munafirci ta zauna har Baccci ya kwashe ka basai tayi wanka ba jikinta fes
yake ka tausamin kafito dawuri shine samun nusuwa ta
Tana gama fadan haka ta kwace jikinta tayi waja da gudu
Ajiyan zuciya Nabil yasuke tare da
murmush yajuyo in da Fandau take har yasha wanan murdin din nashi kuma
sai yatuno da idan faskan sa asake yake Fandau tafi sakin jiki dashi shikuma
yana son tasaki jiki dan yafi armashi a hankali yake yakawa har yakara sa
gabanta ya sugunna dafda ita
Ita kuma tasa ke dukun kunewa cikin shijab dinta take yi a hankali yasa hannun
sa ya karbi Qur anin hannun ta ya ajiye can gefe yasa hannun ya cire shijab din
ma ya ajiye ajefe !yasalam yafur'ta ganin wani arnen rigan bacci ne ajikin ta
wanda dashi da batu duk dayane dan net ne bai san san da yamekar da itaba
dan yakare mata kallo kirjin sane yaji yabuga bai samu sauki ba saida yajata ya
mannata kirjin nasa yace "me allo kin matani ko ni ko ina can kewar jikin ki
yahanani sakat.....
Fandau da bata gaskanta abinda kunuwan ta suka jiye mata ba dago kanta tayi
da sauri ta kalle shi
Sai a san na yagano tabar gazan da harshen sa ya masa daure fuska yayi yace
"dena kallo na
Fandau azuciyar ta tace Ai dama nasami bane kake so ba jikina ne kawai shima
dan amfa nin kan kune kamar yanda matar ka tafada.

132
Yanayin yanda yake tafiyar ta ita da salon sana mantar da tunani ne dan Nabil
iya sarrafa macce halittar sace
kawai tsitar kansu suka yi a gado
koda ya samu yanda yake so abin da bai taba yiba yau yayi wato shiga Wankan
da Fandau lif yayi acikin ruwan yana sauraron yanda wani ni ima yake ratsa
jikin sa yana tuno maganan ganun doc da yake cewa ai banga lefin kaba dan
macce me jarirn cikin ban yandan zan kwatan ta maka ita ba koda yake kai ma
shikaji ka ki dime ai
Ajiyan zuciya Nabil sauke ya sake jan Fandau jikisa rabin jikin su aruwan
wasanni yafara yida jikinta yana tunanin ranan da yarinyar nan zata saki jiki
dashi har tafara mayar masa da murtanin abin da yake mata Wayyyo Allah na
yazanji ranan amma wani zuciyar yace haba ai raina ka zatayi har tafara maka
yanga da jan aji ya bata lokaci anan toilet din ma kafin yana nado ta da towel
shima daura towel din yayi ya dauko ta bai direta ko ina ba sai gadon Shima ya
hau yaja ta jikinsa yaja musu bedside lames Ahankali yasake jan barkon yarufe
musu rabin jikin su bai san sanda wani Baccci me uban dadi yazare shiba kojuyi
bai yiba kawai bude idan yayin yaci karo da agogan daya ke leke ajikin bango
ya nuna 7 na safe what yace tare da ture Fandau ajikin yaduro

Aban garen Hadim kuwan abin tun ta na daukan sa wasa har yafara bata tsoro
harta kasa jurewa taje amma ta kasa bude security ta gwada sa nombar yafi a
irge bai bude mata ba parlour ta koma tana dafe kirjinta inda yake bugawa
Duk da tasan Nabil ya yabar wayan sa a part amma haka ta dinga kira tsabar
kidima kiran wayan take taje ban garenta ta dawo na Fandau ai security yaki
buduwa kawai sai ta sa hannun ta dinka buga kofan da yaka nawani irin karfene
wanda ba abuka da hannu kuma koda an buga nacikin ba zai jikaba yanda take
buga kofan kamar mahaukaciya tayi duk ta baza gashin kan hannun ta ya
kunbu ra suntum sabar buda kofa sai zugi yake mata amma sai kara bugawa
take tana ihu muryar ta gaba daya ya dashe ita kanta bata jin me take cewa ba
Saida tajji baza a jita ba daker ta iya jan kafan ta ta koma general parlour tana
sauka idon yanuna mata 5 na safe ai bata san sanda tafara fatali da kayan

133
parlour ba tana cewa lalale yarinyar nan yau taki tazo karshe shekara shida
da auren bamu taba raba wajen kawan da mijin ba sai yau a dalilin ki bana son
cikin saina zubar dashi da duka ayu duk tayi watsi da kayan da yake parlour
duk ta jiciwo ta canza kama kamar ba kita ba duk tajiwa kanta ciwo da gudu
tayi..................

*Sorry masoyan - Hadim* 🙈

*B Jattko*
*DAMA TA yanzu yanzu aka fara*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

🌈 *Kainuwa* *writers Asso*🤝


*23*

Haka tayi ta facali


da kayan parlour hatta Cup din da suke kan dinning table tayi fa tali dasu farfasa
pillow kujeru da sauran su tun tana iya daga hanntun ta ahar ta kasa duk ta
tattaka glass duk inda ta daka sai tabbarin kafar ta yifito dan jinene yake fitowa
sosai akafan wani irin kara ta kwalla sanadin wani katon glass da ta taka yirif tayi
kasa tasake fadawa kan wani. Flowers katon glass na wani data fasa akife ta
fada dan haka glass din yamata illa sosai aciki jinine yake fitowa sosai tun tana
iya sanin inda take harta dena motsi

134
A gurguje Nabil yayi wanka tare da alwala yatada sallah har acikin sujjada saida
ya roki ALLAH yasa ya shawo kan Hadim dawuri da ya iddar yashafa ya tashi yaje
bakin gadon yace ke dallah kitashi keje kiyi sallah kikuma zauna da shirin karban
hukunci awajen matar da kika kwana mata da mijin inban da iskanci daki kaga
zanyi Baccci meya hana ki tadani ya doka tsaki yafita

Fandau tabe baki tayi bayan yafita can tamatse muku kaida matar ka me fuska
kamar kosai da kumatun ta kar cin cin sakin fari ta sake tabe baki tameke yayi
hanyin bathroom tana gungune duk bakai kajawo ba gashi banyi sallahn asuba
kazo kawani matseni ni niko baccecen ma baka barni nayi ba.

Ahankali kali yake takawa yana ayyana yana irin karyan da zai hadawa Hadim
murmushi yayiwa kan sada yasa mowa kansa mafita harya sauka general parlour
gaban sane yayi mummuna faduwa ganin yanda aka canzawa parlour kama
tome yake faruwa ne ya tambayi kansa dan bawan da zaiga wanan parlour
duniya guda yace mutum dayane yayi wannan ai kin dan girman parlour yayi
full flogging guda ayan dan Nigeria afili yafurta ya ALLAH kasa bai karasa ba ya
han gota yashe a kan dan matakalan da zai sadaka da dinning table da gudu ya
karasa yana kiran sunan ta da karfi yajuyo da ita ganin yanda katon glass yake
cake acikin ta jini ya gama rinar da rigan baccin jikinta bari ba alaman nunfashi
a tare da ita jijjigata ta yadin gayi yana kiran sunan ta yau ba my one din ma
Halima Halima Halima Halima Halima Halima Halima kawai yake kira
Karki mutu kitashe dan ALLAH kinsan baza ki iya jure waba kika hada yayi yatashi
amma yayi ya dauke ta kasawa yayi dan jikin ta yasake gaba daya ga Hadim
dama da kiba da gudu yayi ban garen masu aikin sa yazo d mata biyu a bayan sa
suka kinkime ta sukayi waje da ita abayan motan suka sata Nabil yashiga kanta
ya daura akan jinyar sa yashiga hure mata ido wai ko idon zai bude driving yafigi
mota sai asbitin su doc Muktar a Emergency aka wuce da ita doctor Muktar
bayanan amma akwai kwararren doc
Doctor jamx
Cikin kwarewan aikin saba afi minutes 20 yasamu nufashin ta ya dawo san nan
yafito ya samu Nabil da yake tafaman safada marwa yana Addua Allah yasa kar

135
yara sa Hadim Halima kar kitafi kibar ne acikin wannan tarariyar rayuwa da kika
jefani
Yana haka yaji doc ya dafashi yace matar ka tafar far fado amma jinenta yahau
dayawa zuciyar ta tana cikin barazana amma za ashawo kan abin sai de yanzu
da gaggawa muke bukatan jini dan haka zamu duba naka ajikin ka idan yazo
daidai
Nabil yace nawa zai mata amma nafi son fara ganin ta doctor yace a a nabari ana
mata aikin ainda tashi raune dan nacikin har yakusa taba hanjin ta kuma jinin
yajima yana zuba shine dalilin suman ta.

Bayan doctor Muktar yazu ya shima ya shiga yaduba ta yace "kakasa min bayanin
waya mata haka dan nasan bazai wuce masu son ganin bayan kaba koci kin
kungiyan ku kana da munafu kai balle wasu
Cikin biyu daya akazo nema kokai akazo mema ko dama ita din suka yi hari dan
suzubar da cikin da sukaga duk Duniya kungiya sunnu na so ga cikin kodan
Wannan alkawari da suka dauka za abawa danka na fari zasu nemi ganin bayan
cikin dan bawan da aka tabayiwa Wannan happy a ciki ni naga bakin kinci ciki
kiri kiri a fuskan wasu kuma wllh sai munyi bicike tunba wanan ocash dinba
shege makiyin musulumci
Nabil yace "ya isa baruwan ka ame zaka zargi yan kungiyan mu duk halaccin da
suka nunamin nide kawai naje sallah nadawo nagan ta cikin wanan hali.
Doctor yace kai aiba kasan meson kaba nan da minutes 30 zata farka zan duba
cikin idan babu wllh zan tsanan ta binciki kuma kasan halina se nagano dan ta
kan security dinku zamu fara
Nabil cikin fusata yace "ina ruwanka da wani bicike ciki kuma da kake cewa sai
kaduba naga de Hadim ba patient dinka bace ko zaka nunawa doctor aikin sane
wanan ai shi shigine.
Muktar yace ai Hadim kowani asbitin akai ta nine doc ta balle namu
meyasa baka son naduba cikin matar ka kode da gaske kana min zargin maitan
ne
Nabil tsaki yayi yace wayasani wanan naci naka

136
Doctor fita yatashi yayi yana cewa zakaga maita wawa kawai
Nabil fuskar Hadim yazu bawa ido wanda yake nade da bandage jikin shi yayi
sanyi yanzu data kashe kanta da duk Duniya ya iba
hannunta yaga yafara mutsawa yayi saurin rike hannun yana kiran my one kin
tashi juyowa tayi ta kalleshi tace bani ruwa da sauri yabude fridge ya dauko
roban ruwa da Cup ya siyaya dan tada kanta yabata cikin dashe shen muryanta
Nabil danme na rayu danme ban mutu ba tunda zan farka natuno da Wannan
kayan bakin cikin Nabil kaine ka iya Baccci da wata macce a daki daya har waye
wan gari kuma ka canza security bayan na gayan maka duk jimawan kada bugun
nun fashina yake tafiya
Nabil yace "kibari kisamu lfy ni yanzu lafiyan naki shinafi bukata doc yace zuciyar
kiyana cikin hatsari duk keki kajawo muna zaman zanan mu gashi kin kawowa
kanki ciwo

"zakace man nina kawo bayan kanane man fasanin zuciya.

Shama cikin bacin rai yace"nace kibar muganan nan sai muje gidan idan ba tozar
tani kikeson yiba a Duniya
Kuma tunfar ko sai da nace miki bana son wanan abi amma kika nace akayi yanzu
gashi yariyar ta samu ciki idan bakiye hakuri mun lallaba mun rabu lafiya ba zaki
janyo min abin fada aduniya kuma kema zakiji kunya a gun kawayen ki kuma
abin da kike gudu dole ya faru wato kishiya
Hadim ta yarda da maganganun Nabil gaskiya ne in har Duniya tasan ta ajiye
wata dan ta haihu taba ta babban abin tuzar cine
yanda taga Duniya tayi murna da cikin tah
idan asirin su yatonu haka za ayi Ala wadai dasu
da tatuno hukunci da gorin da inna ZAINABU zata zartar akan ta abin yasake bata
tsoron dan wata kina tasa a saketa ma
Hannun Nabil ta jawo tarike gem tace dan ALLAH gayamin meya zaunar dakai
adakin ta

137
Shiru yayi can yace kin san agaban ki kafin na shiga nasha magani nako?
Hadim jijiga kai tayi data tuno eye yasha maganin sa wanda yake sashi mugun
baccci yana amfani ne dashi duk ranan da yabuga wasa kuna yan ball da yan
rack celing dole sai suna dan taba shaye shayen duk da Nabil wada zai sashi
Baccci kawai yake sha bawan da zai buguba da yasamu yaware gajiya dama
dazai shama kamar zata hana shi tunda ranan bawani wasa sukayi ba ahe rabon
za ayi hakane
In hakane ko bacci yayi dan duk sanda yasa shi idan minutes 40 yacika zaiyi
Baccci na awanni 9 cif
Wani dogon ajiyan zuciya ta sauke

tace "wllh my star na shiga farga ba duk ranan da kaso wata aranan ajalina zai
cika
Nabil da yayi murmushin cimma nasara dan dama bawani magani da yasha
asalima kolban Empty ne yi hakane dan ya huta da Fandau amma bai san Hadim
zata jigata haka ba.
Yace Wllh my one nima ban san me dalilina nashan saba ahe wanan kaddara ne
Allah yarufa asiri da baki tona mana asiri ba da nashiga wani hali ai wanda zai sa
makiyana sumin dariya masoyana suji haushina
Ni farga bana ma wllh wannan dan iskan yace wai dole sai ammiki scanning andu
ba lafiyan abin da yake cikin ki
Dan ALLAH karki yarda
tace "bazan bariba

dakyar doc yarabu da maganan ganin cikin.


Nabil bai bar asbitin ba
Sai washe gari dan shiyake zaman jinyan zaije gidan da zumar dauko musu
wayan da dan abin zasu bukata
Har ya gama abin da yakeyi zai fita yada ga kansa ya kalli part din Fandau saida
yajuya kamar zai fita yaji bazai iya jurewa ba ya ajiye througley hanun sa ya fara

138
takawa ahan kali har yahaye da zai shiga saida yayi addua Allah yasa kar yaji sha
awan ta yakuma janyowa kansa wani abin bayan bai gama da Wannan bama
Fandau da taci gayen ta cikin kananan kayan da Nabil yasayo mata tana zaune a
gaban mirror tana tafaman jan kashin da wai ko zai kamu waje daya amma ta
kasa tsaki taja ta sa hannun ta biyu cikin tsakiyan gashin tafara bazashi hashi
cikin jin haushi tana cewa kar ka kamu mana bataji bude kofa ba kawai tse ganin
mutum tayi ya zuba mata ido tacikin mirror fuskan saba yabo ba fallasa
tayi saurin janye nata idon ta sun kuyar da kai
Ahankali ya tako ga banta yasa hannu yadauki brush din da yake kan mirror ya
sake zagawa bayan ta ya daga kanta Ahankali yasa brush din yafara taje kan
yanda ya daga kan nata yarike dole sai suna fukantan juna dan seta ta yayi da
fece din sa sai da ya gama kontar da gashin ya ajiye brush din yasa hannun sa
yafara shafan gashin da hannun sa yasun kuya ya daura kansa dai dai kafadun
ta ya kai bakin sa daidai kunne ta a hankali yace "yayi kyau
Sun kuyar da kan nata tayin
Ya sake cewa " kekam ba kya magana badan ranan da na fara ganin ki naji
surutun kiba da sai nace kode kurma ce
Daga idon ta tayi ta kalle shi shima ita yake kallo ido ta lumshe kallon da ya mata
ya gama kashe mata jiki dan dama tana cikin bukata
Shima yanda ta lumshe idon sai gashin jikin saya tashi bakin sa yakai kan idonta
yayi kissing din dukka idon
Yasa ke cewa "ya bakisa turare ba ko yakare girgiza masa kai tayi alaman a a
yace " me yahana kisa shi dauko kisa kinji
Mekewa tayi taje wajen whadrop ta dauko turaren a inda take boyewa dan kar
Hadim ta gani kamshin ko taji baza tagane ba dan irin wanda ta ke amfane da
shine kamshin sa yariga disha she a hancinta
Ta juyo da zuman ta shafa taga ahe nan dinma biyota yayi
Yasa hannu yakarbi turaren yashiga fesa mata yasa hannun sa cikin riganta dai
dai kirjinta yadin ga fesawa duk inda turaren ya taba sai yasa hannun yahafa da
yagama fesawa ya cusa fuskan sa tsakiyar kirjin ta yana goga fuskan nasa
ya tsukun na dai dai cikin ta yanacewa duk kinsani aiki daga zuwana nakasa
gaisawa da baby na yayi maganan yana Shafa cikin nata cikin salon sa yazura

139
harshen sa cikin cibiyar da yafara mata wanni irin tsusa da shar shen acikin
cibiyan ta
duk dauriyan Fandau danuna ita abin da yakeyi bai dameta ba yau kasawa tayi
bata san sanda tayi wani k'aran dadi ba tafa da jikinsa shiko kidimewa yayi
yadauka kowani abinne zama yayi yajan yota jikinsa yana tambayan ta me yafaru
ya akayi inane yake miki ciwo?
Kunyane ya hana ta bude idon ta
Yace "kiyi magana mana
Cikin kunya da tsoro

tace " bakai bane kamin cakulkuli da harshen ka acibiyata


Ba sarwa yayi yace "ooo baby na gaida daukan ta yayi cak yayi kan gado da ita
abakin gadon ya zauna yakamo hannun yana shafawa sai dayayi wasanni sosai
da ita da yaga zai gala baita yameke yace "kiyi Baccci ana son macce me ciki ta
yita yawan Baccci
Fandau sai lumshe ido take danya kwadai tar da ita sosai amma gashi yana shirin
tafiya yabar ta da gwanjabo har juya bata san lokacin da ta meka hannun ta
takamo nasa ba cak ya tsaya cikin mamaki ya juyo yana kallon ta tana wani
lumshe ido da matse kafafuwa
Yagane yanayin ta tsaf
tsugunnawa yayi yana kallon cikin idon ta har yanzu bata saki hannun nasa ba
daya hannun yasa yana Shafan gashin kanta da yadan baje
Shikan sa yana mararin hakan amma yasan idan yabiye wa hakan akwai matsala
Hadim tana asbiti
Afili
yace "dama kina son abinda ake miki dan munafirci baki taba nunawa ba
da sauri tasaki hannunsa ta juya tayi ruf da ciki ta boye fuskan ta tana dan
cuccusa kanta tana dan girgiza alaman a a
ganin yanda Heep's dinta yake girgirza dan jujuya kai da take wai alamun ita taji
kunya ai bai san sanda yabi lafiyan gadon ba Shima........

140
*Masoyan Falmata Fandau wannan page nakune*
*Kusha shagalin ku kafin Hadim tawar ke tazo*

B Jattko
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*Maryam Ahmed*
*Rayuwan Yusura*
Kinason Hadim

_Inakike_
Sawwwama
_Keda duk masoyan ina gdy ALLAH_

_Zauren Beibei Isa_


_Wanan page_ _nakune_

141
🌈Kainuwa writers Asso🤝

*24*

Yace "tom tunda kema inaso yanzu komai yazo da sauki nima na huta daga yau
ke zaki dinka yin komai dan nima da nakeyi da wahala nakeyi maza tunda de
kina so sai kiyi da kanki Fandau jitake kamar katifan ta tsage ta shiga
Yace oo ya fara dan inada abinyi inkuma ba kyaso ni inada abinyi
Ahankali tace "nide a a bance ina soba
Yace "nikuma nace Eh kina so
Tace "toni yau she nace inaso?
Yace "ai dama bada baki kika fada ba
Tace to ame na fada mekewa yayi zaune
" yasa bakin sa yahura mata ido yace "ga inda ya fadamin nan ya zuba lumsassun
idon sa cikin nata Ahankali yasa hannun sa yana mata tafiyan tsutsa a saman
idon nata yace" gashinan haryanzu yana gayamin
Dan haka fara kawai
Tace "toni yazan yi
Yace "ni yana keyi
tace"nede bazan iyaba
Yace "tosai kinyi tace a a
Yayi yayi tace a a
Da yaga bazata yin ba bata masa lokaci zatayi.
Yabata rai yakoma Nabil dinshi sak.

142
Yadaga mata uban tsawa yace wllh idan na irga 5 bakiyi yanda nace ba na lashira
sai yafiki jin dadi uban wa yace kikamo hannun na dazan fita
Cikin tsoro da dabar barcewa tace "zanyi
Murmushi yayi yakoma yakwanta rigingine yace fara da ciren kayan ki sai kicire
min nawa
Hannun ta na karkarwa ta fara cire rigan ta ai ya nacin karu da abin da yafi son
dan dama Fandau ba bra take sawa ba
Lumshe ido sa yayi yasake budewa yaga ta sunkuyar da kai
Yace "sikek din fa
Shima tacire sai pants kawai tabari nuna mata nasa rigan yayi da ido alaman
tacire
Idon ta tab da hawaye ta fara balle bottle din rigan nasa shiko sai faman ajiyan
zuciyar yake sauke wa yanayin yanda take gudanar da abin cikin sanyi yafita
komai dauke masa hankali
Data gama cire masa rigan saita sake sunku yarda kan
yanu namata wandon sa da yatsan sa yana daga mata gira
Da sauri ta daga kaita kalle shi
tace "shima ni zan cire.
Yace anawa kika siyoni da kike jiran nayi miki.
Cikin kuka tace "nide bazan iya cire maka wando ba
Zoro ido yayi yatashi zaune yace "mekikace ni kikecewa baza kiyi abin dana saki
ba
Ba tayi magana ba ta juya masa baya
Haushi ya kamasa yaju da ita da karfi afusace yace "harkin isa kijuya min baya
dubeki kidubeni ko kina tunanin kina da wani matsayine awajena yasa zaki wani
faramin jan aji to tsaya kiji matsayin ki dayane mun dauko kine kawai ki mana
kina gamawa zaki kama gaban ki
Dan makin samu naji tausayin ki zanbaki jikina me tsada zakiyi yanda nace ko
sai nayi miki abinda zan baki mamaki yayi kwafa
Tace "zan cire
143
Komawa yayi yasake kwanci Bottle din ta fara ballewa sannan ta zuge zip din
Ajiyan zuciya ta sauke da taga da gajeren wando na adidas aciki ahankali tadin
ga jan wandon tana bin silbeben ciwoyen sa da kallo wanda ita kanta ta gaskan
ta shidin me tsada ne ba karya yayi ba hata cire tadaga kai tana kallon sa yace
"saura gajeren
Yanzu kam tagama kulewa dan haka tarufe idon gem taja da karfi.
Dan kara yasake yace "Wayyyo yi Ahankali kar kijimin ciwo nace na fasa itako
Fandau Azuciyar tace fasa mana da yafi ai
Yace "kinja ido kin rufe nizan fara kena dan Allah kayi min rai wllh bansan yanda
zanyi ba
Yace bude idon ki na gwada miki

Azuciyar taf nabude nagan ka ahaka


Yasake cewa nace bude idon ki na gwada miki ko
Koda yake
kema kin iya bakina gani ina yiba tace "aini bazan iyaba
Yace "
Ahe da wuya idan nagama ko godiya bakya min
Tomaza yi abinki banan tayaki ba dan nima
Baki taba tayani ba dan haka nima bazan ta yaki ba

tayi shiru wani uban sawa ya doka mata wanda bata san san ta fada jikin nasa
ba dagota yayi keni dokine da zakimin irin wannan hawan ko haka kikaga ina
miki itade duk a tsora ce take dan haka awai sai tafara yi masa yanda yake mata
amma cikin zubar da hawaye ba abin da bata masa ba awasanni shikan sa
yajijina mata dan yafita hai yacin sa sosai sai sun batu yakeyi
Cikin da shewar muryar yabude idon sa da kyar ita ma nata idon arufe yake yace
"ashe da libar ba jaka bace me daukan darasice daganan yajuyo da ita ya mata
rufa..

144
*Nima kam da godu na fita dan nima yar uwar Hadim ce idona bazai iya gani ba*

Da sallama ya shigo dakin yasa meta akwance bata amsa ba sai juya idon ta da
tayi ta kalle agogon dake jikin bango ta sake kallon sa
har ya karaso yace "sannu my one yajiki naki
Bata amsa ba tace meka zauna yine haka kajima tun 7 nasafe amma yanzu gashi
sai 2 kazo har lokacin sallah yawuce banyi ba nayi yunkurin nata ka kafan bazan
iya takawa ba.
Yace" Ayyya please my one wllh miss call na tadda awayo yina ba adadi shine
dana zauna benayi wannan zaman tace kaima da gangan ne taya zaka biyewa
wani miss call basai ka yine ka kwana baka karasa ba

Yace" ai bana permanent nabi ba kawai na family and friends nabi kinsan
wannan ya zama dole
tace"nide ka kaini toilet kar lokaci ya kure banyi ba
Da sauri ya ajiye kayan hannun sa ya dauko keken ya temaka mata ta hau ya
turata

Washe gari Nabil yace zaije gida Hadim tace kayi me idan wani abun kake son
dauka kasa su jooppy sukawo maka mana yaran sa kenan
Yace "ba abu za adauko min ba training zanje
Tasan ni dama Nabil da safe idan baiyi training ba toba zaman lfy duk jikin sa sai
ya dinga masa ciwon yadinga mika kenan harsai yayi yake jin dadi dan
tace tom amma kar ka jima irin na jiya bazan jima ba ga wayo yina ma anan.
Bayan fita dasu ba
Da yafita
Hadim wayan ta ta dauka ta dinga kiran yan uwa da abokan ta Awwwa kanwar
Nabil wanda suke uba daya ta kira a karshe
Awwwa tace "se ANTY ni Wllh two months din nan ma kamar ba zai zo dawuri
ba naga dana ba nakeji bani kadai bama duk family ban taba ganin abin da
145
abba yake so kamar cikin jijikin ki ba har lisafin watanni yakeyi iya tace ko sune
suke da ciki bai taba rike date haka ba yanzu har tsokanan sa su ummi sukeyi
wai abin cikin kwan yafi kwan dadi
Hadim bata san san da hawaye ya sarto mata ba inama wanan dan jinin tane ita
zata haifa yanda kowa yake nuna soyayya gareshi Awwwa da taji shiru tace
Aunty" kina jina
Hadim da kuka yake shirin kwace mata tayi saurin kashe wayan.
Atake Awwwa tasake kira Amma bata dauka sai akiran na 4 ta dauka dan tasan
Awwwa da shigen naci
Tace"anty lfy
Hadim tace amai ne yazomin dan ina fama dashi
Kai sorry anty kice dan nawa yana baki wahala
Hadim tace ki gaida iya ita ce kawai ban kira ba se anjima zan kirata idan naji
sauki

Nabil a gurguje yayi training din ya shiga ciki direct part din Fandau yawuce

sati guda kullum haka kuma kullum sai yajima amma sai yalalo karyar da zai kulla
Hadim ta yarda har aka sallame su suka dawo

*Bayan watanni* *biyu*


Lokacin hutun su yayi amma sunyi iya yin su sunra sa mafita ya zasu suyi ne da
Fandau idan zasu tafi
Hadim tace "kawai mubar mata komai na abin ci wanda zata bukata sai musiya
mata sim a Wannan karamin wayan nata idan mun samu lokaci muna kiranta
munajin lfy yar danmu ko

Nabil yace " gaskiya wanan ba shawara bane idan kuma tana da number wani
akan ta takira fa?

146
Hadim tayi shiru can tace "kaman ta ita ana ta daukan nan sudanne ko ta kira
sake batar dasu zatayi

Tana zaune da hotonan mama ta da bagana da ya zame mata kamar akin yi tana
musu magana
Idan inda zasu bada amsa ne sai tayi irin muryar su
Tace bagana Allah dai yasa baki auri shateema ba dan banji ina son saba sai
yanzu ina nan zuwa dan nayi rayuwan da shi zan koya masa sona kuma ma
yanzu nayi kyu zai sone shine dai dai dani

Jitashi cikin karaji Nabil yace "aida mashine dai dai take shine kalanki amma
zan miki last worning karki karamin maganan almajiri agida na dan da cikin mu
ajikinki kibari zai kin sauke kar kidan gan tamana shi da wani wawa
itama
Fandau ranta ya baci dan ta tsani taji yace cikin su dan me zai dan ganta da
Hadim bayan ita bata iya samun cikin ba.
Afili ko tace "ALLAH Shateema ba almajiri bane yanzu shima me kudi ne dan
yana da shago akasuwa kuma ba wawa bane duk yafi almajiran baban mukyu
da gayu ko kai baza ka gaya masa gayu ba.

Ai Nabil wani irin bacin rai yaji bai san sanda yadaga hannu yazuba mata ba har
yasake daga wa Hadim tayi saurin shiga tsakanin
Haba meye haka kana son yimana asara ne zaka mata irin wannan marin idan ta
kife fa
Nabil yakoma gefe yana wani irin huci sai iska yake ja abaki yana fesalwa dan
jiyayi wani irin sanan shateema da baima san saba yaka mashi afili kuma

Yace "ke bakyajin yanda take amba ta mana sunan wani da jikin mu ajikin ta
Hadim tace "me naka ba saurayin ta bane ina ruwan ka idan tagama mana aikin
taje a auresa kum.....

147
Ai bata karasa ba ita ya daga hannun sa zai wanka ma marin amma kome ya tuna
sai ya dunkole hannun ya taushi daya hannun sa
Ita ko Wawuyar bata gane wani kishi bane yakama mijin nata
Sai matsawa da tayi kusa dashi hannun ta tallafe da kumatun ta
Tana cewa "my tsar yau ni zaka mara akan na dangan ta danka da almajiri lalah
nayar da maganan Àmeena da tace idan na haifu sonda kake min zai ragu zaka
bawa danka rabi tun kafin yazo Duniya gashi ka tabbatar min da haka inama ni
zan haifi dannan da cikina
Nabil juyawa yayi yafice adakin dan ransa amugun bace yake
Hadim ta juya ta kalli Fandau ina wayan nan da Muhammad ya baki tun a
meduguri?
Tace "gashi can acikin loka
Hadim
Tace" dauko
Fandau taje ta dauko wayan ta mekawa Hadim
Takar ba tace jonata a change bari nasa miki sim dan mu yau zamuyi tafiya
zamuyi wata daya kafin muzo shiyasa kikaga munci kamiki kicin da kayan abinci
ki kula da kan ki sosai da abin da yake cikin ki ta bude wayan ta sa sim din ta
mekawa Fandau
A daki ta samu Nabil haryanzu cika yake yana batsewa
ta matso kusa dashi tace kaki tsayawa kayi sallama da babyn muko to muyi
wankan sai muje muyi sallaman ko

Dasu ka shigo sallama har lokacin Fandau bata dena kuka ba Hadim tace "Kaga
ko har yanzu baby bai shuce bako
Hadim ta karasa inda fandau take tace "munzo yin sallama d babyn mu tabude
cikin Fandau ta fara shafawa cikin da ya ke a shamile baza ka taba cewa a kwai
jaririn dan wata 3 acikin ba dan Hadim dayake tana da teba zugudan ta yafi na
fandau me cikin ma sosai har
Tace "kai baza kazo kayi sallama d baby namu ba

148
Nabil ya tabe baki yace "ki gai sheda shi kawai dan har yanzu kunnuwan sa basu
dena bashi sautin abin Fandau take cewa ba
Da zasu fita Hadim ce a daba Nabil yana baya saida yajuyo yayiwa Fandau wani
kallon zaki sani yafita
Itako fandau kuka ne ya kufce mata a zuciyar tace yanzu mutanen nan da gaske
bulaguron zasuyi harna wata guda subar ni nikadai bawan nake gani bansan dare
ba bansan rana ba sai na kalli agogo

*Barno birnin SHEHU*


*Yarwa yarturam ajaye bula maiya maluma*

Bakaramin murnan ganin su akayi ba fadin yanda sukayi murna bata lokacine
Harwani kwarya kwaryar walima aka hada wan yakasu kashi kashi na abokan
sa daban na family daban
Amma duk wannan ba damuwan Nabil bane shide damuwan sa yaga Fandau
wanda bai taba sammanin bazai iya jurewa ba sai da yayi nesa da ita din
Jiyake kaman bazai iya rayuwan dan bacci wannan yakagare shi yakira number
da suka sa mata a wayan yafiso airga a kashe
Wani da bara ne ya fado masa yayiwa kansa murmushi yasan inna ZAINABU ce
kawai zata iyayin wannan ai kin nan dan haka ya juya yacewa Hadim zanje gidan
abba isa dan yasan nanne kadai zaice zaije bata ce zata bishiba ta tabe baki tace
adawo lfy

Inna dama nazone nagaya miki anne meni meeting kasan waje amma nasan
idan nace zanje Hadim zata ce saita bine nikuma bana son wanan yawan tafiye
tafiyen har sai ta haifu shiyasa nake son idan muka zo yimiki salama sai kice sam
ita bazata ba dan kar ta wahala
Inna ZAINABU tace yo aikin bansa dama ba kai ka sangar tar tada hakan ba macce
kamar jela ko ina da kai ai ko ba kace ba bazan bari ba kubari idan ta haifanin
jikan tabani kuwuce birnin sin ma

149
Nabil yace "to amma karki nunan ni nagaya mikin dan ban ma gaya mata
tabiyan ba
tace to sarkin yan tsoron Hadim ya tashi yafita
Yana murmushi

Nabil ne suke tafiya da sani wato wada yakai Fandau kona ce wanda yasan sirin
su suna tafe akan hanyan suta zuwa sheuri Nabil ya juya yace "sani kode
mutumin nan yagane ni na dauke masa yarinya ne amma me dan na aika masa
da abin alkairi zaice sai nazo yaganni
Sani yace "haba yallabai taya zai gane bayan bawan da yasan wanan sirrin sai ni
sai ku kawai alheri ne yaga yayi yawa kafasa masa gida za amasa ginen zamani
ka dauki nauyin matar sa za amata aikin ido a kasan waje kaga ai dole yanemi
waye ya masa wanan abin alkairin ai
Nabil yace" to yanzu wannan har yakai yace muhadu agaban sarki SHEHU nema
nafa yayi afada ina tsoron ace yasani fa kasan Malaman nan fa anya ba istahara
yayi yagani ina tare da yarsa ba
shikan isan da yatuno da haka sai gaban sa yayi wani irin faduwa har sai da yaji
hanjjin cikin sa ya muda.....

*Muje zuwa*
*Me zannah zai* *cewa Nabil*
*Nabil zai samu* *daman lalabawa yaje Landon kamar yanda yatsara*

*B JATTKO*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

150
*BATUL ADAM JATTKO*

*Mmn Waleeda*
*Ina miki fatan* *alkairi da fara wanan kaya taccen* *novels naki*
*YAROMA NAMIJINE*
*ALLAH yasa agama cekin sa a*

_Godiya nake_
_Marya_
_Ummiee_
_H Bilkisu dan mlm_

_Amal biebie_ 🤝❤

🌈Kainuwa writers Asso🤝


*25*

151
Sani mai da hankalin sa yayi kan titin yana cewa "insha Allah ma yallabai ba
hakan bane ma haka suka karasa cikin sheuri daga shi sai sani amma da motocin
security dinsa suke binsa abaya dan idan zaije irin wanan wajen da security din
sa yake fita suna kara sawa fada dogarai da mutane cikin fada harma da yan
sarautan ma kowa iban gaisuwa yake a wajen *Shidmas*
Dogare sai washe baki suke dan wanan ganin suke cewa farin gani dan ganin
Nabil fari ganine cikin kasaitar sada iya rike girma yafito yana daga musu
hannun biyu biyu sai kirari dogarai suke masa yaro da kudi abokin manya mekyu
d kyun hali makiyan fadawan ka aljanin kudin dan Habubakar jikan DAMASAK
har suka shiga ciki direct cikin fadan suka
Nufa sai da suka kai inda yaka mata su tsaya suka ja burki security din har zasu
bishi ya daga musu hannun cak suka tsaya daga shi sai sani suka shiga wanda
yafara cingaro da shisai da gaban shi yayi mugun faduwa wato Malam Zannah
Modu sai yau yagan shi ido da ido dan dama wani lokaci yana ganin sa a TV suna
mugun kama da Fandau
Zubewa yayi agaban su yana kwasan gaisuwa dan da hakimai da sauran yan kusa
da fada suna nan lawuwan girgiri ne yafara magana yace a a manyan gyaran
wasa Muhammad Nabil hasken Barnawu
SHEHU murmushi yayi yace dana yaushe kazo garinne sai jiya Malam yake cewa
wai wani ya tura turawa gidan sa sunyi aune aune sannan yaturo wani har sun
fara gini anfasalta tsarin part na mata acikin gidan inda ake karatu dare wai
matan sa ake ginawa idan aka gama sai sukoma ciki da kuma wasu manyan kudi
shine yake sanar dani da ga gomnati ne ko meye muka binci ka ba daga gomnati
bane
Shine ya da katar da aikin dan Malam yace bayaso sai yasan wannda yayi masa
tukun shine da wannan yaron naka yaje duba ma aikata nace akawo min shi
yana zuwa naga yaron kane dan nagane shi nace yace maka kazo kugana da
Malam din mana shima kansa Malam kaine baka sani ba kodan bakayi rayuwan
nanba ai mutumin baban kane sosai
Gashinan matsa kusa dashi kugai sa Nabil tashi yayi
cikin baduwar gaba ya karasa inda Zannah yake ya zube guiwowun sa yace Baba
barka da warhaka

152
Dafa kansa Zannah yayi yace "modu kaine haka kai kazama haka Nabil ya daga
kai ya kalle Malam ya sake sunkuyar wa
Zannah cigaba da cewa ni ban sankai ne meyin wanan a bubuwan ba duk sunbi
suncan zamin sunan ka wani shidmdas wanan sunan kawain nake ji ana cewa
me kyauta to dana jin ace dan kwallone ban damu na bin cika nasan waye ba
ana fadan alkai randa kakeyi abin da yafi burgeni shine daukan dauyin yan shijira
da kuma bada tallafi magani ga mata masu ciki da kananan yara da ka dauki
nauyin
bazan manta ba lokacin da aka fara daukan ka kwallo saida na kira Habubakar
nace bakyu wasan kwallo ya hana dansa amma da yake anan abin cinka yake
dana kuma na al umman da ka dauki nauyi kaga bai hanaka ba yanzu nima nabin
cika naji boll ba haramun bane inde zaka tsare mutumci adi ni Alhamdulilah naji
ance kana da kishin addinin ka
Kuma nima na sheda
Allah yamaka Albarka duk wajen suka amsa Ameen Ameen Ameen

Nabil sake dunkufar da kansa yayi


Azuciyar sa yana cewa
_Da gasan mena maka da bakamin wannan sa albarkan ba_
Bayan anga ma wasu tattaunawan
Malam yace" kiramin Habubakar din Nabil ya dauko wayan sa yakira abban sa
yame kawa Malam
abba yace "Nabil fasa tafiyan yau din kayine
Zannah yayi murmushi yace "wannan baban Nabil ne abba ko daga Baccci aka
tashe shi zaigane muryan malamin sa kuma uban gidan sa zannah modu
Kamar yana gaban sa sai na yadan rissina yace"gafanta ina wuni ya fama da jama
a
Malam yace "Alhamdulilah yau gani ga dana ko jika zancene kuma me sunana

153
Cikin zunudi da murna abba yace duka duka zaka kirashin gafarta dan yaji dadin
kiran Nabil da yayi da me sunan sa dan Nabil tabbas me sunan zannah ne
Zannah yayi murmushi yace"idan ka samu lokaci kazo inada magana da kai
Abba yace malam daga yanzu zuwa lokacin da kake son gani na duk lokacin kane
yanzu kake son kaganni
Malam yace "Eh to kazo yanzun

Nabil _azuciyar sa yace meyake faruwa yau dan ma abba yasan mutu minnan
haka anya ban shiga ukku ba_

Malam yaka shi wayan yame kawa Nabil


Malam
ya juya yana kallon SHEHU yace to *alguro* nizan wuce gida da dan nawa zan
tafi dan zamu hadu da Habubakar a can malam yata shi SHEHU ma mekewa yayi
shida sauran hakimai da sauran su dan girmama Zannah modu dan yana da
girma sosai awajen ko wada yake cikin meduguri
Ai Nabil kasa tashi yayi dan shi har yanzi bai yarda Malam bai san komai ba da
idan baya sani ba na meye zaice wani sai yaje gidan sa kuma ma yakira abban sa

Zannah ne yaka ma hannun sa yace "taso ko ka tsaki jikin ka zaka yi mamaki idan
kasan nidin waye a wajen ka yaro

ai Nabil jiyayi ya koma yazauna jabar atake wani irin gumi yafara sassafo masa
zannah yasa ke sa hannun ya da gosa yace muje shiko Sani dan karewa yayi
awajen aiko suna fita Sani yayi hanyansa ya lalaba yafice zannah yana rike da
hannun Nabil din harsu ka karasa inda moton zannah yake driving sa ya bude
musu suka shiga dogarai da sauran mutane sai cije hannun suke dan sunyi
mugun sa raida abin da Nabil zai basu har suka fice basu dina hangen moton ba
ga ba daman tambaya ko yimasa kirrari ga SHEHU nan ko idan SHEHU yana waje
ba ayiwa kowa kirari SHEHU yarako Malam ne

154
Nabil tsumu yayi a moton zannah kaman anka kamo barawo

_Koda yake nide a gani na kamun barawon yaka mata a masa ranan da a sirin ya
saya tonu_

Har suka karasa kofan gidan zannah zannah ne yafara fitowa Nabil yana ciki
driving yazo yabude masa amma yakasa fitowa Malam ya leka yace "fito mana
modu
Nabil yace "ina tsoron nafito ne saboda yanzu mutane idan sunga ni zasu cika
gidan baza su bari muyi abinda yakawo nin ba Malam ya huya yabawa driving
umarnin abude get dan a shiga da Nabil ciki ai hakan akayi
bangaren Malam sukayi shikam ba ataba shiba dan ginin zamani ne ba abin da
babu dan governor ne da kan sa yasa aka rushi aka masa gini part din sa shikaru
2 da suka wuce malam yazauna a kasa akan wani kaya taccen Capet dinsa da
Nabil har yanzu bai saki hannun nasa ba
Suna zama ABBA yana shigowa abba zubewa yayi yana kwasan gaisuwa cikin
girmamawa

Malam yake
amsawa cike da fara a irin nasa
Malam yayi gyaran murya yace abin mamaki kazo kasame nida
Me sunana ko abba ya gyada kai to yanzu na dawowa da shi yakoma me sunana
kamar yanda yake da Habubakar kaya femin magan ganun da nayi akan ka
mesunana a yanzu nabin cika na kuma gane ball sana ane ide zaka kare addini
ka ayanzu nake son ka gayan wa Nabil waye ni da dangan takarmu.

abba sai da yabari Malam ya gama maganan sa,


Shima cikin adabi ya fara magana

155
yace "haba Malam yaza kace min na yafiya maka bayan nine me lefin da shekara
da shekaru kunya ya hana ni neman yafiya kabari bana ni nane ma kai din tam
kar ubane awajena dan ni uban ma ban shaku dashi kamar kai ba ni zanne mi
yafiyar rashin min umarnin ka danayi na bijirewa umarnin ka

abba yakalli Nabil da sai faman zare ido yake yace "Nabil wanan shine malamina
awajen sa nayi duk maratu na shine yane mamin auren fari da nabiyu kuma
shine me sunana ka amma tunka na dan shikara 4 yace na basa kai za afara koya
maka karatun allo to ni kuma ganin kaine Babba na kwallafa rai azakayi bokon
ban bashi ba saima na dena kawo ka dan hutun da nake dan kawo ka dan yadena
min zancen aiko yadena din yaga bana son zancen sai yabari,

Karin riki cewan abin de lokacin da yaji kana ball ne yakirani yace na hana ka
nace masa to amma ban hana ba kwatsam yaji zancen andau keka an kaika
England makarantan koyan ball
Aranan naga bacin ran malam dan kasan yanda Malamai suke kyaman ball
aranan yace idan nasa ke dan ganta ka da sunan sa bai yafe min ba kuma kar na
nuna maka hanyan gidan sa,
Kai kadai ne baka san Malam ba amma su kamal yan gidan nanne sosai haka su
ummin ka
Kaima rashin zamane dana san koda baka zodin kamar yanda Malam ya hana
nasan zaka san dangan ta garmu amma ina maka murnan sa santawa da me
sunanan dan kasamu jagora mana garci idan ka sabawa umarnin sa bazan yafe
maka ba dan nima shiya zaman ubana

Ya huya ya kalle Malam yace "Malam kayi hakurin na rasa wani dalilin ne yasa
na kasa bin umarnin ka akan hana Nabil ball

Murmushi Malam yayi yana dafa kan Nabil da yara sa duniyan da yake ma
Malam yace "dalilin da rabon Albarka acikin sana ar mana gashi yadauki
daushin al umma da dama dana hana ai hakan bata faruba Allah yakara daukaka
Muhammad Nabil

156
ABBA yace Ameen

_Nabil yayi shiru azuciyar sa yana cewa da kasan mena maka da baka zauna
zaman samin albarka ba_

Daganan suka shiga fira da Abba shide Nabil yana zaune ne kawai
abba yace "bari nashiga mugai sa da su Bagaji Malam anan yake gayawa Abba
abinda Nabil yayi na gyaran gidan da kuma sawa dayayi za akai Aisa wato
maman Fandau India dan amata aikin ido Abba rungume Nabil yayi yana masa
godiya dan atunanin Nabil danshi yayiwa mal wanan abin
Shikon Nabil dadi yaji dan bai taba gani farin cikin awajen Abba haka ba dan yayi
abin alkairi
Nabil yayi mamakin girman gidan dan part 4 aka fitan na mata wana buyu suna
kallon juna buyu ma haka tsarin ginin da girman kowane ban gare ya burgeshi
dan turawane suka fasalta bangaren matan sa nada yananan ko taba wajen ba
ayin ba Nabil sai mamakin girman gidan yake dama acikin garin ana samun irin
wanan girman gidan har suka karasa ban garen matan wanda suke cikin ginin
ajere reras kamar islamiya dakunan 4 da duguwar baranda kowa yana saf gan
gaban sa su bagaji da bafanta suna ganin abba suka fara washe baki dan sunsan
yau zasu sha raban naira
Duk a tsakar gidan suka gaisa da sauran matan mama ce kawai basu gani suna
ta tambaya sa ya Hajja bintu da Hajja Hajara yace lfy Bafalta ce tace Alhajji
kowannan shine mesunan Malam yace "shine aiko sai sabon gaisuwa yaran da
sauran mutanen gidan wanda suke daki m a sai suka fito dan kallon Nabil
Abba bai ga mama ba ya tambaya sukace tana daki kai tsaye Abba yatufi dakin
dan yana ji da Aisa duk da sai da yayi aure mada dadewa aka auro ta
Tana zaune kamar kullum ita daya dan Bagana da take e be mata kewa anyi
auren ta wata daya da yawuce da shateema
tana jin sallaman sa ta juyo kamar me gani tana murmushi tace a a Alh
Habubakar ne yau agidan namu yace nime harda megidan ki Nabil
Mama ta meka hannun tana laluman ida suke tana cewa megida matso nagan
ka rabuna da kai tun ina daukan ka akan cinyana daya ke lokacin da ake kawo

157
Nabil mama amarya ce tana da son yara dan ta dade bata samu haifuwa ba idan
aka kawo Nabil jitake kamar kar azo daukan sa ita ta matsawa Malam ma akan
yace sai anbashi Nabil din
Abba yace "jeka wajen ta wannan mamar kace ita take renon ka kana yaro ba
irin ta adin da baka mata ba
Cikin sanyin jikin Nabil ya karasa inda mama take ya durkusa ta kamo hannun
tana cewa Nabil sarkin kirini ina ball tana maganan tana laluman kansa tana
shafa

Nabil mgn ma gagaran sa yayin sai bin matar yake da ido yanzu Wannan ita na
cuta ita na daukewa y'a anya Allah zai ya femin mutanen da suka soni tun ina
yaron na cuta
ya daga ya sake kallon ta cikin tusayin parlour taba kujeru sai leda amma kakal
ashare ba kace na makawuwa ba dan yanzu shateema yana kula da ita sosai
shiya tsiye ledan ma ya shin fida mata
Nabil dakyar ya iya bude bakin yace "Eh nine mama nadawo gareki kuma zan
cigama da zumuci insha Allah amma kiyin hakuri bazan samu daman rakaki India
ba ina da wani uzuri mai karfi gobe zanyin tafiya ku kuma jibe ne tafiyan ku
amma idan nasa mu yanda nake so zan taddaku acan naga yanayin
Anan mama tasan Nabil ne yadauki nauyin a fita da ita
Mama tafara kuka tace nagode nagode nagode bana shikarana 13 da dena ganin
amma yanzu antabbatar min idan akamin wanan aikin san samu lfy
Nabil bai san sanda ya fada jikin matar ba yana bata hakuri tadena kukan ba
wani irin tautsayin tada kaunar ta yake ji yana ratsashi
Har suka fito mama tanayi wa Nabil fatan alkairi
Abba ne yace re kudi yabayar araba dan Nabil bakudi ajikin sa yana mota
A motan abba suka tafi abba yana sake gaya masa yanda zannah yake awajen

_Nabil Azuciyar sa yace dame yahana ka gaya min sai da me afkuwa ta afku_

158
Afili yace "ai abba da kagaya min koda ba zanje ba akalla nasan da shi ai
Driving din ABBA ya sauke gida sannan ya kawo Nabil gidan sa

Hadim ce zaune cikin kanen ta dana Nabil sai lisafin shidi manda zasuyi asuna
suke suna ta iface ifacen yasmin tace nin anty cikin ma yaki fitowa mugan shin
dan na fison naga yafito yayi tibibi dariya suna dukan susa ce Eh wlh zainab
kusan dama ace me zuguda ba agane cikin ta dawuri yakura tace " kuma ma
ance cikin fari baya fitowa dawurin jidda tace mude katon da muke so

Ko sallama bai yiba yawuce su suna cewa yashid sannu da zuwa bai ko kalli idan
suke ba yawuce part din su
Hadim ta tashi tabisa zaune ta samesa kan kujera yazuba uban ta gumi
dafashi tayi ta zauna kusa da shin tasa hannun ta cire masa ta gumin amma ta
ga bai dago kai ba dago kansa tayin taci karo da idon sa daya kada yayi jajir
wanda ita de zata iya ratsewa bata taba ganin sacikin wanan hali ba
Cikin firgice tace Subahanallashi my star meyake faruwa wllh kasa min faduwan
gaba mahassa dako ture hannun ta yayin cikin bacin rai yafara magana
dagaskiyan da suke cewa kwakwalwar macce karami ne ban taba gaskan tawa
ba basai yau na biye wa karamin tunani irin na macce na janyowa kaina abin
kunya da k'askan ci da tozar ce a idon Duniya nayi zalinci naci amanan wanda
bai kamata naci musu amana ba nayi karya nayi yaudara awajen wanan yarinyar
data yar da ni nayi lefin da nasan abba bazai yafenin ba asanadin macce nayi
abin da ko a tatsuniya ban taba jin irin saba.........

Hadim daka tar shi tayi ka bar jan zancen kagayamin abin yake faruwa bani da
hakurin saura ron kaga min abin da yake faruwa kawai

Yace"ai Fada mikin yazama dole dan ke direction tun a farkon aikin
Daganan ya she komai ya gaya mata

159
Itama Hadim gaba tane yafadin amma dayake idon ta arufe yake da kudirin ta.
Sai cewa tayi to yanzu yaka kewa son muyi meye mafita ga cikin mu ajikin ta

cikin.
tsawan da Hadim bata taba jin yana yiba yace kekan wuwuyace ina mikin
naganan yarinyar tamkar kanwata take gareni ina magana cikin ki
yanzu bana bukatan naji shawaran kin dan nacire ki cikin masu lissafi
nawa za abin kuma yaza ma dole cikin buyun kizabi daya

Tace "fadi najin


Nabil yace "na farkon mu dauko yarinyar nan tunka fin abuyayin nisa muje gaban
Mahaifinta nagaya masa gaskiya na ne mi yafiyar sa sai naro keshi yabari
murenin cikin mu ko........
Ai kafin ya karasa Hadim tace Nabil kanka daya kuwa kasan mekace mudauko
ta muce me
Mununawa Duniya muce kayin tarai ya dawata kuma cikin da nake tutiya dashi
ba nawa bane ni nato zarta a idon Duniya yin hakan zai ba damar mayar da ita
matar permanent dan nasan baban ta kai din zai lanja nawa yin hakan yana
nuna kenan kishiyar da nake gudu nayiwa kaina da hannuna kanan kawaye na
da sauran mutane surai nani kamata da kishiya cikin da nake fariya yaza ma
banawa ba Lalle idan hakan yafaru nagama tozar ta tozarcin da zai za memin
gwara mutuwan daya daga cikin mu Wllh wllh Nabil dahakan tafar....
Shima kaseta yayin cikin huci da bacin rai
Yace "to sai ki tsaya kijin dayan idan kuma bawanda yamikin ni nazabin wanda
yamin a ciki
Na biyu
za muje na musa azubar da cikin sai na kawota wajen iyayenta nace tsintar ta
nayin a wani garin nasam........
What Hadim tace da karfin tare da cikumo wuyan Nabin ihun da tayin da karatun
data fara shi yajan yon hankalin su jindda da gudu suka iyo wajen.....

160
*Sorry masoyan*
*DAMA TA*
*Zakijin shirun har zuwan Monday dan muna da bikin*

B JATTKO
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

Mufeeda
Hafbee
Munan tare🤝

🌈Kainuwa writers Asso🤝

*26*

161
*GiDAN ZANNAH*
Bayan sun fito daga tara sun da Mlm yayi na gaya musu yayiwa Fandau aure ne
da bako sun tafi

matan gidan guna guni suka fara har ayi aure afita da yarinya muna gidan bamu
sani ba
bagaji tace "yo ai gwara da akayi hakan idan ance auren za ayi me uwar ta ta
ajiye a wannan zamanin da kayan turaren tuta kawai ya isa uwa tanadi.

Bagana ta kama hannun mama suka shige cikin kuryar dakin su


Suna shiga Bagana ta fada jikin mama cikin kuka sosai ta fara mgn tace "mama
yanzu kin yarda Baba baya son mu ko ai dama Ya Fandau kullum tana gaya miki
kina kin yar da gashi Ya Fandau ta gudu dalilin zaman kunci irin na gidan nan na
shiga ukku ne Bagana wazai mayemin ke yayata bani da kamar ki meyasa kika
mana haka kin tafi kinbar ne cikin yan uba masu nuna yan ubanci kuka take sosai

Mama ta shafa fuskan ta tace"karna kara jin kince baban ku baya sonku...
Bagana katse ta tayin tace "da yana son mu me yasa bai yi yunkuri ne man taba
tunda bashida ni yar ne man ta tunda gashi nan ya rufe bakin mutane dace wa
ya mata aure daker mama ta lallamin bagana

Auren su Bagana ya gabato mama kullum cikin tunanin Fandau da kuma abin da
zata hadawa Bagana take kishiyoyen ta kullum suna cikin siyayya na nasu yaran
da za ahada da Bagana
Akwai ranan da duk tawakali irin na mama sai da kishiyoyi suka sata kuka
Irin kwalaben bama nan da robobi na chug gum fararen nan suka tar kato mata
sukace gashi idan kika samu ikon siyan turaren wuta kya zuba a cikin tunda
yanzu duk karyan yakoma kan jeren turare wuta mukam mun kokar ta mun
siyawa namu yaran kwalabe na yayi da kayan kitchen dan

162
, mun san mlm shine kawai baya siya ke kuma gashi dan ginkin sun sallama ki
balle kisa ran zasu sayawa yarki tukunya ke kuma baki ajiye ba baki bawa wani
ajiya ba
Kirike wannan kafin musa mu mu kokar ta musa yaran mu su tsaya mata tukunya
dan baza mu bari ayiwa Bagana aure ba tukunya ba tunda tana mana biyyya
amma da wancan fisararriyar ce yaran mu ko cokali ba zasu siya ba.

Suka fita Bagana da ta ke kwaleman daki ko ajikin ta sai da taga mama tafara
kuka tazo ta rungume ta tace mama karki damu ALLAH yaga maraicin mu tunda
ya hadani da Shateema wanda ya san komai namu yace ma badan abubuwan
sun masa yawa ba da duk abin da uwa takeyin zai min kuma yanzu ma yace yayi
bakin kokarin sa zai kawo mana mufitar ki rabu dasu duk bakin cikine na yaran
su basu samu kaman shateema ba

yanzu damu wata ta inda zan samu Ya Fandau kawai


Mama dan ALLAH nasan kina mata addua amma kikara dan ALLAH
Mama tace "naji je kiyi aikin ki
Bagana tana cikin aiki taci karo da jakan kayan Fandau tace Allah sarki Ya fandau
tabude ta fara zazzago da kayan wasu leda ta ga sun zubo guda 2 dauka tayi
tana bude wa na farkon ta koma baya cikin tsoro amma ta sake bude dayan
shima kudinne amma wannan din da letter aciki hannun ta yana rawa ta bude
taci karo da tubutun
Fandau gaban tana
faduwa ta fara karan tawa

_Yagana wanan kudin nakune keda mama kar kuyi zargin na sameshi ta hanyan
haram a a bani shi akayi kyuta dan nasan inda zanje za samu finwanan nabar
muku ne bani da buka tan sa_

Kuka ta kara fashewa dashi ta jeta nunawa mama


Mama tayi shiru tana dafa kudin

163
Ta sauke Ajiyan zuciya tace "
"Ni kam bana so bazan iya amfani da kudin da bansan tawane hanya aka same
shiba
Amma ke nasan kina da buka ta wanda ALLAH yana kani nauyi nane amma Allah
bai bani ba yar uwar ki ta baki ba zan hana ki ba kidauka kije ki siyi turaren wutan
da kwalaban da kayan kitchen din kibar mata sauran ta ALLAH yakare min ita a
duk inda take
Aiko Bagana murna awajen ta dama ba abin da ta ke tunani irin wanan kayan

Take tafa da siyayya a rana Sawu 2 takeyin kasuwa


Komai nata me tsada take siya har ta gama siyyar ta
aranan da za aje jerin Hafsa da yamma kuma ayi na Bagana acewar su ai ita b
Bagana bawani abu za ajera ba tuda gado ne anriga an daddara

Sai de wani abin mamaki da yamma uwar dakin bagane wato anty mero tadin
ga sa almajirai suna jido wa kaya suna shigawa da suna a jiye wa a kofan dakin
mama dan Bagana gidan anty mero ta kai ajiya
Dama

Bagaji akayi silli silli da ido tace "mero wannan kayan fa daga ina mero tace" na
Bagana ne ai maman tace ta tara mata agida na

Abin yayi matukar basu mamaki amma mlm yaga ma dasu dan idan bashi zai
bata ba
Aisa ko ita da dangin ta aka siyar ba zai basu wannan uban kayan ba
Mlm karara yanuna ita da yaran ta su ya fiso kenan bayan yaza ba bata mijin
kamar Shateema wanda ya nin ka mazajin nasu yaran yanzu ya bata kudin aboye
tayi wa yarta siyayya baza su taba yar da ba

164
*Niko nace yaza kuyi da mama Aisa kainuwa ta shin ALLAH ga ba de gaba de*
*se surukar Shid mas*

Ai karin haushin suma da damu wan su sai da aka kawo lefin Bagana
Sai da suka zubar da kwallah dan haushi amma suna jiran agama bikin su daukin
mataki akan mama

*Wannan kenan*

Wlh baka isa ba nace kayin ka dan cikin da muka same shi a wahala da sa daukar
wa kasan yanayin fama da kishi da juriya dana sha har sai da kwan ta a asbiti
dubi ta bon da yake fuska ta da duk wahalan amma yata shi aban za Wllh bazai
yuwuba ka kaskan ta ni ba
Tanayin tana sake yin tsallen cukumon wuyan sa gata gajera da kadan ta wuce
cikin sama

Ko shigowan su Jidda bata kula dasu ba shiyaji shigowa su dan haka Ahankali
yaka hannun sa ya kwace rigan sa ya shege betdroom

yan matan suka kara so inda take Aunty yaya ne me yake faruwa sai yanzu ta
dawo haiyacin ta tace "me me me kukaji me ya shigo daku nan
Ashwa ce kanwar ta tace "Aunty kiji wani uban kuka da karan da kika yine munzo
kuma munsa meku kuna cikin wani halin da bamu sanku da shiba keda ya shid
Cikin tsoro tace me kukaji nace tukun?

Jidda tace "cewa kike cikin da kuka samu da wahala za a zubar dama yaya baya
son cikin ne?
Ajiyan zuciya ta sauke na hamdalan basu ji ba

165
Hadim tace "yana so har ya fine so
Yasmin tace "
amma meya kawo zancen zubar dashi kuma cikin wata 4 har ya shiga na 5 za a
zubar
Hadim cikin hassala tace "waya gaya muku haka wanan wani sirrinmu ne Wllh
kuma ya tsaya iya nan kar naga kungai gaba
Shike nan suka ce tare da ficewa
Ita kuma tafara safada marwan

azuciyar ta tana cewa meyake shirin faruwa dani ni ni Halima Nabil zai kalla yace
zai yiwa walakanci mutumin da baya mun musu yau shine ahar da daga min mur
yana min ihu Lalle zan sake shiri kenan tun kafin ina ji ina gani
*DAMA TA* ta kubce min

Nabil yana shiga daki ya dafa kansa yana tunnanin yazai yi ne yasamu mafita

har Hadim tazo tasa meshi yana zaune ya dafe kansa


Zama tashi a bakin gadon ta kamo hannun sa cikin

tattausan mur tace "my star na kaine kuwa yaushe ka chan zamin ne har ra a yin
mu ya fara ban banta ko ka dena sona ne amma kafin kayan ke,

hukuncin kai yi tunani akan abin da zai faru na farko


idan kace *zubar* da cikin za ayin ka kawon ta kamar yanda ka fadan ka sani
yaran nan sunjika kuma anacewa ba cikin zasu gayawa su ummi dama sunji kana
cewa zaka zubar
Ga ita kan ta yarinyar ba lalle ne ta iya shiru ba,

166
Na biyu idan kace zaka kawota ka fadi gaskiya zaka tozar ta kanka a Duniya kana
da mutumci agarin nan bayan haka,

ABBA bazai ya fema kama lefin yin aure baka gaya masa ba

Auren ma irin wanan na ma nufa kuma da sata kuma ma yar malamin sa


Wanda yake ganin sa tamkar uba
Kana ga da wane idon zai kalle Malam idan bakayi wasa ba sai yatsine maka

ga Malam zai sake kya matan halin ka dama yau she yayar da dakai
me zakace wa SHEHU duk mutane da suke ganin darajan ka zasu dena gani
Za ayada ka Duniya wanda nasan zaka rasa masoya da dama

Cikin bacin rai yace" duk ba ke kika jowo ba

Tace "na yarda nina jawo ka yar da hakan wani *rubutaccen al amarine* ALLAH
ya kaddara ita zata fara haifa mana yara
Nabil yayi shiru yana tunanin magan ganun Hadim ba karya duk gaskiya ne idan
ya dauko tan ya kawo bai sira ba idan ya zubar da cikin ma bai sira ba
kuma shikan sa fada yake ko da andura masa wuka baya jin zai iya zubar da
wanan cikin da ba abin da zai iya kwatan ta irin son da yake masa

Ya nunfa sa yace tom amma de kin san babu da mafita ko kinsan kinje famu a
bala iko.

Tace "akwai mafita

167
mutar ta tagama mana iya yaran da muke son ta haifa mana idan ta gama musa
mu wani doctor musa yeshi da kudi me yawa a London yasa mata alluran da zata
manta komai acikin kwakwal war ta ajuya mata kwakwalwar ta man ta komai
mu dawo daita

musa mu Sani tunda shine yasan sirrinmu muce ya kaita gidan TV a ma tsayin
yatsin ceta ne daga idan iyayen ta su kaji cikiya za suje su kar bota kaga wanan
shine babban mafita wanda zai baka daman mu amallah da gidan Zannah
hankalin kawnce

Kuma ita kanta nasan iyayen ta idan suka ga haka za su dauka ba cikin hanka
linta ta shiga Duniya ba zasu fi yafe mata

mu kuma za mu daukin dawai niyar ta har a sake koya mata sabon,


Raruwa
Koya kaga?

Nabil yayi shiru yana tunani aiko ya kar bi wanan Shawaran dan ya san shine
kadai han yar da zai rufa masa asiri
Amma yaji tausayin yariyar har cikin ran sa
Afile kuma
Yace "hakan yayi sai de akwai karin zunubi akan mu

Hadim tace "bawani zunubi ai za a koya mata komai a sabon brain nata please
please bamu da hanyin da yawu ce wanan

Nabil yace"gaskiya babu kam


Allah ya sauke ta lfy yanzu goben ni kadai din zan tafi

168
Hadim "tace to yaza muyin wannan danja ta hana wai za a bawa jikan ta wahala
bata san jika ya na London ba dariya suka yin su kaci gaba da firan su kamar basu
ba

Bayan sun kwata Nabil ban da juyi ba abin da yake yin shawaran Hadim shene
ka dai rufin asirin su amma ya rasa meya sa abin bai mar dadi a ransa ba
ga wani mugun son ganin ta da yakeyi dan jiya ke ma kamar garin bazai wayen
ba

Rakiya zuwa airport cewa yayi ta zauna da kyar suka rabu harda kukan ta driving
yaja
bayan sun shiga cikin
Ashwa ta fashe da dariya tace "kai Aunty ALLAH yabani miji irin nakin sauran
suka ce Ameen yasmin tace "kidu ba kamar bajiya su kayin fada ba yau har sun
shir ya
Hadim dan taci re musu shakku acikin zuciyar su tace kunsan dalilin fadan na
mune suka ce "a a
Tace "dan mijina bayan son abin da zai rabani da shi kona kwana daya ne amma
yanzu gashin dalilin cikin nan zamu rabu har na sati shine yace idan hakane ma
acire cikin ma kunsan da ciwon shekara 6 da auren mu bamu taba ra buwa ba
sai yau.

Jidda tace hakane kam ai ya Shid yana son ki amma akan ra'buwa da ba zai wuce
na sati ba zai ce arabu da abin da aka da de ana nema

London Bridge
Fandau tunda suka tafin bata da abin yi sai karatun Qur anin ta sai Azumi data
keyin dan taji ance yana ragen sha awa amma ita kamar ma karuwa yake takeji

169
haka idan abin ya matsota tayin ta matse cinya tana kuka tana ja wa Nabil da
Hadim ALLAH ya isa da sani wada ya kaita akayin auren
Tunowa da wanin magana da Nabil ya gaya mata ne yasa ta gane cewa cikin ne
yasa mata wannan sha awan

*Bana ce gaba ke zakiyi komai ba dan yanzu kin fini son abin ni kuma bazan din
ga miki wahala ba*
*Dan likita yace wani cikin yana sa aso abin wani kuma yana sawa atsanin abin
ke nakin baiwar me kyu ne injin doctor*

Cikin kuka tace bana son wannan bai war ya ALLAH ka bani na tsanan abin

Ba Ameen ba taji yafur daga idon ta da zata yi ta cikin mirror face to face sukayi
da shin kamar a markin

Ya tako yazo har gaban ta


Ya hau kan abin mirror ya zauna "
Yana bin ta da kallo
Yace
"ban ji dadin yanda naji kina cewa ba zaki ya fe mana ba me yasa kin man ta
ALLAH yana son bawan sa me yafiya dan me baza ki yafe mana ba bayan lefin
namu me girma ne
Ki dauke ni tam kar dan uwa kuma dama dan uwan naki ne
Sai de zan mikin wani nefi bayan wannan wan da
Na mikin na baya

wanda nake tsammanin girman lefin,

170
Yawuce wancan dan haka zan ne mi yafiyan ki tun kafin na mikin dan bayan
nayin ba am fanin ne man yafiya nasan kafin lokacin zaki yafe mana

Fandau ta daga kanta ta kalle shi taga ba alaman wasa afuskan sa kamar yanda
taji a muryar sa
Cikin fadu wan gaba tace "gaya min wane abun zaku muin wanda ya wuce wanda
nake ciki?

Yace bayan kin gama mana waifuwa zamu sami ki alluran da zaki manta duk kan
tunanin ki
Ya zama sabo fil yan da ko kin gan mu gaban ki baza ki gane muba
Haka idan kika ga mama da baban ki ba zakin gane su ba kinga muma awannan
lokacin ba daman mune mi yafiya tunda baki san ma me muka miki ba

Ture hannun sa tayi


Ta meke tsaye ta da fe kirjin ta cikin kuka tace dan dan ALLAH duk abin da za
kumin kumin amma dan ALLAH kar kusa na manta mama da bagana ku bari na
nemi yafiyan mama ta
Idan kuka min haka zaku zama masu son kanku daya wa

Kuma ida hakan ta faru bazan iya yafe mu kuma


Yace "shiya sa na nemi yafiyan tunda wuri ai kafin lokacin zan san yan da nayi
kika yafe mana

Tsugun nawa tayin ta zube guiwowun ta a kasa ta dafa kafan sa


tace "dan ALLAH Muhammad kar kamin haka wllh da gani sai Bagana mama ta
ta haifa kuma mudin abin tausayi ne a cikin gidan mu dalilin da yasa naje fa kaina
a cikin wanan halin ma dan na temaka mana ne

171
Shima idon sa taf da hawaye ya dago ta
yace "yar Mama ki karbi wanan a masanyin kaddaran mu da kuma beyewa
shawaran macce dana yi tun farko na tafka kusku ren da wanan ne kawai mafita

Dake da mama da Bagana kuma ni nayin wanan alkawarin daga yanzun za kude
na kiran kan ku abin tausayi

Zaku zaman yan gatan


Da za ayin kwatan cen ku acikin meduguri

kuma
mama zata yafe mikin
amma
Ni Duniya ba zata ya femin ba ni ya ka mata kiji tausayi
Sabo da ke yanzu wata kila iya yan anguwan kune kawai suka san me ya faru
akan kin
NiKo idan muka bari kika tona min asiri duk Duniya ne zasu sani dan ha ita ce
kawai *DAMA TA*

Fusgewa tayi zata kwace hannun ta


Yayin saurin mannan ta da kirjin
Sa yace"kehar kin isa kice.........

B Jattko ce
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*

172
*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

Aysha kazafi
Muna tare🤝

```Masoya karku ```karyanin guiwa ```mana yau shema aka fara


DAMATA
Zaku fara kwarafi ```ban ```muku dai dai ba tun ban idar da sakon``` da nake son
isarwa``` ba zaku``` ```karaya ai wani lbrn ma saimun yi gama da fatan zakuyin
hakurin jure bina har mukai kar shen lbr```

*Nagode da soyayyan kuga*


*DAMA TA*

_Dan wllh bansan DAMA TA_


_Yana tafe da dubin_ _masoya ba sai da_ wannan abin _yafaru_

_Masoya DAMA TA yanzu aka fara_ 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻

173
*27*

Ke har kin isa ki fisge ajiki na ban gaisa da baby naba.


Yayi maganan yana juyo da ita tare da shafa cikin nata wanda yanzu yadan fara
tasowa,

Cikin dakiya ta sake kokarin kwace jikin ta


"ni karabu dani dan kai den gubane agareni kai da matar ka
Na yar de maka ka yaudareni na baka amana kacimin amana bayan da kace zaka
aure ni saida nace meye nufin ka akai na amma ka yaudaran,

Duk dani ma nasan da hakkin mama da Bagana a kaina nasan mashi yake yawo
a kaina shiya jefani wannan bala in
Da duk da karamin tunani na ban tabajin sa ba
Matar ka tace idan ban samu ciki cikin wata dayan da ta yanke min ba zata
hadani da kare yabani ciwon kanjamau
Nashiga damuwa nadin ga rokon ALLAH yabani cikin ina jin dadin na tsallake
wannan kai ka sake zuwa min da zancen ko na haihu na baku zaku samin alluran
mantau
Na manta
Mama ta

174
Na man ta karatun Qur anin da nake ta k'ama dashi wanda tunda nasan kaina
nake neman sa katuna na kwana azaune dan nayin hadda
Ruwa da iska ya bugeni ahan yan neman sa rana kuwa ko ranan da ka fara gani
na kaga yanda nake tafe cikin sa ko takalmin kirki bani da shi

Wllh ku gubane agare ni


Inde zaku samin wannan alluran dazan manta komai nawa to zaku iya rabani da
rayuwa ta.

Marmushi Nabil yayi yace "idan da rashin ima nin mu yakai haka har mu kashe
rai da haka bata faru ba

Zata sake magana ya rufe mata bakin ta da tafin hannun sa

Yace "nasan daga wanka kika fito amma ko mai baki shafa ba kika zauna kina
kukan neman wani abu kinga me baki maganin a bin murna yaka mata kiyi
Yana maganan yana janta wajen mirror ya zaunar da ita ya lakuto man yashiga
shafa mata amma ita kam wani irin tsanan Nabil da tsoron sane yake mata
yawo wanda ya ma man tar ta da tana bukatan wani abu
Jin ya kunce igiyoyun rigan wankan jikin tane
Ya dawo da ita daga firgi ceccen tunanin ta dan tasan yana zame rigan ba komai
ajikin ta
Tarike rigan gam tace "ka bari ni zan shafawa nan da kaina.

Yace "baki isa ba na shafawa wani gunma balle inda baby na take
Ya fusgo rigan ya jefar kusan dan karewa yayi awajen ganin komai daya sani
ajikin ta ya karu musamman boobs wanda suka sake cukowa
A hankali yaja idon sa zuwa kan Heep's din ta ai bai san san daya zube ba akan
guiwowun sa aga ban ta ba wani irin yawu yaji yana taruwa abakin sa yana
wucewa kut kut
175
daya daga hannun sa rawa hannun ya fara
dan yara sama ina yaka mata ya sauke su
Kawai sai ya rungumo ta gaba daya laushin fanan nan ya sake nunkuwa
Bai san,
sanda ya furta yar baiwa zaki kasheni da tsadaddun bai war ki shiya sa gangan
jikina ya kasa jure rashin ki har ya wahalal da ni cikin kwana kin nan

Dago kanta tayi ta ta kalle shi suka ha da ido sai a san nan ya gane tabar gazan
da bakin sa ya masa
Ya wayan ce da cewa nayin missing babyna ne daga nan ya fara ai ka mata wasan
ni masu zafi da baza ta iya jirewa ba

A wannan daren
Nabil ya samu ni shadi a gangan jikin sa kome yasa duk sanda ya kasan ceda
wannan yarinyar jinsa yake kamar sabon ango

Ita Fandau haushin kanta ta dinga ji na biyewa Nabil da tayi suka bawa kansu
farin ciki da zata iya baza ta bari ya kusan ceta ba

Zama yayi kusa da ita ya kamo hannun ta


Yace "naga hankalin ki yatsashi da yawa karki damu har da muwan ya shafi yaron
cikin ki ya jawo masa illah tunda kinga ke bawani asbiti za a kai kiba
haushi ya sake ka mata
tace "idan kuma na mutu a haifuwa sai kusan ya zakuyin da gawata
Dariya yayi yace "bar maganan mutuwa lokacin sa yake jira
Haka yadinga lallamin ta harya samu ya shawo kanta da kalami

Cikin satin guda baya fita ko ina ko part din su bai leka ba tunzuwan sa

176
Suna manne da juna sallah tare wanka tare
Karatun Qur anin idan yaga dama ya biye ta suyin tare idan kuma bai da ra aye
ya koma gefe yafara danne dannen wayan sa
ko abinci ita take musu simple abinci
Nabil ya,sake mugun shakuwa da Fandau awannan dan zaman da su kayi sosai
ya fukanci halayen ta masu sauki da kyu yana jinjinawa hakurin ta da rashin sa
abu a ranta yana burge shi

A yau zai tawo amma ba dan son ransa ba sai dan yakure iya karyar da yake shir
yawa Hadim
Cikin damuwa ya kalle ta yace "zan tafi amma nan da satine zuwan mu gaba daya
kiboye duk kayan da na siya mikin idan satin yayi na gaya miki duk sanda kika
bari ta gane ina tsiya mikin abu bata re da sanin ta ba zaki karawa kan ki azaba
Kuma Kar ki kashe mana waya
ki kuma kula da kanki da baby
Yana maganan yana shafa tafin hannun ta masu laushi da gogin yatsun ta wan
da yasan lale za suyin kyu dashi yace "kin iya Lalle
Kallon up and down ta masa ta gir giza kai alamun a a

yace "aiko dole ki koya dan ba nason ganin kafa da hannun mcc fari kinsan jinin
shuwa
Dan haka idan Auntyn ki tazo kice mata ke kina son lalle kafan ki da hannun ki
kai kayin yake yi zata baki kinji
Itade bata yi magana ba

Ya sake cewa" mezaki bada akwai wa mama

ta bude ido ta kalle shi tace "wacece mama kuma

177
Murmushi yayi yace " mama Aisa mana ko.....
Ai kafin ya kara sa tameke zaune
Cikin in ina tace "mama ta ina kasan ta?
Yace"aine nariga ki sanin ta.
Dama kasan mama ta ka cuce ni dan ALLAH ka kaini nagan ta

Shiru yashi yana bin ta da kallo cikin tausayi da jin haushin Hadim da ta janyo
Tace"zaka kaini wajen ta
Ganin hawayen da yake fitowa a idon ta yasa nasa idon cikowa
Ya kauda kansa dan
kar ta gani

yace "kiyi adua ki haifi yan 2 aranan zaki ga mama

Cikin kuka tace "ganin da ba zai min amfani ba ko ganin da baza tayi farin cikin
dashi bako
Ganin da bazan gane ita din Wacece bako?

Mekewa yayi yana duba agogon hannun sa yace "kar ki kashe wayan
Yayi kissing din dukkan kuma tunta ya fice yana waigen
Ta

Akan kujera
threesiter
Nabil yana zaune Hadim yayi mata shi da cinyar sa daga ita sai dan wani karamin
rigan da ko cibiyan ta bai rufe ba cikin damuwa tace "yanzu my star ba zaka
dauki wani mataki ba dole sai da yasmin din zamu tafi ?

178
Yace " wane mata ki zan dauka shiyasa muka jinkir ta tafiyan nan dan musamu
mutafi iya mu amma kinga inna tace dole sai anje da ita kuma kinga nina isa nace
baza aje da autan inna ba

Hadim tace wllh yariyar muguwar yar sa ido ce jiya nafito daga wanka kafin na
samu nasa kaya in cusa tsuman da nake cusawa aciki sai gata ta shigo min ba ko
knorking tana shigowa idon ta akan cikin nayi wuf na shege bathroom kamar
mai jin amai ahe ina tagani
Sai bayan na tafito muna zaune
Tace ai ita cikina gizo yake mata wani lokaci ya girma wani lokaci ya zama karami
dazu kam ma babu tagani dariya na mata na bayar da abin wasa

To nake ga idan muka je da ita akwai matsala

yace "Gaskiya baki iya sa cikin ba wani lokaci kisa kato wani lokaci baya kai yanda
kike sawa

Tace "tom amma idan iya mune a gidan ai bawani ta kuran sa ciki ai

Yace "sai mukula kawai da takun mu dan zuwa da yasmin ya zama dole ba muda
han yan da za muce baza ta muba

Alhamdulilah mama anje andawo cikin sa a darai take gani sai glass da suka
bata na rage haske amma gidan Nabil na cikin danbuwa road a Ka wuce da ita
dan doctor yace tana yawan kallon korayen ganye

shiyasa Nabil yace awuce da ita can dan da flower karawa idon karfin gani a
gidan yagina wa hanif ne kanin sa amma bai gaya wa kowa na hanif bane

179
Yace akai ta can kafin agama ginin gidan malam din yasa anyi order flower masu
tsada awaje wanda za a sawa gidan mu samman ban garen mama wada daga
baya yaje ansake kaya ta part din yafi na sauran matan saruwa

ranan da yaje yiwa mama sallama har da Hadim su kaje sun sha shira da mama
mama sai jan Hadim take a jikin ta yan nan Allah de ya sauke ki lfy amma de ba
a can kasan turawan za ki haihu bako?

Hadim tace "da a canne amma naji su ummi suna cewa idan na shiga watan
haifuwa za muzo
mama tace yawwa yafi de sai yanzu Hadim ta karewa mama kallon macce ce
kyakyawan gaske fara tas ba ta inda suke kama da Fandau
Suna cikin fira sai ga Bagana da Shateema Bagana ciki ne a jikin ta har ya fito
sosai gaisawa su kayin da mama
mama ta tuna musu Nabil tace wannan shine dan nawa Nabil shatiman da dama
yasan sa amma sai kallon sa yake yi wai yau ga shi ga shiddams ido da ido ba
TV yake kallo ba

Shima Nabil bin wanda mama ta kira da Shattema yake da kallo ba zan taba
man tawa ba yaji sunan sa a bakin Fandau ke nan da Bagana aka masa madadi
Lalle kam dole
Fandau tace Shateema yana da kyu

Dan shatiman buzune tunyana dan shekara 5 iyayen sa suka kawosa karatu
wajen mlm har yanzu basu zoba mlm yasa anyin ne man Duniya a Niger din
ba a samu inda suke ba
mlm yana son Shateema har ya bashi jari kamar yanda yake bawa yaran sa da
almajiran maras sa gata irsu Shateema man sai ALLAH ya sa nasibi a harkan
na sa dan yanzu haka a de mata san gidan mlm bawani a gaban sa

180
kyu kam sai de ace yafi Nabil ma

Mama ta sake cewa Hadim "Halima ga kanwar ta kufa bayan sun gama gaisawa

Hadim da tun tuni take son bugan cikin mama a kan maganan Fandau dan taji
me mama zata ce
tace "mama ina sauran yaran ki?

Shiru mama tayi zuciyar ta yana kunan tuno mata Fandau dinta
Cikin danne zuciya tace "ai su biyu ne dama dayan tana aure ne a Niger

Hadim tasa ke cewa mama amma da anga ya mata kin samu lfy da zata zo duba
ki ai
Mama cikin kosawa da zan cen
tace Eh an gaya mata

Haka suka ciga ba da fira Hadim uwar yan sabo da wurin har ta saba da Bagana.
Har da musa yar number waya

Har gidan mlm sai da suka je amma Hadim ko sauka bata yi ba Nabil shika dai
ya je suka sha firan su da mlm ya masa sallama ya fito suka tafi

A ban garen Fandau ko tunda Nabil


Ya tafi ta ke tunanin hanyan tsira take tana zaune tana tuno yanayin gidan su
kawai sai tajin number baban ta. yazo kanta kamar yanzu take ke ganin sa ajikin
fango inda almajiran gidan su suke kurtawa taja idon ta tarufe rau rau ta ke ga
no din da sauri da dauki wayan har wani haki ta ke ka mar irin ance mata ta

181
tsiran nan hannun ta narawa ta zuma number tana dan nawa taji ringing ai cak
ta meke tsaye
Jin muryar da ya doko sallama cikin dodon kunnen tane yasa jikin ta ya daukin
rawa
In ina ta fara tana cewa " ni ni

*Masoya kuyin hakuri wllh banjin dadine sister idan naware zan muku dayawa
kamar yan dana saba*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

🌈Kainuwa Asso🤝

28

Hello ya naji kinyin shiru kodan kinji muryar wada ba she kike tsammanin kin
kira ba ko dariya yayi yace to sorry

182
Cikin in ina
Fandau Wllh ni number baba na kira

Nabil Yace," na sani me kike son ki gaya masa ki fadamin na gaya masa dan yanzu
haka ina hanyan zuwa gidan ya fadi haka cikin dariya k'eta
Dan idan ke kika kira shi ba zai shiga wayan sa ba sai de nawa,
Ke bama shi kadai ba duk wanda zaki kira wayoyin mu zai shiga yanzu ha ka
idan kin sake kira to wayan matata zai shiga
Kin san dalilin tun kafin mubaki layin da wayan munriga mun setting din shi ba
zai kira kowane layin ba sai namu
Dan damu yaka mata kiyin mgn dan zaman mu kikeyi
Idan baki yar da ba sake kiran wani layin kiga
Idan ina tsammanin kawai mun dauki waya ne mun baki bata reda lissa fiba
hauka muke ko kin manta zaman sirri kike ne
Yaci ace kin sallamar kin hakura dan tun daga ranan kika shigo gidan mu kinsan
ba kida mafita

Hadim da take jinsu tana ta faman murmushi tasa hannun ta kwace wayan a
hannun Nabil taci
Hi me allo ya baby na dan ALLAH ki kai wayan dai dai cikin ki zan yi kissing din
dana dan wllh neyi missing nasa sosai ki gaya masa jibe iyanzu yana tare da mom
dinsa ta Gaskiya

Wani irin k'ara Fandau tayi ta doka wayan a tileils atake wayan yayi filla fillah

Hadim ta kalli Nabil tace"ai kaji ta doka wayan fa kar tayiwa dana illah irin
wannan ihu haka bakin zuciya irin na kanuri ya motsa

183
Hararan ta Nabil yayi ya bata rai
Tace sorry kanuri

yace "har kun kuru zai yiwa bushiya kafa


Idan bakin zuciya ne waya fi shuwa

Tace "wai kai meyasa kafison yaren mahaifin ka akan na mahaifiyar kane
Sai da yayi paking yajuya ya kalle ta yace nida uba nake ado

Tanayin jifa da wayan ta fada gadon kuka sosai tafara dan tariga tagama sa ran
zata bar gidan da taji number bban ta yana ringing
sosai take kuka tana jujuya kai tamkar yau abin ya fara faruwa akanta take ji
cikin da shewan murya ta fara mgn _Yarabbil alamina yazanyi yazanyi _ALLAH
bani da gata sai kai ya_ ALLAH
_ne melefice nayiwa uwata da tasha wahalan cikina da nakuda ta da renona da
tarbiya na lefi ya ALLAH gashina tun ba ayi nisa baka fara saka mata dan_ ni
nawa dan idan na haifa maba zai san _ni na haifeshi ba wannan shine sakai yar
mama_
_Allah ina neman afuwan ka cikin alfarman ka kar ka bari su cutar da kwakwalwa
ta_

Nabil acikin jirgi jiya kema jirgin ba tafiya yake ba kaman ya karba ya tuka yake
ji Itako Hadim ta kwanta cinyar sa sai baccecen ta ta ke shararawa
Tsaki Nabil yayi ya kalli agogon har yanzu da saura

yasmin tana daga waje dan shi Nabil awajen su daban ne kowane jirgi ya hau
ana ware masa waje na musamman wajen da suke harda gado dade ababen
mure rayuwa kamar daki yake
Suna sauka Nabil bawani bincike da ake masa sai dae ma girmamawa

184
club din su suka turo motoci na ta ransa
Yan jarida sai faman cunkusun shege masa suke bai tsaya ba sai daga hannun
da yake har ya shiga mota Hadim cema ta tsaya basu amsa
Manyan abokan sane suka raka su har general parlour masu aikin sa sunga ma
shira dining kamar yanda suka saba akowane zuwan sa shide saman su ya wuce
Agurguje ya saki shower yana ga mawa yafito komai bai shafaba sai brush din
kansa da ya dan yi sama sama ya dauko wani rigan adidas jaa da bakin wando
yasa yafita ko turare bai saya shafawa ba
Tun kafin ya gama saukowa su jopihiy suka fara masa kirari shiddams shide
kujera yaja ya zauna setting saman Fandau ko abin cin cacca kala yake ko firan
da abokai sukeyin bakowa yake bawa amsa bama wani fashimtar su yake ba
shide duk hankalin sa yana saman Fandau daya ke turawa akwai fashim dasu
kaga haka sunzata gajiya ne Duk suka memeke suna meka masa hannun
Zasu tafi
Kora kasu sai da Hadim taga bashida niyar tashi takamo hannun sa yame ke tace
muje ko

Suna dawowa daga rakiyan sukaga yasmin tana jan jakar kayanta zata tayi
saman Fandau

Hadim tace"ke yasmin idan kina son kanki da lfy kar ki kara yin hanyan Wanan
part din din gawan can koki zo muje anamu part kizabi dakin da kike so koki
dauki wancan tanuna mata wani saman dayake dama hawa ukku ne
Yasmin da dama tana tsoron saman karshe koda su Jidda suka zo basa hawa
saman karshe dan duk glass ne gashi da girma sosai
Shiya sa suke sauka a na tsakiya wanda fandau take ciki
Tace " a a aunty bazan iya zama a sama tsololon can ba wllh kamar awaje mutum
yake

185
Hadim tace aiko gwara miki shi da inda kika tufa din dan muma yanzu tsoron nan
muke dan aljanu ne suke tsorata baki kwana naki da mukayi baki har sumar da
wata budurwa suka yi
Ai yasmin uwar yan tsoro kafin Hadim ta karasa tasaki jakan ta iyo gunsu da
gudu tana haki

Tace "Aunty da aljanu agidan na


Hadim tace "a a babu asauran ban gare Shima can din muna shiga kullum akwai
addua da aka bamu muna yi idan mun shiga amma banda bako dan sunce basa
son bako
"a a anty bazan shiga ba naku zan je
Dariya Hadim tayi taje ta dauko mata jakan
Shiko Nabil yayi gaba
Da suka hau Wani daki dayake parlour barko Hadim ta nunawa yasmin tace nan
zaki shiga kinga kina jin mosinmu ai

Hadim wanka tashiga Shiko yariga yayi nasa


Bayan Hadim tafito
tana ta faman shirin ta ta shafa wannan ta goga wancan
Nabil dan haushi ma kwanciyar sa Yayi dan gani yake kamar son jamasa rai take
ba abin yake so irin yaga Fandau
Saida ta gama komai nata tasa rigan bacinta
ta same shi akwance tace "gaskiya nide inason zuwa duba babe na dan naga kai
da almun gajiya ka huta kawai
Da sauri yabude idon sa yana kallon ta har ta kusa bakin kofa yace "yau kuma
ruwan baby akemin ne baza a nemi rakiya naba

Tace "ai nasan halinka na gwasa lewane Tunda kana cikin gajiya
Musamman da naga kana wani jan kanshi shiya sa ban ne meka ba

186
Yace "bawani kina son farayi min rowane kinga yakusa zuwa ko yafadi haka yana
mekewa

`` *Fandau*
Doguwar rigane ajikinta marar hannu iya kansa guiwa yabi jikinta sosai ga cikin
nan yafito yayi das ta taje kanta ya kwanko mata duk da ba dogo bane amma
gyaran yayi sai sheki yake da kane kasan an kashe masa kudi Ahankali ta
kekurban tea din tana lashe leben ta jajaye kamar tasa janbaki sai sheki yake
Dan wani oil lips Nabil yasayo mata me sada yana rage girman lebe yasa su
suzama jajaye sai tsada yanda take kurban tea din da yanayin zaman ta da
shigan ta zaka iya ran tsewa me degree ceko wanda tawaye
Ahaka taji shigowan su kai tsaye dakin ta suka mufa basu kan ta ba dan dining
din baban falon nata yashiga dan lunlu

"Kin duba sauran dakunan ne

Hadim tace "bata nan fa


yace "kitchen fa ?
Tace"bafa inda ban duba ba, naga kadauki abin da wasa Wllh bata
shiko cikin
Cikin kwanciyar hankali yace"to ina zata je kema kinsa ko aljane bai isa ya fita
awannan part dinba sai da sanin mu so tananan kide duba duk ka bedroom da
bathroom na part din ai Hadim ahar wardrop saida ta duba cikin ki dima tazo
tace wlh batanan mun shiga ukku

Nabil ma awannan karan yadan tsorata tare suka sake dubawa aiko
Suna fita babba falon suka kanta ta daura daya kan daya tana faman jijika kafa
akan wani kujera na karfe tana cin kwakwan ta

187
Hadim gaban tane yayi mugun faduwa ganin yanda Fandau tayi wani kyu fatan
ta tasake gogewa duk inda yar gayu ta kai to wanan ta kai
Amma da tatuno ance macce me cikin ta na kara kyu sai bata sa wani Nabil
yana kowa mata abubuwa aboye ba
Shiko Nabil cinyo yinta darigan yazame kawai yake bida kallo itako sodaya
tamusu wani kallon kasan ido tajuya taci gaba da harkan gaban ta amfa cikin
farga ban yau dame suka zo mata take

Hadim takula da kallon da Fandau ta musu azuciyar ta tace yau she wannan ta
fara rena mu dole ma
Ya zama tana tsoron mu inba haka ba aikin bazai tafi yanda suke soba
Cikin wani irin tsawa tace "keeee dan uwar ki bakya ganin mutane ne ko de
ganin kina cin mekyu kina kwanciyar awajen da ba ajin kiba shiya janyo ko dan
dama ance talaka baisan kan saba sai yajishi cikin dola ya gane
Fandau da aduniya ba abin da ta tsana irin a zagar mata uwa
Mekewa tayi tsaye agaban su tace ,"duk abin da zakumin kumin amma wllh
daga yau andena taba min mutumci uwata ne me lefice awajen ta wanda nasan
yanzu haka ina ja mata zagi agari
Na gaban idona bazan kara dauka ba Wllh kar ki kara zagar mun uwa zan iya yin
komai aka.....
Ai bata kara saba Hadim ta kwashe ta da wawan marin zata sake karawa Nabil
yayi saurin reke hannun ta
Yace"mekenan hakan ba kya duba halin da take ciki

Hadim tace "bakajin zagin na takeson yine badan darajan baby naba wlh sai na
mata abinda zata rena kanta

Wai tsaya ma ina kika samu wannan rigan me tsada kika sa

Fandau batayi magana ba da sauri tayi hanyan bedroom

188
Hadim tace "my star akwai ayan tan baya akan yarinyar nan fa kaman ta
Wannan giran shine fa wan da nagani a fashion bane nai tane maban samu ba
ina ta samu
Nabil da duk yawani da burce gashin sanin amsan da zai bata yace" kema waya
san iya yawan kayan ki komai kikaga kina so duk kincika mana gurin da kaya
wannan da hannun na na tsayo miki amma banga kinsa ba sai de naga sanda
kika hado kayanda zaki bawa wanan yarinyar dawannan aciki
Hadim tace "Wllh to ni ban makula ba
Dana sa dan yamin dube yanda take juya mazaunan a ciki wannan data samu
waje irin fallin da zatayi
Rigan yayi
Yace "bawani nawa kike tarawa kiba da batare da kinsa suba
Tace aiko zan bada bazan bawa wannan mekyu Wllh ban san na bata ba
Hadim tace "ni duk bawan nan ba kaga wani sabon reni da wani falli attare ta ita

Nabil yace "dama fa ance idan macce cikin ta ya girma zata fara janza hali
Hadim tace haka ake cewa amma ita wanan kaga idan muka bari tarena mu aikin
bazai tafi dai dai ba
yace haka ne mushiga mugaisa da baby ina jin Baccci
Tace aine bazan shiga ba dan kasan bana son reni shiga kafito

ai jiyayi kamar sallah cikin sauri yayi hanyan bedroom din


Hadim tace "doki kenan to ka gaida min da baby
Shiko juyowa bai shiba ya shiga

Yabar Hadim da nunanin ya akayi Fandau ta goge haka fatan tashi luwai
Yarinyar da take turkusawa ta gaidani jikinta na rawa ce yau take mayar min
mgn Lalle sai na dauki mugun mataki anan ta zauna tana jiran fitowan Nabil

189
Yana shiga yaganta kwance idon ta a sama gefen idonta ta guntatta kin hawaye
Bed din ya haye ya kwanta agefen ta
Bakin sa yakai dai dai kunnen ta yace "yawwa nagode kogaba karki yarda ta kara
zagar mana mama
Karamin bakin ta tamotsa zatayin magana taji ya cafke lips din nata
Cikin nasa
Romance masu zafi yashiga saka mata itama dama iris take jira ai nan da nan
tawani irin bankarewa dan aduniya ba amin da tafiso irin taga yana mata wasa
da boobs Nabil yana koyar da ita wasu darusa masu wahalan fashim ta
Cikin wani irin muryar yace "kema kina so ko gashi harwani gunani kike kamar
wata zakanya
dama haka ke sokanan ta wani lokaci
Idon ta arufen ta ja hannun sa ta daura akaran maran ta cusa hannun yayi cikin
pants dinta jin tayi wani irin jikewa fiye da sammanin sa ai wani irin harbawa
sandan girman sa yayi duk jikin sa rawa yafara ga farga ban Hadim tana nan a
parlour
Yashiga daka mai wuya wanda idan yace zai fita a haka Hadim zata gane shaawan
sa yamotsa zata kuma gane dalilin Fandau ne dan idan da ida bai taba kaiwa
wannan matakin ba meyasa idan yana tare da yarinyar nan shikan sa tsoron
kansa yake
Kuma ma tana da juriya fa da take iya daukan sa
Jin hannun ta ahan sandan bai san sanda yameke ma yana tafiya kaman na yan
kacira se hada hanya yake yaje bakin kofan ya janzo security
Ya dawo
Sai da yadan samu nusuwa yafara jin yan da ake sa security kofan yana cewa
bai yarda ba sai ansake da sauri ya sauka ko goge jikin sa bai tsaya ba yazura
wando yace "kiyi saurin ki shiga kiwanke jikin ta meke dan ta gane a kidime
yake tana ta shi yaga inda yabaci yace goge nan kuma idan kin shiga banda kin
karki fito har sai munzo zan sude ki da kai na
Sai

190
Yayi hanyan kofan yana zuwa yadin gasa number is rong security da gan gan
dan yasan Hadim tana ji
Haka yadinga yi
can ya zaro wayan ya yita kiran no din Hadim duk da ya tabbatar wayan ba a
hannun ta yake
Can de yasa yabude yana cewa canza security din kikayi nayi nayi yaki buduwa
wllh kin ban wahala
tace "Wllh ni ban taba security ba dana ji shirune ma nazo nata ba kofan sai naji
da security bayan da ba asawa abedroom ina ga adan ne dan ta taje tasa amma
acire gaba daya sabo da kar aje wata rana tarufe kan akasa gano kan kofan tana
ina ne tayi maganan tana shigewa cikin dakin
Muna fikin tabe baki yayi yace "ni ban ganta ba inaga ta dauka wani abun nazo
shiyi taki fitowa a bathroom din mana
Anan Hadim ta sake tabbatar wa eh Fandau a toilet din take zama tace "rabu
da ita zan koya mata hankali ai
Sunjira sosai bata fito ba Hadim taje ta taba kofan tace "wlh nan din ma da
security tasa da kyar Nabil yabude
Hadim tayi ta yin mata mase fa kamar tacin yeta
Dajan kunne kar ta kara shanya mata miji

ita ko Fandau atsaye take tasun kuyar da kai tayi wankan ta maida kayan jikin
ta kar ba ayin komai ba
Hadim tace " dallah fito mu mugaisa da baby mu mutafi agajiye muke kuma idan
kika sake daba kofan banda ki kona daki to shocking zai jaki
A haka tafito sukayin tamata shirmen su a ciki suka
Fita

Cikin Fandau yacika wata tara har lokacin Nabil yana satan shigowa wajen
Fandau wada karya da da barun sa sun sake karuwa
Saide yanzu yana tausayin fandau din sakoda girman cikin

191
Kuma har wanan kolacin doctor Muktar yana bin bayan subari aduba lfyn cikin
fur suka nuna basu yar da ba har yayi fushin yarabu dasu
Tun cikin yana wata 7 Hadima ta fara dirkawa Fandau maganin zaki irin na gar
gajiyan nan wanda tasa mama ta hada mata amma tun asannan mama tace
mata Hadim kuda na Asibiti kuka fiyar da dashi danme zaki shada dana gar gajiya
tace nede mama nafison gar gajiyan
Maman ta hada mata
Shita keta fa man dirkawa fandau

Suna zaune a lanbu suna shan isha Hadim taci re cikin kona ce sunman da tasa
ba cusawa ta ajiye ajefe sai firan su sukeyi cikin nishadi sai kawai sukaji maryar
yasmin akansu tana cewa Aunty anyi baki Nabil yakalli cikin Hadim yada ga
yakalli yasmin yaga sai zare ido takeyin tana kallon cikin Hadim cikin tsoro
Ai wani irin tsawa yada ka mata ke yar iska bance karna sake ganin kin shigo min
ba sallama ba jikin yasmin narawa ta juya azuciyar tana ciwa anya anty hadim
mutum zata haifa cikin wataran akwai wataran baku inko mutum ne to da wani
abu akatsa
Ina da ja da wannan cikin ban yarda da shiba gaskiya ma ba banza ba ai naji
yanda suke fada da doctor akan bata zuwa awu cikin amma zanbar abin arai
idan naje gida naga yawa inna

Yau Fandau tun safe take zubar da wani irin ruwa wanda dama tana zubarwa
amma na yau yafi na kullum Ahankali take jin ciwo amaranta ga cinyoyin tasun
kara mata tauyin da kyar ta ke jan su kafin azahar har ciwo yakaru dan kozama
ya gaga reta sai faman yarfa hannun take tana tsaye takasa zama idan tace
tafiyan ba iyawan zata yin ba kawai sai ta daure ta sugun na tana yarfa hannun
ta rike katakon gado gem tana ta adua
sai dare su Hadim suka shigo dan basu wuni agidan bane amma tunda ta shiga
watan haifuwa basa ne sa da kita
Fandau ta gama jigata dan kukan da take ma gagaran ta yayi duk idon ta yafirfito
kaman ninta ya canza

192
Tana jin motsun shigowan ta dago da kanta dukan su da gudu suka karaso inda
take cikin kidima suke tambayan ta lfy baye Nabil dayayi saurin rungumo ta jikin
sa tabar yazauna cikin jinin kamar ba nabil me tsantsanin jine ba
Hadim gani jine dayawa kamar ba ajikin mutum yafito ba kawai saita kama kuka
Fandau tadaga kai ta kali Nabil takamo hannun tadan kamishi wani pepper a
hannun sa cikin da shehiyar murya ta fara magana
"wanan mama ta zaka kaiwa idan kaje anguwan gargar kace gidan zannah modu
za anu na maka mama ta sunan ta Aisa abata da hannun ta ko kanwata bagana
idan Mama tace ta yafemin tonima nayafe muku duk abin da kuka min amma
idan bata yafeba nima ban yafeba
Cikin kidima Nabil yafara cewa "bazaki mutu ba kanwata wllh baza ki mutun ba
nida hannu na zan dauke kina kaiki wajen mama da ranki da lafiyan ki
Hadim da gata mukai ta asbiti
Ita ma cikin kuka tace "taya zamu kai ta asbiti ka manta haifuwan sirri zatayi
ai bawani asbitin ta za akai ta asirin mu yatonu Nabil yace "Hadim kina da
hankali kuwa ana maganan rai kina wani maganan tonan asirin yana cikin haka
yaga fandau tayi wani irin mika tana salati
Dasauri Nabil ya sake runguman ta cikin kuka yake cewa Wllh baza ki mutu ba
Wllh sai kin

*To masoya Fandau yau ne fa* *amma yaza ayin da maganan kaiwa *asbiti ga
yasmin yar sa ido dama ta fara gano su*

```B JATTKO```

193
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

29

Bazaki mutu ba
Duk jikin ta rawa yake gem ta kenkeme shi cikin wani karfin da Nabil baisan
macce tana da shiba dan idan ance ya kwace bazai iya ba
Gumi ne yake keto mata salati kawai take yi
wani irin ne shine taji yazo mata sake kenkeme Nabil tayi gem
Hadim sai yanzu ta tsorata dan bata taba ganin haifuwa ba azaton ta fitan raine
ganin yanda Fandau take yun kuri cikin karfi
Abin ya bata tsoro tace "Nabil idan ta mutu yaza muyi
Tafa de haka tana cikin riki cewa

Shiko Nabil yanda Fandau da danke shi ko halin magana ba shida shi balle yayi
yunkurin ta shi

194
Shikan sa gumi ne yake keto masa duk addua da yazo bakin shi yake tofa mata

Cikin sa a Wani yunkurin tayi da karfi sai gawata sun guceci y'a ta fado dama
yau riga da zani tasa zanin dama ya dade da kuncewa sai ciket din ta na ciki
ajiyan zuciya ta sauke ta saki Nabil
Shima jahota yayi jikin sa ganin yanda take sauke ajiyan zuciya ya rungume ta
gyam yana sakin ajiyan zuciya bai masan me aka haifa ba
Sai jiyayi Hadim tana tace"kutuma macce macen ma baka me kamar ki kika
haifa mana
Nabil
Yace "alhamdulilah alhamdulilah
sai faman shafa kan Fandau yake

yace "yanzu ina ne yake miki ciwo sai a sannan Fandau ta bude ido tace ruwa
zan sha da sauri Nabil ya saketa yayi hanyan kitchen yana zuwa ya bude fridge
ya dauko roban ruwa ya daga kanta yaba ta kurba daya tayi ta tuno da mejego
bata shan ruwan sanyi asanin ta ta zare bakin ta tace na zafi nake so
Ya juya zai hanyan kitchen Hadim da take ta faman fadan anhafi macce kuma
baka amma kuma ta daga yar ta daura ta a cinyar ta na goge bata furka

Tace "Nabil kaga macce ta haifa fa


Yace "good mekyun kenan
Tasake cewa "amma fa tafita kyu zo kagan ta
Yace ina zuwa

Hadim
Zanin Fandau da yake cikin jine Hadim ta jawo ta kwan tar da yar ta nufi lokan
gadon fandau inda dama ta tana di almaka shin ta zare duk takawo part din ta
ajiye ta dauko ta seta yatsanta kamar yanda aka mata bayan yankan cibiya ta

195
yanke ta daure ta dauko wani zanin a whardrob din Fandau ta nade yar dai dai
lokacin Nabil yafito da cup ahannun ya tashi Fandau ya bata
Hadim ta kalle shi ta bata rai tace wai Nabil mehaka ruwan ma sai kai zaka bata
Cikin tsawa tace keee kalle ni idan zaki ware maki ware ki temaki kanki dan mu
muna fita adakin nan ba kara shigo miki zamu yiba sai munje mun dawo kafin
nan kin gama jegon dan muna zuwa zamu daura daga inda muka tsaya kin
haihowa mijina abin da yake so macce ni namiji nake so dan haka baki kubuta
ba da namijin kika haifane ma wata kila shi ya hakura mu sallame ki inkinga mun
barki to kin haifi namjiji
Amma abin da zan gaya miki ki temaki kanki kicire ragonci ki kasa jikin ki da
ruwan dimi dan inda wanan sun kucece yar ta fito ba karamin budewa yayi ba
Inba haka ba kirube Wllh
tana gama fadan haka ta dauki zanin Fandau da yake cikin jini ta daura ajikin ta
cire siket din ta ta zauna dabar acikin jinen da kazan tar haifuwan ta na Goggo
ga cinyar ta take tayi jagab kamar ita ta haihu ta meke

ta kalle Nabil tace "zomu tafi Mu nunawa yasmin ko


Nabil ya kalle Fandau da kanta yake sunkuye tana zaune cikin jinin har yanzu
yakalli Hadim data rungumi jaririiya tana jiran sufita

Yace"haba yaza mufita mutar ta cikin wannan hali mu temaka mata da koda
gyaran wajen ne mana

yamutsa fuska Hadim tayi tace wllh bazan iya ba zuciya ta bakaga yanda yake
tashi ba ko wannan tsayuwan karfin hali nake
Gazanin ta dana daura dan yazama sheda awajen yasmin da ma aikatan gidan
nan ya dameni da wani irin garni sona ke muje na kunce zuciya ta sai haurowa
yake

Nabil yace " toki tsaya ni zan gyara

196
daukan Fandau yayi yayi hanyan bathroom da ita wani kishine ya kama Hadim
cikin tsawa tace "my star a gabana kake daukan wata

Yajuyo ya mata wani irin kallo


yace "meyasa wani lokaci imanin ki bashida yawane idan ban dauke taba kina ga
zata iya tafiya ne aga ban idon ki taci wannan a zaban
Itama cikin bacin rai da kishin yanda Fandau tayi wani lif ajikin Mijin ta

Tace"to meye wani a zaba a haihuwar macce macce fa ta haifa


Nabil wani kallo ya mata yace "in fisari kayan ragone kaza ma tayi mana yana
fadan haka ya shige da Fandau bathroom ya sauketa abakin bathtub ya hada
mata ruwan wanka me dimin ya sata yace "zaki iya yin wankan ko gyada masa
kai tayi
Yace yawwa kidin ga kula da kanki dan mu ayau zamu tafi dan su ummi dama
basu so Hadim ta haihu a nan ba sai cewa mukayi doctor yace ba ason tayi zaman
jirgi cikin zai iya samun matsala dan haka muka musu alkawarin aranan da ta
haihu aranan zamu taho dan haka ki kula da kanki kinji abin da tace ai zaki iya
rubewa dan ki kula nima ina kaisu zan dawo cikin kwana ukku nan zaki ganni
Bata ce komai ba shikuma har yaje bakin kofa ya sake dawowa yarugume
Fandau yace "wllh ko ban zauna da keba kina da mushin manci arayuwa ta daga
nan har karshen ta
Kin bani abu biyu arawuwa wanda bazan taba mantawa da shiba
*Budurcinki*
Dakuma
*Y'ata ta fari*
Kissing din lips dinta yayi yace "ke ta musamman ce

Ita ko Hadim Nabil yana gaya mata wannan maganan tayi tsororo a tsaya ta bisa
da kallo tana mai maita
_idan fisari kayan ragone kaza ma tayi mana_

197
Idan ta fashince shi gatse ya mata ne ko gori yanzu ni Hadim har nayi saken da
Nabil zai gaya min wannan maganan kuma yasa hannun sa agaba na yadauki
macce wanda ni bai taba dauka naba koda bani da lafiya sai yace nayi girma
Me hakan ke nufi
Kwaban zuciyar ta tayin da cewa tausayin ta yaji ganin ta wahala ita ma kan ta
lokacin da Fandau take cikin nakudan ta tausa ya mata balle Nabil sarkin tausayi
Kukan baby ne yadawo da ita haiyacin ta tayi saurin kijjigata
Alokacin Nabil yafito ko kallon inda jaririiya da Hadim bai yiba yafara gyara
wajen
Hadim cikin mamaki take binsa da kallo yau *shidmas* guda da sa hannu cikin
jine yana aiki tukuru tas ya goge wajen yashiga yafita yana cikin wanke kayan
jinen ne yaju ya yakalli Fandau da take ta faman gasa jikin ta da towel sai da ya
gama wanke komai na kayan da ta haifu mabiya kuwa dakyar yasa mu yayi
fishing din sa

Ya karasa inda take


yace "wankan ya isa haka kodan kin wahalu fa ba keba ai koni sai nayi wankan
sati ina ga wannan matsa da akamin Duk jikina ciwo yakeyi a tare suka fito

yasa mu Hadim tacika fam


Sai faman jijiga jaririiya take
abakin gado fandau da zauna shikuma yayi hanyan kitchen
Tace ina kuma zaka sake Komawa

Bai kalle taba yace" zan hada mata tea me kaurine


Aiko Hadim tasake cika cikin fusata tace wai me kake nufine

Ko juyowa bai yiba ya wuce kitchen


Bayan yaka wowa Fandau tea din yabata karba tayi ta fara sha

198
Yaka rasa wajen Hadim da bakomai cikin idon ta sai tsabar bala i
Yasan idan bai yin lallami ba sauki dafa ta yayi yace maman baby girl ya akayi ne
muga yartaki kinwani kan kame ta dan rowa

Bata rai Hadim tayi


Tace"Nabil kasan me kayi kuwa
Cikin salon sa na yaudara yace "menayi?
Tace"baka ma san me kayi ba a gabana fa kake tattalin wata macce
Yace ba tattalin ta nayi ba kinsan ance dan tuwon gobe ake wanne tukunya

Duk magan ganun su cikin kunne Fandau dan bawani nesa suke ba

hima kansa yana fadan haka yaji wani iri azuciyar sa yace Allah yasa bata ji ba
amma yana juyawa ya ga idon ta da hankalin ta duk akan su da gani yanayin
kallon da
Take musu taji komai

Hadim tace "aisai kai karbi yar karike yasa hannun yakarbi yar ita kuma Hadim
jagaf jagaf da jine ajiki ta fara ta fiya wanda baisa nima zaice haifuwan gaske yi
Dariya yakama Nabil daya tuno lokacin da hadim ta zage ta na ta shafa kazan tan
haiwuwa ajikin ta
Ga zanin Fandau
Daga nan suka fito
Hadim tana takawa Ahankali sai wani cicci je baki take
Aiko kamar yanda suka zata a man falon ko suka samu
Yasmin tana kallo

199
Ai tana hango su dagudu tayi inda suke aunty karde haifuwa kikayi ne ina tan
take tayi kan ai tama manta dawani tsoron Nabil da suke yi wanda ko waje yaje
tofa basa zama awajen dan shi ko kamal wanda yabiyo bayan sa soron sa yake
Kai har yayinsa mata su zainab wada suke uba daya suna tsoron sa dan Iya uwar
gida maman su zainab cewa take kar karaga musu ai kaine babba tunda kaine
namiji amma sai ga yasmin taca muko ya baby ha hannun sa tana tace "memuka
samu mugani meka mata yayi
Yajuyo yana yiwa hadim sannu harda riketa kamar wanda ita tayi nakudan

Yasmin tace lahhhhh anty kin haifi me kama da Kala wllh suna kama da kala
Hadim sake kallon jaririya ta tana murmushi dan mata so yariyar tayi baki ma
amma taji dadi da aka dan ganta tada Kala Kala kanwar Nabil ce uba daya ita ma
yar gakin iYa ce
Wow amma fa hancin ta irin na yashid dakum.. ...

Hararan ta Nabil yayi tayi gum da bakin ta

Tabi bayan su suka haye sama


Toilet hadim ta wuce ta tayi saurin yin jifa da zanin duk jikin ta karni yake wani
irin amai ne taji yana taso mata wanka tayi yafi so 5 turare kam bawan da ba ta
fesa ba tafito daure da towel bata ga Nabil ba dan tasan yaje daya dakin wanka
ne yanda jikin sa ya baci
Yasmin ce da waya ahannu sai kolotun ihu ta ke takira wannan idan tafa da ko
amsa bata sayawa ji zata kashe takira wani
Hadim ce tazo ta zauna abakin gadon yasimin tace"aunty kin ganki uwa ras
kaman bake kika haifu ba
Amma ANTY tare kuka haifu da yashid ko yanda naga duk jikin sa jine har yafiki
baci

Gaban hadim ne yafadi ras tace ban gane kamar bani na haifuba

200
Yasmin tace "wllh anty fuskan ki tayau kamar baki sha wahalan nakuda ba sai
tafiyan ki da ya canza kawai anty

Hadim tace"yasmin kinada yawan shirme a maganan ki mekomin wayata naki


ra Habiba da su faridan Amjad
Suzo suga baby dan yanzu zamu wuce
Kita shi ki hada mana kayan mu

Yasmin tace "yawwa anty ina siyayyan kayan baby da mukayi kinga kamar nida
yashid munsan macce zaki haifa muka dinga iban kayan baby girl keko kikayi ta
jidan na baby boy
Wai ina suke ma wllh akwai wani mekyu dama na nace idan macce ce shi za afara
sa mata
Hadim tace "inaga fa anwuce da shi 9ja dan kayan da muka bari anan ba yawa
duk mun aika anty yanzu wazai mata wanka Hadim tace "bana jin za ayima ta
wanka anan sai munje gida dan awai wasu abubuwan da ake yiwa diya macce a
wankan fari a al adan muna shuwa
Yasmin tace "shuwa iyayen....
Keee bani man zaitun da auduga na goge mata jiki dashi tana maganan tana
kiran wayan Habiba babbar amini yar ta
Aiko habiba cikin ihu itama da murna ta kaye waya kawayenta zallah nanan
London take kira dan su zo suka baby kafin suta fi tana ganin kitan yangida
amma bata dau ka
Tafijin kawayen baye idan ta tuna kyutan da kungiya su tayi akan abin da a ka
Haifa baki yaki rufuwa
Nabil kwance cikin
Bathtub yayi shiru nunani yakeyi wai dama haka nakuda da haihu yake da
azaba Lalle annabi yayi gaskiya da yace abi uwa uwa uwa ummattii
Akwai wani hassari da akayin agaban sa ankayi ta mutuwa da raunuka manya
harda wanda kafansa ya fille yabar gan gan jikin sa amma mai ga yashiga halin
da Fandau tashiga ba

201
Anya yayiwa uwar Fandau a dalci da yara bata da yarta gashi ita ma Fandau din
zai rabata da yar ta
Yar fa nima tawa yar ta girma a mata haka
Tsaki yayi afili yace aine y'ata tafi karfin haka yata
Wllh ina ma wani zai ganta tana yawo a kafa balle ya yaudareta kofilin wasa zan
shiga aisai na hada ta da body gard sannan baza tayi Rayuwar Nigeria ba
Da wannan karfin guiwan yafara gasa jikin sa da yake masa ciwo baye kafadun
sa inda nan Fandau tafi matsewa

Sun samu rakiyan dinben mutane wada yafi na da zuwa airport doctor Muktar
ko kin zuwa yayi dan yaji mugun haushi da wai Hadim haifuwan gida tayi kuma
bayan hakama yayi yayi subari aduba lafiyan ta amma sunki shiya fijiye mata ma
karuwa dan yar da girman ta
Haka agidan ma Hadim kin yarda tayi kowa ya bata wanka sai fada suke da
mamar ta sai tace ita zata iya ai ita ba yarinyar bace ummin Nabil ma tasa baki
tace Hadim kibari a koya miki abubuwan kinga haifuwan farine
Ai ita kanta ummi ce mata tayi ita fa bame kanin siraicin ta dan bakyu wani yaga
siraicin wani

_Niko nace keko kika gama ganin na Fandau_ _a he kinsan da haka_

Haka suka rabu da ita ga hade haden na shuwa ba kadan ba amma haka suka
bata ta shiga dashi idan na tsugun none zata zuba tana gani zai gama hayakin
sa yagama idan na wanka ne ko wanke wajen tayi floshing dinsu
da wayan ta ma take shiga tayi zaman ta tana chatting dinta da kawayen ta akan
baby

Nabil ya sake sunkurar da kai a gaban Maman Fandau yace"yauwa mama idan
macce ta haifu me dame ya ka mata abata

202
Mama tace kowani irin abinci ne inde megina jikine da kuma wanda zai sa ruwan
nono ya gudano zata iya ci

Shiru Nabil yayi dan yagane mama bata gane meya ke nufiba yanda yaga
anayiwa Hadim shidema ya tabbatar idan macce ta haifu ba abarinta haka dan
yaji su ummi sunayiwa Hadim fada ta dage da abinda zai gyarata

Dan haka ya yir yawa kansa tafiya London a gobe in yaso ya dawo kafin suna
Sunkurar da kai yayi cikin kunya yace "ina nufun wada zai gyara mata jiki
Mama murmushi tayi tace "inban da abin ka Malam k'arami ai shuwa sun san
irin wanan abubuwan ai
Sake sunkuyar da kai Nabil yayi
Yace"basu bata ba ita kuma tace naki take so
Murmushi mama tasake yi tace Allah sarki Halima y'ata wllh nima ina sonta tana
da kirki da iya gimama mutum insha ALLAH gobe idan zanje duba yar jikalle
zankai mata
Nabil yace "Mama ai kunyan ki take ji ni zaki bawa na kai mata ko kinje kar kimata
zance ta ce kunya ta keji
Mama tace"shikenan idan naba da antsayo abubuwan sai nakira ka awayan ko
yace to" mungode mama tace rufe min baki har kai zaka bude baki kace zaka
min godeya akan wani kan kanin abu
Nabil dubi yanda ka mayar ni kamar nina yi cikin ka da haifuwan ka bangare na
ya ban ban da dana kishiyoyi na dubi yanda ka ajiyenin komai na rayuwa kullum
sai kakira ne mun gaisa ga yaron dakin ka kullum sai kace yazo yaduba abinda
nake bukata
amma abin da nake soda kai sauran matan ma kana musu baka gafa yanda ban
isa fitowa tsakar gida ba za afara min gorin na shanye zubiyar ka har taka nas
suka je gidan ku suka gayawa Hjjy hajara dan ma ita bane daukan irinwanan bane
sai tace musu haka halin danta yake da kyuta suyi hakuri ran da yajiyo kuma zai
muku kaga duk suma kana musun amma Gaskiya bai kai nawa ba,

203
ni kaina ina mamakin yanda kake nuna ban ban ci a tsaka nen mu kaga dole su
zargi wani abu,

Shidi man nawan ne yafina su dan haka nake neman alfar ma wajen ka kana
mana komai dai dai

Nabil ransa ne yabaci yadade dagano matan nan basa son mama shiya sa ma
yake jin haushin su yake kuma nuna ban dancin amma idan ba haka ba shi
kishiyar uwar sa ma amatsayin Uwa yadauke ta bai taba ban ban ta iya da ummi
ba
Yayi kwafa badan mama tace alfarma tane maba da abin da ya saba musun ma
de nawa zai yi dan shi a rayuwan sa ya tsani mutum me hassada

Yameke yana cewa to shikenan mama


Hada komai kafin na dawo agidan ABBA musa sai nabiyo ba karba dan ni gobe
fitan asuba zanyi
Har kofan babban falon ta tara kosa tayi saurin komawa kafin afara yada mata
mgn dan tana jin muryoyin mutan gidan

Yanzu dan Allah baza suma ka alfarman wasan nan daya ba abari idan anyi suna
katafi
zaka tafi ka barmu duk yanda kake son babyn ka

Nabil da yake wasa da baby yace"baby wai kinji Momin ki tana hanawa naje
nema muku kudi bayan da mun nemi na banza ma balle yanzu gaku masu
bukata kun fara zuwa
Dariya tayi tace" wai kai yanzu meyasa baka fiye son mgn dani ba komai sai
kagayawa baby

204
shima dariya yayi yace ai ke komai na fada sai kinmin musu ita ko bata yimin
komai nayi tana so
Dariya ta sake yi tace "amma Wllh ABBAn fujjirat zaka haukace
Yaci ro wayan sa yana daukan baby da su kansa ma
Hadim tace "yanzu idan katafi saifa ran gobe suna yace "eh Kamal da Girema
zasu yikomai da kuke buka ta
Nima da baki zanzo Hadim cikin zunudi tace har da su Sir ko dan da alkawarin
mu zai zo nabil yace "eh mana ni abubuwan su ma mamaki yake bani baki ga
yanda suke zumudi babyn nan ba,
Yanzu haka Duk sunce sai sunjo da yawan suma basu taba sanin ida Nigeria yake
ba

Fandau suna fita ta sauke cup din abakin ta kala man Nabil yana mata daci wai
_dan tuwon gobe ake wanke tukunya_

Kuka ne ya kwace mata wane irin Duniya take cikine meyake faruwa da ita kamar
a farki amma yaki karewa
Afili tace sakai yar mama banga komai ba ma inde wanan azaban nakudan
mama ta sha nazo Duniya na gujeta to banga komai ba
Gashi nan tun ba ayi nisa ba Allah ya fara saka mata naguje ta nema gashi nan
an raba ni da abin da na haifa wanda ko ganinta banyi ba baza ta masan ne na
haifeta ba
amma ALLAH kai kasan manufa ta akan haka banyi dan na kuntata mama ba
nayine dan zuwa gaba musa mu yanci na mema mata jin dadi na har abada ahe
ni kuskure nayi bansa niba,
dan yanzu nasan dacin rabuwa da d'a nima da ba shakuwa nayi da ita ba ba
wahalan renon ta nayiba naji d'acin rabuwa da ita balle mama yata ji da ta rasani
ALLAH kayafeni

205
Haka Fandau tayi tashiga ruwan zafi tayi kokarin da cikin kwana ukku ba kace
ita ta haifi wannan yar ba ga abinci wanda taga dama zata tafa taci tacika cikin
ta daruwan tea mezafi sosai wani lokacin yana kona ta har kuka take amma
sabar wayo irin na Fandau tasan shine kadai magani awajen ta dan haka bata
wasa dan yaran kanuri bade sani ciwon kai
Yarinya karama amma za kaga tasan komai

Yasmin kwance acinya uwar ta inna ZAINABU uwar danja kenan inji Hadim
Tace"inna nifa naga abubuwan mamaki a haifuwan nan na Aunty ciki kamar na
aljanu wataran ya girma wataran yazama kara mi kai wata ran ma babu zan gani
dan nasha kamata ba cikin abin da yafi ban mamaki saman sakiya tun rar da
muka je suka hanani shiga wai da aljanu basa son bako amma su kullum sai sunyi
ta shiga tunba ma yashid ko anty tayi Baccci haka sai yashiga ko idan anty ta tafi
anguwa sai ya shika kuma ya dade idan su biyu ne kuma ba sosai suke jimawa
ba

Amma abinda yafibani mamaki asaman anty ta haifu


Kuma ai idan macce ta haifu bata sallah meyasa ita anty naka tayi sallah ranan
da ta haifu
Inna da abin dubawa fa awannan haifuwan nasu da kinga shikara da shekaru
suna neman haifuwan ba ayita ba sai da kikace tunda baza ta haifu ba zaki sashi
yayi aure sannan aka samu ciki nede jikina yana bani akwai wani abu tabbasas
kuma hak....

... Wani irin tsawa inna ZAINABU ta.......

*Tofa nima nayar da*


*Da maganan Hadim *yasmin dinnan muguwar yar sa ido ce*

206
_B JATTKO_
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: DAMA TA

NA

BATUL ADAM JATTKO

GODIYA TA MUSAMMAN GA WADANDA SUKA KIRANI DA WANDA SUKAYIMIN


TA'AZIYYA THOUGH ONLINE NAGODE NAGODE ALLAH YABARMU DA SOYYAYAR
JUNA, ANA TARE🤝

30

207
Tace ashe yasmin bakida hankali, wanne irin maganane wannan din? Daza kice
kinada shakku akan haihuwarta kodazu danaje gidan tana bawa 'yarta nono,

yasmin tace "Allah inna kiyarda maganata kinsan yanda akayi aka samu ruwan
nonon ne shinema yakara sakamin shakku don likita dinda take cikin jirgin takira
tace yau kwananta 3 da haihuwa amma haryanzu ruwan nono bai sauko mata
ba matar sai tace mata meye dalili sai takalleni tacemin inkoma gurin zamana
toh day anan bansan ya akayi ba sai naga tana bawa 'yar nono sai inna zainab
tayi shuru cande sai tace wasu daman ruwan nono baya sauko musu dawuri
balle ita da kikace randa tahaihu nema,

Tasake sai tace "toh inna meyasa tace kwananta 3 da haihuwa


Inna ZAINABU cikin fada takoreta agurin tacemata kedan Allah kitashi kibani
guri banason surkullen zance ni bana daukan magananda bashida ma'ana kinsan
halina sarai yasmin de tatashi tana zumbure zumburen baki

Nabil tsugunne gaban mama tana fada masa yanda za'ayi amfani da
magungunan
shiko dayaga bazai iyaba kawai sai yaciro pen yake rubutawa tana masa bayani
a tsinake idan yarubuta sai yajefa acikin ledan ahaka tagamama sa bayayin
208
yatashi ya bata salama

Hadim ko ajikin ta da Nabil zaitafi dan tasan Fandau tana jego


Kuma ma ita haryanzu bata wani dauki fandau din da mushin manci sosai ba

Fandau ta shafa nonowan ta da sukayin hulu hulu dan cikan ruwa acikin yau
kwannan ta 4 da haifuwa amma ciwon ta keji agaban ta yanzu ta dena
Yanzu cikan nonon ne kawai yake damuwan ta dan jitake
Kamar zasu fashe
Dan matsawa tashi saiga ruwan nono ya tsarto mata abincin y'ar ta dayanzu
tananan dashine abin cikta yanzu ko mezasubata inama ko sodaya kun barmin
ita nabata amma kuka fikarfina
Cikin kuka tace kiyafemin
y'ata Wllh ninayiwa uwata lefi har kema abinya shafeki inama zan ganki koda
sodaya ne wllh da ko karfina zai kare sai kin dan dani abincin ki
Jin kofa yayi magana ta san shikowa za ayi tasan bame shigowa tunda tasan basa
nan akasan

towaye
amma da tatuno Nabil yace zaizo
Kafin tayi yunkurin tashi tasa riganta har yashigo
Cikin shigan sa kamar kullum black cout ne ajikin sa amma rigan cikin blue ne
kamar yanda yasaba rigan cikin kawai yake sa irin daban
Idan ba da Hadim zaifita ba inda ita kuwa irin daya duke sawa sai ranan da tace
ina yau liffaya zatayi shima yakeyin shigan cout din
Bata tashiba harya karaso inda take
Tsugunawa yayi agaban ta dukda idon sa boye cikin bakin glas
Daganin yanayin sa tasan ba karamin kallo ya ke jefa mata ba

209
Towel dinda tayi kasa dashi taja zata rufe jikinta
Yarike towel din gem yana kallon ta fuskan sa dauke da murmushi me narkarda
zukatan mata
Bata rai tayi ta juyar da kanta daya gefen yasa hannusa yajuyoda ita yace
tunanin mekike?
Ko tunani na?
Ko dayake
Nasani kina tunanin inda yarki take ne datana nanda yanzu zata rage miki cikan
suko yayi maganan yana shafa mata boobs dinta
To kar kiji komai yariya tana wajen Momin ta tana kuma shan nono yanda ya
kamata kulawan da take samu bazai misaltu ba.

Idanuwan ta masu haske ta daga ta kalle shi ta tabe baki

Hada yatsun sa yayi tak yadaki leben ta


daya
Taji zafi tayin saurin kai hannun ta kan leben tana murzawa
yace"barshi yayi jizafinsa kidena murzashi hukuntashi nayi yacika lefi
bai iya sannu da zuwa basai rashin kunya ko
Koda yake mijin gaske akewa sannu dazuwa ba Mijin wucen gadi bako.
Dan nasan da Wannan mekama da barorojin kika aura da kinmasa sannu ko?

Fusge towel dintayi a


Hannun sata ta daura zata meke

yada kafa fuwan sa ya danne guiwowun ta daya sa a tsakiya tasaki dan k'ara
tasake zama
Yadago haban ta yace "badan halinki baya yajikin ki?

210
Cikin dakiya tace"
kazo daura tukunyan ko har goben tayi

Cikin basarwa
yace" mama ta bada sako akawo miki shine dalilin zuwana
Kuma ina miki albishi Bagana ta haifu danta namiji shekaran kija.

Cikin sauri
Tace" dan ALLAH ina kasan yangidan mu.
Yace"bakiji nace miki nariga ki sanin yangidan ba
Ina kasan su me mamata ta maka idan kasanta meyasa baka cuci sauran matan
masu yara dayawa ba sai ita me biyu kuma makahuwa.

Yace" rashisani ne yajanyo amma banso kaddara ta hauta kanta ba


Kuma karki kara cewa mama makahuwa dan yanzu tafiki lfy da jindadi

Cikin sauri tace da gaske tasamu lfy


Kuma bagana wata aura.
Shima cikin jinda din sakin fuskan ta yace "wannan sada ka yallan da aka so hada
ku mana

Tace"Shattima
Yace "Yees dan haka kicire shi aranki kar kikara tunanin sa kinji
Keba mashiba kowane namiji ne

211
Itako bata maganan sama take ba taluma cikin murnan warkewan maman ta
saide dan tasake tabbatarwa tace"dagaske tawake tana gani ras harta bada sako
akawo miki
Nabil ganin firan mama da bagana yana sa Fandau cikin farin ciki yasa yakudiri
niyan wannan mawani daman ne
Da zaisa ta cikin farin ciki kozai ragewa kansa alhaki
Hannuta yakamo yace da gaskene mana bari nayi wanka nafito zakiji sauran
bayanan muje kimin wankan danni mata ta ita take min wanka mikewa wayi
yace "shikenan bakya son jin komai na mama haka yaja hankalin ta tabishi suka
shiga wankan ko acikin bathtub dinma bawani wanka take iya masa bashide ya
janyota jikinsa yana faman jagolgola ta
Danwani kyau ta kara masa kamar ba ita ta haifu ba
Saida yagama jagolgola ta yace tafita zaiyi wanka
A kunyace tafita a bathtub din ta dauki wani towel din ta daura tafito
Shikuma duk yana binta da kallo komai nata sha'awa yake bashi yasauke ajiyan
zuciya yasaki ruwa yasake tara wani ruwan yayi wankansa yafito yasameta har
tagama gayunta cikin wasu English wears masu dan karen kyu
Sunfuto mata da Heep's dinta sosai ga boobs dinta da suka yi tsage tsage acikin
rigan wow yafurta yana binta da kallo takawa yayi har inda take ya jata jikin sa
yasauke ajiyan zuciya cikin kunne ta yarada mata
"kirage wannan gayun ba yanzu ba karki sana kauce hanya.
Dago kanta tayi ta kalle shi tace" ina labarin mama ta

Yace"na aika ayimin ordern abinci ina jin ya iso ma bari nasa kaya na karbo abinci
saimu yi firan mama ko
Daga shi sai towel din yawuce part dinsu

saida yagama mata bayanin komai tace "da'gaske wanan daga hannun mama
yafito

212
Bai mata magana ba yadauko wayan sa yashiga gallery ya shiga nuna bata
hotona mama da kuma wanda suyi selfie da maman

Ai Fandau bata sanyanda tawarce wayan ba


Wllh mama ce itace
Wllh
Tana maganan idon ta yana zubar da hawaye kamar ansaki kan fanfo
Mama wannan da kikayi hoto dashi mama ba masoyinki bane harkina dariya
akusa dashi mama kin manta niko harkina dariyan ki bayan kin rasani aduk kan
alamu kinfini jin dadi kamar yanda yafada kin canza
Fusge wayansa yayi a hannun ta
Tace"dan Allah kamani bangama magana da ita.
Yace" kingama tunda kika cemin ba masoyin mama ba bayan baki fine sonta ba
kingujeta akan wanda bai taba furta miki kalman soba Allah ma yatemakeki kin
fada hannun nagari da kuma idon sani da wlh kin gama bata.

Tace" Naji nayi kuskure kaban hoton nagani

Yace"naki nabaki kinamin kuka.

Tasabayan hannun ta tagoge hawaye


Tace to kabani
Wani mugun tausayinta yaji yanda tayi maganan janta yayi jikin saya rungume
ta yana shafa kanta

Cikin sarkewar murya


tace" kace Bagana ta haifu ko meta shifa
Yace namiji ne

213
tace kaganyi ne?
Girgiza mata kai yayi
baka gayamin inda kasan mama ba?
yace "zaki kisani da sauran lokaci
Tace "idan lokacin yayi zaka samin alluran mantau din?
Shiru yayi yace "bar wannan mujira lokaci banace kiciga bada addua ba
Tace inayi ai yace yawwa kida ge

Tace ina yariyar ya akayi take shan nonon wanda bata haifuba
Har yabude baki zai gaya mata kuma yatuno kar hakan yazame mata sheda ko
hujja wataran.
Yafada
Afili yace"wannan bai shafeki ba
Kidauki kayan da mama ta aiko miki da mushin manci ki fara amfani da shi

Sai asannan ta juya tana kallon kayan ita har taman ta dashi ganin hoton mama
Dasauri ta kwace ahannu sa tafara bude laidojin tana ruguman su wai yanzu
wanan daga hannun mama yafito to dasunan waza akawowa tasande bada
sunan taba

Cikin kuka
tace"ni tace akawowa tasan inda nake ne?

Murmushi yayi yace "taya zata san inda kike


Anan yagaya maya yanda yayi yakarbo amma bai gaya mata dangan takar suba.
Kuka fandau tasake fashiwa dashi

214
Yace"idan kina kuka banace bazan karamiki baganan mama ba
Cikin sauri tace "nadena
Ahaka yayi ta mata firan mama ganin tafi sakewa idan yana mata firan mama da
Bagana
Wani wajen tayi kuka wani tayin mamaki labarin dayafi dadi nasamun idon
mama ne
Ahaka suka kwana tana like ajikin sa duk da bai nemeta ba dan ba hanya amma
yayi wasanni masu gamsarwa da ita
A washe garin suka bar kasan shida dimbin abokan sa
Sun iso ran gobe suna
Fadin shidiman da ahashi da shagani bata lokacine anko na mata da maza iri daya
Hadim taci makeup kamar wata amarriya kyukam harsun kaji
Kyuta sunsha shi ba adadi Hadim kam har gajiya tayi da karban
kungiyar sun bawa hajara kyutan kofi irin na yan ball dinnan karshe a sada na
farin golne wanda sadan sa yakai rayuwa wani babban mekudin ma (BBC)
(CNN) (ALJAZEERA) (France 24 )da sauran kafafun yada dalaru sun yada aduniya
Balle kasan mu duk ida kaji zancen sunan ake
A *shid* *hotel* akayi taron amma duk girman shid dayawa basu samu shiga
ba
Su yasmin sune manya awajen Inna ZAINABU sai washe baki take idan taduba
wanan dinbin mutanen nan suntarune dan saboda Nabil sai taji dadi da son
Nabil kamar acikin ta yafito takeji

Kwanan bakin Nabil ukku a garin meduguri suka tafi


Nabil yashigo yasamu Hadim tana bawa fujjirat nono yazauna abakin gadon
Yana cewa"maman mama yane
tace "akwai damuwa fa wllh wannan shidima sunan yayi yawa ko ina kashiga
social media da kafafun yada labaru banda labarin mu bawani yarmu ta shiga
Duniya ina tsoran bakin yayiwa babyn illah fa

215
Nabil yasa hannun yadan daya nonuwan Hadim da sunyiwa bakin baby wani
ragajaf jaf yace kinga kidena shan maganin sauko daruwan nonon nan ya isa
harya mata yawa kuma jiya banaji ummi tana cewa kidinga rikewa idan zaki bata
ya mata nauyi ba idan ba haka ba tazama me katon baki.

Hadim tace "Wllh nadena sha


Yace "maganan bakin mutane kuma ba abin da baki zaiyiwa jinin Muhammad
Habubakar damasak
Dan ni jinina da baki yataso yazama jinina ba abinda zai sameta.

Fujjirat tanada kwana 20 wani tafiya yasamu Nabil zuwa Bangladesh sunada
wasa acan fur Inna ZAINABU tace idan yarinya bata yi watanni 3 ba bakasan
daza sake maida ta sai idan shika daizai tafi
Dan haka Nabil bai so rabuwa da yar babyn saba haka yatafi kuma dasunan idan
suntashi shida yan kungiya London zasu wuce wannan ne damuwan Hadim dan
tasan da Fandau agidan wanda wata kila ta gama biqin
dan ita matun gwanaki maman ta takamaya tana sallah dan aboye takeyin sallah
Sai jitayi tace "Hadim irin bik'ina kikeye danni ma bana jimawa inada kwana 15
ko14 nake fara sallah
To tunda garanan tafara sallahn ta afili

Tana suron idan yaje ya jone da Fandau


Koza ayin tafison da saninta

Tace "wllh bana son zuwan ka London dinnan dan ina gudun kar kaje agarin
rashina kayi sha a'wan Waccen yarinyar

Yamusa furka yayi yace"wacce yarinyar kenan


tace" wacce muka ajiye mana

216
yace "wllh zakisa ma inazuwa na sallah meta
Tace" haba impossible dan kasan naka bukatan yabiya ko
Agogon hannun sa yaduba yace"ana jirana makarasa ta waya
tace"aide baza ahanani rakiya airport bako
Waneni inhana baby da Mom dinta rakiya airport

Nabill kwance amakeken gadon hotel din a kasan ta Bangladesh sai juyi yake
shide yasan bawai gajiyan wasan bane yahanashi Baccci dan yasha maganin da
yakamata yasha yasamu Baccci amma ya kasa daukan sa
Yana rufe idon sa suffan ta kadai yake hangowa yayi saurin dude idon dan bazai
iya jure rufe sunba dan yarasa yazaiyi dan zandan girma ma cewa yayi bazai
kwanta ba jiya ma haka yakwana
Wani bangaren yace anya bazan fita innemi wanda sata yimin magani ba
Da sauri yagirgiza kai dayatuno da dazu yagama ganinsu daga su sai pant da bra
amma baiji sha awan kowane daga cikin suba sai ma kyamar su kuma koyanzu
daya tuno su haushi yaji jiyake kamar yacire gangan jikinsa yajefar yadena
kawata masa wanda yasan mazai samuba
Amma ina Nabil nusuwa ya dauke masa
Tunowa da wani dabara yasa yayi saurin rarumo wayan sa
Sani yakira yadaga yana
cewa allah yajan jamanin Abu fujjirat wasa yanzu nayi niyan kiranka amma dana
duba sai naga ku acan dare yayi sosai nabari sai dasafe congratulations ALLAH
yakara dauka ka amma sir nagajikin ka asanyaye afilin lfy kuwa

Ajiyan zuciya Nabil yasauke yace "gaskiya sani ba lfy ba


"Subahanallashi meyake faruwa
Sani ina son ayau zanshirya maka tafiya zuwa London kadauko min wannan
yariyar kakawomin nan dan wllh jinake idan ban kasan ceda itaba Bazan iya.
samun nusuwa ba

217
Angama sir amma ai nakega jegotake ko?
Yafadi haka yana dariya dan Sani aboko ne awajen Nabil kafin yazama yaron sa

Nabill yace"kaide kayin yanda nace kawai dan ina cikin wani hali

Cikin mamaki Sani yace wai duk akanwan nan yariyar


Nabill yace"wai fa abin kunya shiyasa banason kowa yasani koda Hadim ce
Sani yace "ai bawani abin kunya ai kabar rena allura dan karfene
Amma kabari adan kwana biyu dan naji anacewa idan macce ta haifu batayi
arbain ba aka koma mata to mashaifan bai gama komawa yanda yake baza iya
samun ciki wanda hakan zai iya janjo konika

Nabil yace "ai idan zatayi konika zamufi kowa murna dan tayi saurin fita acikin
yaruwan mu nima nayin saurin mekata iyayen ta dan idan nasan bazan sameta
ba dole zan hakura

Sani yace "amma ni sir wllh bangama gamsuwa da amata alluran dazatayi losing
memory taba aganina kaman ba amata adalci ba.

Numfasawa Nabil yayi"yace rashin adalci kam anriga anyin tunfarko


Iya adalcin kuma da zanyi in mantar da itan shine mafita dan kare mutumci na
Amma yanzu duk bamuzo nanba
Abinda nace maka shine damuwata

To sir yanzu tunda har kake jinta haka zaka iya rabuwa da ita ne
Cikin fusata Nabil yace "Sani kayi abinda nace kawai

218
Sani yace sorry sir amma fa ina tsoron yanda zan tauko ta idan ta ganta awaje
ta nemin ta zille minfa ko tanemi taramin jama a
Ayanda tasha wahalan wajen shekara adaki akulle nake ganin idan taganta a
wajen dawuya idan zata kara yarda da bina musamman idan kaduba nina kaita

*Tofa kode DAMAN KUBUTA NE YAZOWA FANDAU*

*To masoya zakumin hakuri dawanan dan hakan ma agurguje nayinsa* *dan
kuna rainane*
*dan munacikin makoki ne*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMATA*

*NA*

*BATUL ADAM* *JATTKO*

*HJJA ZAHRA*
*ANTY KIKKIU*
*GAISUWA DA JINJINAN BANGIRMA AGAREKI AUNTY NA MAGANIN KUKANA*
*GATAN MARAYU NDOROR AMBAKI* *KIN BAWA YARAN BAYA KIRKI INKIYAR
KINE MUTUMCI GEGANKINE MULKI AJININ KIYAKE ADALCI DABIYAN KINE
TAUSAYI* *HALINKINE*
*AMARRIYA AGIDAN SECRETARY* *COVERNOR BAMALUM WALI* (SSG)
*ALLAH DE YABAMU *SA AN SHEGA GOVERNMENT HOUSE 2019*
*FIRST LEADY SAI KIN AMSA DA IZININ ALLAH*

219
31

"Kaga ai banajin zata sake yarda dani


Nabil yace "kai nakeson kadauko min ita dan
Bayan kai bawanda yasami sai kasan dabarar da zakayi danne ina son kasancewa
da ita.
Sani yayi dariya yace sir kasancewa kuma ina jego take ko wana 20 bata cika da
haifuwa ba
Kona daukota ba abinda zata maka
Idan bata gama jinin bik'iba

Nabil yace " ni basai nayin megaba daya da itaba nasan hanyan dazanyin insamu
nusuwa wllh banida nusuwa"
Sani yayi dariya yace " oga kode kakamune
Nabil yace "meba?
"sonta mana
Nabil yace "ALLAH yasauwake tabewan baikai nanba
Banason yawan mgn kadau ki passport dinka kaje airport nikuma kafin ma
akarasa zangama maka komai

Sani Yace" wanan girman kane yallabai


Nabil ya kashe wayan yadau ko loptop dinshi yakunna ba adau lakaciba yakira
Sani tunkafin ma yakarasa airport yace "masa Cumoci yana jiran ka kana
karasawa zai dauke ka a jet zuwa KANO kaje office din NDARORO zaiba ka duk
kan vezer harna yarinyar zaka samu jirginda zai kai porthacourt ayau akai jirgin
England idan kasauka akwai wada zai karasa dakai zuwa London atake kayin
saurin karasawa gida kadauko ta dan saukan kuda mintuna 40 jirgin Japan zai
tashi shizaku bi idan kunzo Japan atake akwai jirin India idan kuzo India jet zai
dauko kuzuwa Bangladesh shima kaga cikin kwana 3 tukun zaku iso
220
Tafiya awajen manya bawani abubane asanda sukaga dama asannan suke
samun vezer wada idan kai gijari jijari ne saikayin wata kana nema koza afita
kasuwanci sai ajama ka aji kai idan marar lfy nema dakai hakanne
Kafin kasamu sai ranka yabaci

Aiko hakan akayin Sani yasamu sauka a London


Fandau tana kitchen taji motsin anfude kofa gaban tane yafadi amma ta daure
ta kashe gas din tafito atunanin ta Nabil ne dan ita idan basu biyun ba bata saran
ganin kowa ba
Sai gashi taci karon da Sani
Dasaurin takarasa inda yake tana nunashi kaine mugu na ukku yau kuma dame
kazomin
Ashe kai kasan auren manufa za ayin dani ka kaini aka dauramin
Nace yau kuma dame kazomin dan ku ganin kuba al sherin bane

Sani lumshe idon sayayin yana tunanin inama zai iya kubutar da ita dayayi shikan
sa yasan anhada bakin dashi anyi zalumci
Wanda
Ankalin shi bai gama tashiba saida yaji zasu mata alluran nan
Tundaga ranan yafara rokon ALLAH yakubutar da ita har sadaka yakeyi da niyar
haka yasha bawa malamai sadaka da niyar ALLAH yakubutar ta.

amma yanzu bashida zabinda yawuce yabi umarnin megidan sa.

Danhaka yace "nasani nime lefine awajen ki


Amma ayanzu nazone nawan ke lefina nazone namayar ki gidan ku amma
bamuda isheshen lokaci dan haka kizo mutafi

221
"Kaini zakayin
Yace"koba kyaso
Shiru fandau tayi tana tunanin yanzu idan takoma gida mezata cewa mama
inazata ce taje taya zata wanke kanta da zarginda za amata na tatafi yawon
banza tasan ko mama baza tayarda da ita ba
Wata kilama agane ta haihu agarin gyar gira kashi tarasa ido itada tafito ta nema
musu yanci sai gashi yanzu tazo tana sha'awan rayuwan su nada tunda acikin sa
batayi abin kunya ba
Amma yanzune zata fara fuskan tan kuncin rayuwa wanda idan takoma zaman
gidan gagaranta zaiyin
Inama zata iya mai da hannun agogo baya da sai tace da aljanna suke akan
rayuwan dazasu fuska yanzu
Metayin kenan tayar tazo atsiya yanzu zata koma batsiyan ma,

Yanzu duk dokin da take na zuwa gidan tamanta da wannan kalubalin da yake
gabanta,
ashe komawan ma makaramin aiki bace da karfi tace " Wayyyo ALLAH tasaki
kuka mai rikitar wa

Sani cikin tsoro yace"bakya son zuwa gidan ne?

Cikin kuka tace ina gudun abinda zan tarar ne nasan kishiyoyi mama zasuce
karuwanci naje kuma banida bakin musawa ina zance naje dan haka dole na
amsa sunan karuwa mama kuma nasan aranan bazata kwana a Duniya ba bakin
ciki ne zai kasheta dan tun ina karama take cemin ta tsani zina ta haramta mana
idan mukayin zina daga ranan sunan mu tsinanu inde da sanin muda yardan mu
mukayin,
Tona sani mama tana sona zata iya rasa ranta idan ankira nida haka agaban ta
Kuma nasan za a akira din

222
Za abazani a gari dan gidan mu babban gidane kowaya san babana
Koda babana ya kwale ni zanrayu cikin bakin cikin agidan mu"
Kuka me tsanani tasa harda durkuso

Sani ma cikin tausayin yarasa mamezai ce


Tabbas yarinyar tana cikin wani hali fita kusan a shekare idan ta koma tana
macce bawan da zai yarda da ita
Musamman yanda yaga yarinyar takara wani kyu wanda shi badan ita tafara
masa mgn bama da bazai ce ita bace dan haka kowa yagan ta dole yace tajen
yawon Duniya ne kawai

Yace" kiyin hakurin idan inkoma kawai kiyin shiru duk juyin Duniya karkiyi
magana dan idan kika fadi kaskiya bame yarda dan Nabil bakaramin mutum bane
karo dashi bazai zamemikin alkawari ba
Amma anzu gawata Shawara Nabil yafara sonki da gaske kibi duk yanda zakiyi
kisake susa soyayyan ki yanda bazai iya rabuwa dake ba kinga idan lokaci yayin
tare zakukoma gida kuma Nabil yana dakima malam zai yafemuku suna ma
matan gidan kashinki zasu dawo inde Nabil mijin ki ba wanda ya isa yamiki kallon
banza balle yagaya mikin maganan da zai bata miki rai dan koyanzu kinfisu
komai
Fandau ta daga takalli Sani tace "ina zan sake ganin sa bakace fitarni zakayi ba
ina zanganshi incusa sonnawa azuciyar tasa
Sai anan Sani yatuno ashe yakusa sakin layi yayi saurin gyarawa dacewa "ina
nufun idan baki yarda kin binen ba to ki gwada wanan shwaran kiga

Tace"binkan yafi alkairi dan idan nazauna suka min alluran ta yazan nemi yafiyan
mama gazan manta karatu na suna son mayar dani mahaukaciya

Yace "shikena dama ina gaya mikin ne koda zaki samu *DAMAN* kasancewa
dashi tom kirike *DAMANKIN* kar kibari ya kufce miki"

223
Tace"nikam ai *DAMATA* ta dade da kufcemin ai

Yace" bakomai akwai ALLAH


Ki kashe duk wani abuna wuta agidan kizo muwuce dan yanzu jirgin muzai tashi
Amma karki tsaya daukan komai
Zan tsiya miki komai
dama da shijab dinta ajikin ta dan haka tace"mujeni mana barin kayan wuta
akunene

Fandau saida tashiga jirgi tatuno da bata daukin hotona su dasu mama jitayin
kamar takoma ta dauko
Tayi shiru tana tunanin makomar ta
Saiga Fandau a Bangladesh tana zarrare ido dan garin yayin bakarya daga airport
wani
Awani dankareren mota ne yaza daukan su zuwa hotel dinda zasu sauka
Acewan Sani anan zasu kana gobe suwace Nigeria
Yana tafe tana bansa abaya harzuwa wani daki wanda kana gani kasan na
musamman ne
Yanuna maya yace "ga dakinki nan sai da safe karki manta da shawara ta kiyi
amfani da *DAMANKI* itace kadai mafita

Cikin rashin fashita tace "wane damar?

Murmushi yayi yace "saida safe zan sake tunamiki


Yana fadan haka yajuya yana murmushi
Ita kuma tamurda tashiga wani dankareren parlour tagani amma kamshin
turaren da ya amsa sallaman yasa gabanta faduwa ajikin mutum daya tasaba jin

224
wanan kamshen tana karasa shiga tana sake daga hanci dan tunanin ta hancinta
ne yake shako mata gizo
Kofofe ukku tagani tarasa wanda zata nufa dan fisari ya matseta sosai kamar
yazubo
Dasaurin ta nufina sakiyar tana budewa nanma kamshin turaren taji fiye da na
parlour gawani gado na alfarma amma duk kallon ta bata saya kallon saba tajefa
jakan hannun ta kan gadon azuciyar ta 'tace kallo sai nafito
Dan fisarin kamar ma yafara zubowa wani kofan tasake tufa wanda take tunanin
shine bathroom din
Tana tudewa ko toilet dinne sai taci karo da dankareren TVn dayake jikin bango
akunne tana karasawa tsakiyan bathroom dasaurin ta tadaga siket dinta ta
tsugunna ta saki fisarin duk daba nan ne wajen yinsa ba tadaga kai tana kallon
TVn dan tajima bataga tv akune ba nuntana gidan su ko ajirgi ta gani amma
kowane kujera danasa ita ko bata iya kunnawa ba dan haka bata taba ba duk da
inda tabarin ma akwan ako ina na gidan dan na bandakin ta har yafiwannan
girma tana son kallo shiyasa kullum saita goge na gidan abin yana bata mamakin
wai bandaki mada tv
Tsaki tayin tace danma ball ne niko na tsani ball ina mazan iya canzawa tameke
takarasa inda taga kan fanfo ta dauki wani kofin tafara tsarki atsayen dan fitsarin
yataba mata cinyoyin ta
wani ihutaji anyin acikin tvn tajuyo ta kalle tvn dama tasan bai wuce acesun ci
ball dinba tace "mahaukata kawai
Sai kumata ga gaman Nabil aka hasko baki bude takura idon ta aiko sai gashi
ansake haskoshin yadaga hannu yana ihu ta cire tan tama shine andagashi
sama shikuma sai daga hannun yake
Ai batasan sanda tasaki kofin ba tana nuna tvn tana cewa wllh shine mugun ne
wllh

Nabil da yake kance cikin bathtub yana kallon ta tun shigo wanta azuciyar sa
yace 'dole nema na yiwa yarinyar nan alluran da zatayi losing momory ta dan
bazai yuwu nabar ta haka duk inda ta ganni tayi tanunani shine shine kamar
wanin barawo ba

225
Itako Fandau sai nuni take tana shine dama dan ball ne wllh shine

Cikin tattausan muyarsa mai sanyaya zukatan yan mata


Yace"shine wa?
Dasaurin tajuyo tagansa kance cikin kunfa iya kirjin sane kawai a waje da
remote a hannun sa yana jifanta da murmushi
tafara jada baya tana tunashi da yatsa tace "dama wajenka yakawone karya
yamin yace zai kaini gida

Mekewa yayin ayanda yake bakomai ajikin sa danma kunfa ya lilibe wasu
guraren yanufota dasauri tajuya daya gefen duk da inda sabo tasaba da ganinsa
haka amma duk sanda taganshin abin sabo yake zuwa mata babba baya shayin
nuna tsiraici haka

Yana karasawa yarungumo ta tabaya baya ya zaga hannun sata kirjin ta yakaki
ajiyan zuciya
Cikin kunnenta ya rada mata "kinga lefin sani ne dan yakawo mata gun mijinta

Tace"wacece mata kuma waye mijin


Yace"ai mata kece mata
Tace"matar wa?
Yace"mata Muhammad?
Tace" harka manta nifa matar wucen gadi ce kai kafadi haka
Dan haka nita merabo"ce
Juyo da ita yayin
Yahade rai yace "gwara da kikace me rabo ai merabo yariga yagama diban rabon
sa duk wani rabo yana cikin budurci kuma nine
Harda riban rabon y'a

226
Duk wanda zai sameki wllh haka zai jiki kabar kuntun tuwu dumame.

Tace "bakaji ba ance dumaso kafi zabo dadin


Zan samu wanda zaisone dan ayanda nakega kaina zansamu masoyi
Kaide kamin fatan ALLAH yabani mijin zanjiyar dashi dadin da wanda yake
takaman yasamu budurcin bai samuba
Zan masa abubuwan da zaiman tadameye budurci zanmayar dash.....
"keee bakida hankalin da auren nawa kikemin mgnn wani katon anki amiki fatan
samun mijin
Zumura baki taye tamasa kunkune
Cak yadaka tacikin bathtub din yajefata shika yashiya shijab dinta yacira
dasauran kayan ta yacire duk wani kayan da yake jikin ta runfa yamata yasakar
mata dukkan nauyin sa cikin mugunta yakamo lips dita ya shiga tsosa da zafi zafi
yakeja yanda zataji zafi
take tafara yarfa hannu dan lips dinta yafara mata zugi saida yagaji dan kansa
hakan ma bai saketa ba saida ya garzamata cizo yacire bakin sa
hannu tasa tana murza wajen
ya janye hannunta datake murza wajen

yace"kirabu dashin kar kibawa hannun ki wahala nayin maganin rashin kunyan
sane
Wannan kadan ne yasake min mgnn wani katon yagani idan ban raba shida jikin
MATA ba

Tace "ciyeni zakayin


Yace mata kenan tan ta damakike kin manta nafi maye iya maita har gurnani
nake

itako wannan sabon sunan ne yake bata mamaki wai Mata

227
Wanka yafara yimata cikin sabon sana sonmore albarkatun jikinta dan tana jin
yanda yake sarra fata
jin zai kauce hanya yasa
tace "ni kamar ni zanje nayin sallah

Wani dadi yaji yakamasa kenan tasamu cikekken tsaki


Ajiyan zuciya yasauke
Afili kuma yace" a a kibarin mana na nuna miki merabo ayanzu yafi merabo wata
ran

Daure fuska tayin tace " aidana ga tukunyan tawanku goben tayin said.....
Katse tayayin dacewa "yawwa ahe kinsani shiyasa zan daura ki akan sanwar da
zai baki mamaki
Shiru tashi dan ta fashinci shi irin masu dukan mutum su hana kukane

Saida yagama jagolgolata sanan ya dauraye jikin sa ya tashin yaja towel din
yadaura daya kuma ya fara goge jikinsa dashin yajiyo yakalle ta yace"kigama ki
fito kiyin sallah
yajuya yafita
Ita kuma tafada kogin tunani wato dama Sani dabara ya yakoya mata kenan
tayace tayin amma nida *DAMARTA*
Wajen tsiyen zuciyar Nabil anya yanda ta kejin haushin sa zata iya sakin jiki dashi
kuwa

Amma wani ban gare na zuciyar ta yace mata wanan ma dabarane kiyi amfani
da DAMARKI wajen janje hankalin sa kanki tawannan hanyan ne kadai zaki samu
daman kunta tawa matar sada ta fuskanci tanada mugun kishi takoya mata
hankali sannan shikansa Nabil saita jigaratar shi a soyayyar ta yanda bazai iya
rabuwa da ita ba zata dauki fansa akan sa
228
sani tabbas wanan shawarar taka tayin
Zanyi amsani da *DAMATA* nima incire tsoron su in kwatowa kaina yanci dan
babu maraya sai rargo
ALLAH katemakeni ka aramin DAMA koda na lokaci dayane naga Hadim tayin
kuka agabana adalilin wani abu danayin yabata haushi zanji sauki azuciyata idan
naga kukan ta
ALLAH kacusa sona meyawa azuciyar Nabil yaji duk Duniya bazai iya rabuwa dani
ba
Alokacin nikuma zan rama duk abinda yamin nakunta ta masa
ALLAH kabani karfin guiwan yaudaran sa fiyeda yanda shiya yaudareni.

Haka har tagama wankan tafito


Tayin alwala saita tsaya tana waige2 dan neman abinda zata daura tafito
Ba towel shine yafita da dukka 2 gashi yajika mata kayanta da kunfa ta dauko
shijab din tawanke kunfan ahaka ta daura yalike mata ajikin duk yafito mata da
duk suran jikinta
Shima Nabil dama jiran fitowan nata yake danyasan ahaka zata fiko
Daure da towel din ta samesa abakin bed azauke shijab a hannun sa
Yana ganinta yabita da kallo kamar wani tsohon maye yakasa kodan kibta idan
sa bako maibane sai wani salo natafiya dayaka ta canja
Ga Fandau dama da iya tafiya balle yazu da zatafara dagaiya saiwani girgiza
boobs dinta take bai gama rikicewa ba saida tajuya bayan ta yanda take sarrafa
Heep's dinta aibai san sanda yameke ba amma taku 2 yayin yagane idan yakara
sa zai war ware mata alwala shikuma yafison tayin sallahn taci abinci ayi megaba
daya
Dan haka cillah mata shijab din hannun sa yayin
Yace kisa kiyi sallahn
Tacafe cikin wani salon murya tace" ngd
Yaji muryan harcikin ransa dasauri ya daga kai dan ya tabbatar itadin ce

229
Bata gama bashin mamaki ba saida tasakin jikekken shijab din kasa ta tsaya
ahaka tana kiciniyar sa wanda yajefa mata
Da saure yajuyar da kansa daga ganin ta azuciyar sa yana yaushe yarnyar nan ta
fissare haka
Yana cikin wannan tunanin yajin tasake cewa "lah ahen shijab din kamar riga
yake yayi kyu kaga yamin kyu
Tunka fin yajuyo yace" !yasalam
Wai wanan wane irin murya ta ara wanda ban santa dashi ba kodan banajin
yawan maganan ta amma idan ban manta ba koranan damu kafara haduwa
muyar ya bugeni kusan shiyasa na dauketa camara ai

"Bakaga ba
Tasake mgn
"yin sallahn tukun
Baijuyo ba yabata amsa amma saime bazato kawai sai jinta yayin ta fadan jikinsa
Cikin wani salon tace" ALLAH sai kace yamin kyu
Ai Nabil jiyayin kamar bashiba dan mamaki cikin wani dasheshiyar murya yace"a
a mata kiyin sallahn karki karya alwalan kin
tace haba mijin kaman ta Annabi idan yayin alwala zai fita sai yayiwa matar sa
haka tajefa masa kissing awuyan sa
A take jikinsa yafara rawa gaba daya gashin jikin sa yameke towel dinda yake
daure ajikin sa dakan sa yakunce dan yanda sandan girman yahar ba
Fandau ta gefen ido ta kalli abin tadago da fuskan sa takalli yanda yarikice idon
sa yazama ja yakasan bude bakin sama yayi magana 'murmushi tayin azuciyar
ta tace baza kayin wahalan kamuwa ba ashe''
Afili kuma Tace"umm barin na tashin nayin sallah akwai abinci kuwa?

Cikin in ina yace" eh eh yana parlour barin na dauko mikin


Wani fari tayin da manyan idanuwan ta tajuya tayi inda abin sallah yake

230
Tana idar da sallah taga yasa tulin abin ci agaban sa tasowa tayin cikin ran gwada
daf dashi tazauna suka faraci canta ajiye fork nakoshin
Cikin salaon magana ta fadi hakan
Danhaka sai da yajuyo yakalle ta
Yace"ok yana cin nashi abinci
Can tawani gan sare kirji tayi mika tace "washhh
Yace"yayane
Tace"gajiya
Yace"jeki kwanta
Kawai saita kwata a acinyar sa kuma ba wanciyan kadai tayin ba saida takai
hannun ta inda take gani yana harbi hamar kumana
Ai abincin bakin nasa atake yafurzar dalilin wani kwaruwa da yayin yana buga
kigirjin sa
Yace"meye haka kashenin zakiyin
Tace "Haba dan na kwanta acinyar ka shine zan kashika kaifa da kake hawa
kaina,,
Abin nata yanzu yadena bashi mamakin sai
Ka wai yada gata sama yace" to bari naje nasosa miki inda yake miki kai kayi
tunkafin ki illata ne kijan wowa matata asara

Awanan daren Nabil yatabba tar Fandau mace ce


ba itaba ma hatta mama acikin sururun Nabil ya kwararamata albarka bai taba
jinta kar na yau ba kodan bata ta ba biye mishi kamar haka ba dan tama sa
abubuwan ya gaskan ta mgnn mutane da suke cewa kowace macce da wayon
ta ake haifanta
Nabil kenkeme ta yayin ya yakwata har baci ya daukeshin
amma
Ita batayin bacci ba

231
Abu daya taketa tunowa acikin sunbatun nasa wanda kusan duk sauran bata
rikeba sai shi
MATA KETA DAMAN CE BANTA BAJIN IRINKI ACIKIN MATA BA NANEMI MATA
DAYAWA AMMA BA KAMARKI

Kenan ma zinacine haryabin matan da maisan adadin suba bata san sanda
tafashe da kuka ba
Afirgice ya tashin yana sake kenkeme ta yana tambayan mata meye?
Fisgewa tayin yasake rukota dakyar ta masa bayanin tunanin data
Takara dacewa dama bayan mugutan da kamin da lefin zina ma akan ka
Dariya yayi yace "kina kishi nane
Kallon sa tayin bata ce komain ba
Yace"tokwan tar da hankalin ki
Ya mata bayanin komain
Kuma yanzu yadena
*BAYAN WATA DAYA*
Badin irin zaman soyayya da Fandau da Nabil sukayin awannan kasa bata
lokacine
Har abokan tafiyan sa suka taho suka barsa shi sai yau ya tashi yau din ma sai da
aka nace masa akwai wasa a London din yayi gagawan zuwa sannan ya fiton

Amma ne suna shiga jirgin Fandau takama amai da zazzabi abin ya bashi tsoro
sosai yakira doc ya masa bayani doc ya daga idon Fandau yagani yace cikine da
ita barin na auna ta sai na bata mgni da ya dace da ita ko
Cikin tsoro Nabil yace cikin kuma
Doc yace yes doc yayi 2 Nabil yace shifa ba cikin bane kuma baza a auna ba
Doc yace medin kace ai nasan matar ka wanan din bansan taba Nabil ya daure
fuka yace sister ditace

232
Dc yace, "yawwa kamarin na mata tambaya wllh cikin ne da ita cikin kosawa
Nabil yace" bata jin English
Kuma ba cikin bane dama idan ha shiga jirgin haka yake mata
Shiru dc yayin danshi yaga cikin amma Nabil yana son musa masa akan aikin sa
Shima nabin wani irin faduwan gaba yake ji yaza ayin ace tayin ciki kode mgnn
Sani ne ya tabbata nacewa idan batayi arba in ba zatayin konika ne ya tabbata
inko hakane yazaiyi
Mezai cewa
Hadim dan yafara hango gaskiyan abin dan wata kuda da kwana dayayin da ida
baga tayin period ba
Bama Hadim ko amutanen wajen idan akace ciki yasamu yanzu to
akwai matsala

Ammm nima de haka nace fandau tayin handa ma

*Ya Hadim zatayin idan taji lbrn cikin dan kutuna zuwanta saura wata 3 fa*

```Ina bawa masoya kakurin rashin jina saboda wasu dalilai dan fadan zakumin
afuwa```

*Sain najin*
*Commet*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: DAMATA

233
NA

BATUL ADAM JATTKO

*Gaisuwa gariki*
*Aisha Bukar gana*
*Aunty Atta*

WANAN PAGE NAKUNE

🌈KAINUWA WRITERS
Aunty Fauzah
Maryam Ahamed
Aysah sada
Farida Talba
....

33

Danme zaka katseta fade muji


Wani irin tsare Fandau Nabil yayin da ido

234
'Itama Fandau wani tunani ne yazomata na bai kamata tatonawa Nabil asiri
yanzu ba da sauran lokaci dan yanzu neman kai take dashi idan ya abinta da ita
tukun taci masa amana kamar yan daya mata zai fijin haushi amma yanzu idan
ta tona masa asiri yanzu bazata ci galaba ba
Tunda yanzu tana samun sanyi a wajensa idan ta tona asirin sa shima zai iya
kunta ta mata dan haka kwai sauran lokaci tace azuciyar ta'

Hadim tasake cewa" baza kifada ba shiwanda yakawoki shine yazo da bamanan?

A a anty kintuna ranan da nazo kidan nan to tunranan rabona da nasa wani d'a
namijin a idona kai har maccan ma ban gani ba sai keda mijin ki shinake son
cemiki aunty wllh cikin kune."

Ajiyan zuciya Nabil yasauke


Yasan wawancin Hadim zata yar da kuma yajijina wa Fandau da dabaranta'

Tace "tomeya yasaki kace shiyazo."

Fandau tace"inason nace tunzuwan mune fa."

Nabil yace" kinsan ta da gi gicewa ai."

Hadim tace "nede bana ganin alamu wani gigita ajikin yarinyar nan saima wani
raine bakaji yanda takewani gadara dawani jinkai da isa ba."

Nabil yace"kinsan fa jinin sarauta take ko ina sai sunnu na kansu."

Hadim tabata rai tace"sarautan tadin banza wayasan ta wata sani kadena
mafadan haka ai wanan ma salon ka sata din gajin ita watace."

235
Fandau saida tayi wani murmushin kasai ta tace "Ayyya aunty kiyi hakuri."

Hadim tace "nibawan nan ba yanzu my star yanda zamuyi da wannan cikin shine
damuwa ta."

Nabil yace "kinsan bai kamata muyin anan bako muje part dinmu ko

Suka dauki y'arsu suka fice

Fandau tabe baki tayi tace ai kinbanza zanen baya

Nabil yace "my one shawaran da nayanke kawai idan ta haifu mubar mata ta
rike kayanta inyaso nex sai ta haifa mana dan.....

What! Hadim ta katse shi haba haba kenan kai baka gaji da zaman ta ba nida
nake jin dadin munkusa rabuwa da ita zaka kawo min wannan surkullen
shawaran
Wani lokaci wllh kanka baya ja taya zaka yarda ka bar mata jinin ka ko hale halin
wata ran asiri yatonu idan yaro yamemi waye uban sa."

Yace"taya yaro zai nemi uban sa bayan uwar data haife sama ta manta waye
uban dan
Ina son mubar mata wannan ne kodan murage hakkin ta akan mu bai kamata
ace mun kwace mata dukkan yara ba."

Hadim tace "danme muka dauko ta dama wannanne yasa,


Muka dauko ta

236
ALLAH ya temake mu yakawo mana hanyan rabuwa da ita cikin kankanin lokaci
amma kana neman sakar mana *DAMARMU*."

Yace"to idan bamuyin hakan ba kina ganin akwai wata hanyan daza muyi wa
mutane dabara ayar da da cikin nan ne bayan fujjirat ta nada kwana 15 nabar
meduguri."

Dariya hadim tayi tace "mungode wa Allah katuna ranan da ina sallah mama ta
kamane ranan da zaka tafi."

Yace " eh
Tace"to ai ranan Inna danja tana wajen mama tace ida na gado itama batawu ce
15 ko 16 take samun tsarki kaga idan mukace daciki zasuce tunna ranan ne aiko.''

Nabil yace " to yanzu yaza ace."

Hadim tace "ka kira Inna danja kace mata dana zobani da lfy shine da aka aunani
akace inada ciki wata 4 shine
Na tada hankali na sai anzubar da cikin zakaji me zatace
Kaga ankara wata daya kenan dan da arage kwara akara dan dama yawanci wani
cikin yana fita ana 10

Jijina kai Nabil yayi *azuciyar sa yace ai four month den ne ma* *bak'ar ya*

Inna ZAINABU tana daukan waya tace "modu lfy kira a sakar daren nan bance
indan zaka kirani kana duba lokacin muna nanba danaji kira sai da gabana
yafade."

237
"Inna kiyi hakuri nasane darene wllh wani rigimane ya taso mana atsakanin mu
neda Hadim."
"inna tace yau kuma auren shekara wajen 7 ba ajikan kuba sai yau meya faru?
"Nabil saida yayi jim yace"wllh inna Hadim tunda tazo bata jin dadi dana kaita
wajen likita yace tanada juna biyu shine fata tadamin hankali,
Yanzu haka tace sai anje ancire cikin."

Inna tace" zuwan na ta kwana 4 tasamu cikin konace kawana 3 nema tunda
dayan ajirgi akayi shi cikin kwanaki 3 har aka gani lalle turawa sufi mayu ina
maita."
Nabil yace "Inna watan cikin 4 fa."
Cikin mamaki tace dama ranan da zaka tafi da akace ta samu tsarki awanan
shigewa dakin naku kukayi abin ku muna gidan ma ko dan nima naje duba Hajara
ranan ai ina gidan."
Nabil yayi shiru alamun irin yanajin kunyan nan."

Sai dayaji tace" dama ita Halima har zata iya kisan kai bansani ba
Bani ita."
Nabil yamekawa Hadim data fara kukan karya harda sheshaka wayan
Cikin dashewar murya irin wanda tajima tanayi dinan
Hadim tace "Inna
"wane Inna asheke shasha ce bansani ba asaran dan wata 4 zaki mana saboda
kedin ishe shiyace to karfin Modu kikafi mani ba kuma duk abinda yasamu cikin
nan bake ba uwar da ta haife kima sai tayi nadaman haifuwan ki
Saboda mu zurua mukeso dayawa ba kadan ba
Dan mu 3 kacal iyayenmu suka haifa
Neda Habubakar da inusa amma ALLAH ya albar kacemu jiyan na muka irga
yaran muda jikoki mutum 89 muka samu sai gacikon na 90 din allah zai kawo
zaki ce zaki zubar,

238
To ki haifa mana wanan din idan bazaki cigaba da haifuwa ba idan Modu yana
son yara dayawa dole yayi auri wacce zata haifa masa yara mu kullum burinmu
mu hayayyafa dan annabi yayi alfahari damu shiwanda kikeson zubar war kika
san baiwar da ALLAH ya masa."

Cikin kuka hadim tace"inna mutane zasuyi magana nayi konika fa yazan da
surutun tutane."
Inna cikin lallahi tace"haba Halima kirabu da mutum kikama allah kinji akan
surutun mutane zaki aikata kissan kai idan kin zubar da cikin 4 tamkar kin hashi
danshika ra ahirin ne dan anbusa masa rai balle ma wannan da ya shiga watana
5 ma,
Kar kidamu da maganan mutane bake kadai kika fara irin wanan konika ba
Maryam dita ta haifi zuhuran da wata 10 ta haifi me sunan baban ta meya
sameta,
Dama irinku wanda kuka dade baku samu haifuwa ba idan kuka tashi sai kunwu
ce wanna suka samu dawurin ba abin da zai sameki kullum da safe itan kin tashi
ki tofeku da adua keda yarinyar kida cikin ma shafeshi da,
Lahaula kinjiko
Hadim tace" To Inna

cikin nokewar muryar irin tajima tana kukan nan

Inna tace"kidena kuka kikula da yarinyar ki da cikin ki kawai."

Hadim tace "Inna to na yaye fujjirat."

Inna tace Danme zaki yayeta kibarta tasha ba abin dazai mata idan kin haifu ni
zan kar bi ita Hajjaran
Gaban Hadim ya fadi za arabata dayar ta farin cikin ta yanda ta kwallafa akan yar
nan baza ta iya rashin ta kona lokaci kadan ba,

239
Sai jitayin Inna tanacewa bawa modun wayan
Dasauri ta basa
Nagaya mata ta hakura kai ma kazama meyawan kula da su kajiko ALLAH ya
sauketa lfy
Nabil yace " Ameen inna
sukayi sallama yakashi wayan yana dariya
Yace gaskiya my one kin iya kuka haka ashe."
"Kai my star waye bazai iya kuka ba akan d'a ai kaga anwuce wajen tunda yar
kormoton nan taji nasan yanzu kowa sai yaji dan de darene acan da yanzu zakaga
ruwan kira
Gari yana wayewa zata yada."
Nabil yace "banason rashin mutum ce yayar uban nawa kike cewa yar kormato
ko
Tace " sorry amma
Kaji wani batu wai idan na haifu zata karbi fujjirat dariya suka sakeyi
Hadim tace "niko wuni ne bazan bada yata ba

Washe gari Hadim yaka kama ranan suka tsara zasuje England
Nabil yakira p A din ogan su yace yana son yadauki wayan oga yarutu test na
suna da meeting gobe amma yana turawa yayi delete din sa dan kar ogan yakani
p a yace" yes sir
Bayan kaman mintuna 30 wayan Nabil yayi kara alamun message yahego
Wayan yana kusa da ita Hadim din ita ta dauka zata meka basa shikima yana
shirya baby yace"
kibude mana tana."

budewa tace "Innalillashi !."


Ido Nabil yazaro yace "lfy?

240
Tace" wai gobe dasafe kunada meeting."
Nabil hade fuska yayi yakarbi waya yakaran ta yaja tsaki yayi jifa da wayan kan
gado
Yasa hannu cikin suman kansa ya zauna yace" dasun san uzurin da yake gabana
a England da basu fara sawani meeting na shirme ba amma bari nakira naji in
bame mushin manci bane bazan jeba."

Hadim tace"kaima kasani basa zama meeting bakai kawai mutafi mu idan goben
kagama sai kabimu ko mujira ka gobe muwuce tare."

Da sauri yace"a a kutafi kawai


Na same ku acan yafadi haka yana karasawa fujjirat shiri
Ko rakiya airport kinyi musu yayi acewar sa yana jin haushin katse masa tafiya

Yana daga musu hannu har driver yaja

Fandau tana kwance dan wannan cikin yana sata yawan Baccci yanzu ma haka
kwakwa take ci amma tayi bcc hannun ta danke da kwakwa gana bakin ta ma
bata gama taunan saba tayi bccn
Nabil yana shigowa yaga halin da take ciki dariya yayi yahashe gadon ya daura
bakin sa kan nata yazaro kwakwan da bata gama cusashi cikin bakin taba yana
zarowa bakin yabudu sai yaga nacikin da ta tona mabata hadiye ba harshen sa
yacusa cikin bakin yadinga hakowa na cikin bakin yana tauna cikin bacc taji abin
da yake mata
Tayi saurin bude idon ta
Tana ganin sa cikin murna da zumudi ta kyankemeshi tace " mijin kaine ba,
mafarki nakeba Wllh tunjiya da abin nan yafaru
Nake neman son ganin ka dan nabaka hakuri."

241
Nabil ya shakunu ya janye jikin sa yace" ai kintuno min ma ahe fushi nake dake
kuma nazo ne naga lil baby badan keba."
Yana maganan yana cin kwakwan da yahako abakin Fandau

Dan ALLAH kayin hakuri wllh baz......


Kee yimin shiru kinriga kingama renani ai bawai jiya kika saba tona asirin auren
kiba dan haka kici gaba ni nawa mesauki ne dan zaman na
Zucen gadine mijin kina har abada shine dajin haushi."
Dan ko addinace an haramta tona wanan sirrin ."

"ALLAH yaya ka yarda dani bazan sake ba jiyan ma banyi dan na bata maka ba
dan naga tana shirin daurani lefin zina ne wanda anriga an haranta min shine
yasa na keson nayi shirin gaya mata amma na maka alkawarin hakan bazai kuma
faruwa ba inde dagani nice."

Hararan ta yayin tareda sake hade gira

Juyoda fukansa tayi faces dinta


Buge hannun ta yayi tare da kwace fuskan sa
Tace haba habibi please mana mezan maka ka shuce ko sai nace mata my dear
ko my sweetthr

Yace" adana kayanki duk ban nema ba yafadi haka yana shirin Mekewa
Janyo hannun sa tayi
"Allah yaya sai ka huce konabika nafita nima."
"Sai kin zage dukka kayan jikin kinmin irin wannan tsallen kwadon nan daki ka
tabayi zan huce."
"idon tabda hawaye take kallon sa tace" yanzu dawannan cikin zanyi sallen?

242
"sosai makuwa baneman sulhu kikeba."
Hawayen da yake tare a idon tane yazubo ta ja zet din rigan dama mai zet gaba
da bayane tacire ba bra ajikin ta dama basashi take ba dan boobs nata ba alamu
dan kwafa atare dasu sai cika war wani sheki yake
Nabil ba abin da yakasa sabo da ganin sa irin suran Fandau kullum sake
kawatuwa yake hannu yameka yajawo ta yaman nata da jikin sa yace"na yafewa
lil amma banda ke ko kin haifu sai kin yi bashi kika dauka."
Dago kanta tayi tace " aina yarda dakai mejin wajen tausayi na
sai yawwa awannan haifuwan mekake son na haifa manane? kwantar da ita yayi
agefe suna fuskan tan juna yace"kefa mekike son haifa?
Tace macce?
Danme kike son kihaifi macce bayan dama maccan kika haifa?

Tace"dannaga yanda muguwar zatayi idan na haifi maccan

Dariya yayi har fararen hakoyan sa suka baiyana kamar kinsan murina keman
wllh nafison kiyi ta haifuwan mata dan bana son ranan rabuwa dake dan nasan
kina shifan namiji zaman ki yakare,
Idan ko macce kika haifa namiki alkararin idan nakai su gida bayan suna zan
dawo na daukeki muje saudia muyi irin wanan zaman da mukayi a Bangladesh."
Fadawa tayi jikin sa ALLAH mijin wayagan ni adakin ALLAH dana roki Allah kada
Allah yabada sa a amin
Wanan alluran."
Kede kindamu da wannan allura kamar wanda za amiki namutuwa.''
"Yo ai gwara mutuwa ga badaya wanda nasan zanmutu akan akasheni da raina
asamin hauka."
Yace" ba hauka bane su turawa idan mutum yafiye ga gara ko yatsufa yadena
gane abubuwa sai suma sa alluran susake koya masa sabon rayuwa yanda suke
so".

243
Toni de banaso kuma ina rokon ALLAH karya bada sa a asamin."

Yace"kinga kibar wanan yahade bakin su yace " ina kwakwan


Tadaga hannun ta tanuna masa na hannun yanoke kafada yace "nina bakin ki
yafi dadi."

Kafin tabashi amsa yafara jujjuya harshen sa acikin bakin ta


Daga nan suka lula bayan sungama nusuwa tare suka shiga cikin bathtub din
nan masai da suka bata lokaci da taga abin nasa bana kare bane kawai sai ta
masa wayo tafito gefe tayi wankan tsarki ta tafito yana cewa "au fita zakiyi saida
tajen daidai bakin kofa tajuyo ta masa wani irin fari da idon wanda ta san tana
riki tashi idan tayi sannan tayi kissing din hannun ta jefa masa tafita da gudu
shikan sa gudun ma na gaiya tayi duk da rigan wankane menauyi ajikin ta hakan
bai hana juya komai ba ajikin ta dan yanda take kadasu

bai san sanda yadinga kwalla mata kira ba "mata "mata zokiji."

Itako tana zuwa daki taga wayan sa yana rinning da sauri ta karasa inda wayan
yake MAMATA baro baro arubuce ajiki amma tarasa yanda zatayi ta dauki
wayan anan tafara nadaman dama tace yakoya mata irin wanan waya wata
kilama mamar tace da yanzu taji muryar ta dan kullum sai yagama wayan sada
maman zai zoyana bata labari wanda har yau bata gama yarda da gaske mamar
tabane kafi
Dagudu tayi hanyan bathroom din amma kafin ta karasa sai wayan ta katse har
zata komo taji kiran yasake shigowa da sauri tashige karo sukayi yana shirin
fitowa tame kamasa wayan yana karba yazaro ido yarasa yanda zaiyi yana soron
ya dauka Fandau tayi wani abuda mama zata gane kawai sai ya kashe wayan
gaba daya

"Mamata ce ko shiyasa baza kadauka agabana bako?

244
"mata nasan zaki tonamin asiri ne ai."

Tace"allah muryar ta kawai nakeson ji ni bazan yima magana ba."

yace" tokije idan nafito zan baki kusai sa."

Salle tayi tarungome shi tana murna tace"da gaske yace" serious
Ta tsakeshi tafita."
Tana fita ya can wayan sa muryar maza wada idan da me magana da mebada
amsa duk maza zakaji tukun yakira mama sai da suka fara gaisawa yace" mama
gawani yaron nazaku gaisa yanason kugai sa dashi

Yafita da sauri yakaiwa Fandau wayan yace"gashinan kugaisa da uban gidana


tukun

Fandau ta karba hannun tanarawa tace inawuni?


Mama tace lfy yakuke ya fama da jama a
Fandau tace lfy
Daganan sukayi shiru
Sai can tace" to kabawa Nabil dinko
Fandau tame kamasa wayan
Yakar ba yana dariya sunyi fira sosai kafin yace "to mama sai kinjine
Kai mama ba komai fa."
Fandau tace " mama kuma yace" yes
Tace "kabani ita mugai
Yace bayan wanda kumayi ai kun gaisa canza murya nayi dan nasan idan mama
taji muryar ki zata gane haka kema idan kikaji nata zakiyi kuka ki fallashe mu

245
Aiko bai karasa ba tasa wani uban kukan da ya rikita Nabil
Yanzu dama da mama muka gaisa ban sani ba naki maganan kirki dan sake bani
ita wllh banan yiba yace "a a
Sai watarana kuma
Haka tasha kukanta shikuma sai aikin lallahinta yake

Washe gari suna zaune a parlour akasa tana wance a cinyar sa yafara wayan
nasa najaraba da hadim wanda sai suceye awa guda sai kace abin ibada yawan
rabin firan akan fujjirat ne wai sai yaji muryar ta sai kashe ita kuma anyi anyi taki
dariya
Ita kuma Fandau yakamo mata gallery a daya wayan tana aikin kallon pic din
baby da mama idan tazo nashida Hadim ta tabe baki duk da suna mugun kyau
da dacewa zugo iya Nabil take ta kallo
Yana sani da abin da take yakashe wayan
Yace"yanaji kiba tsaki ko kina jin haushin inayiwa matata kalaman soyayya."

"Ni ba haka ba waya nakeson ka koyamin."

Yace"kamar yaya inkoya miki waya wani irin koyawa?

Inkoyi shiga ko ina kozan kamo hoto basai ka kamomin ba amma kai naga alaman
idan zakayi amfa dashi agabana sai kayi yanda bazan koyaba."
Yace"kikoyi imin bincike ko."

Tace "nibawani bincike dazanyi


Bazakice zaki kira mama ba
Tace"wllh kokai kace yanzu inbai yana kaina ga mama wllh ALLAH bazan baiyana
ba komai yana da lokaci inaso nafito da shirina yanda zan bawa kowa mamaki,
.shiru yayi yana tattara kalaman ta yaji taci kakiramin Sani mugaisa

246
"Naki wai mekuke shiryawa da Sanin ne kwana kadan sai kice nakirashi kuma
baza kuyi, maganan agabana ba sai kinfita gefe."
Tace"yanzu ko agaban kaza ayi."
Yace "bayau ba

Zreky yau zaije siyaya meda me kike son kari asiyo miki."
tace "ummm abubuwan dayawa kuma sai yazo natuna kaga dana iya rubutun da
sai narubuta ai dama nace kakoyamin kak'i."

Yace"nima awajen rubutu katon jakine ko a class har karatun ma ne abinda


nabudi idon dashi tsalle tsalle koba haka kike cewa ba".
Taso ace yakoya mata rubutu
Amma tunda dana hada bak'in
Me zai hana tana jagolgola rubutun dakan tama tana rubutun koda hausa ma to
mema zan rubuta aiko tarishin ratuwan ta idan tace zata rubuta kafin ta gama
ta gama kwarewa darubutu

Tace" to inason cemasa ya tsiyo min biro da takar da ma tafadi duk abubuwan
da take bukata

Haka sukayi wanan zaman cikin soyayya sowajen 3 hadim tana saranan zuwa
yana cemata tabari sai gobe sai data gaji tace"ita sai tazo ya kyaleta

"Yanzu da gaske yau zata zo dan ALLAH kasan yada zakayi kahana zuwan
yace "wllh bahali nayi nayi nakasa
Amma ai zandinga fakewa da baby ina shigowa ai."

*Bayan wata* 4

247
Fandau tashiga watan haifuwa yau ko gobe amma ko min rashin ima in mutum
idan yaga Fandau awanan lokacin zai tausaya mata ita kanta hadim mugun
tausayin ta take dan gaba daya kaman nin ta ya janja fuskan tada kafafuwan
sun kumbura sosai gawani irin girma da cikin yayi nunfashin ta kansa awani sama
sama takeyin sa magana idan tafara da kyar take karasawa kwanciyar ma
gagaran ta yake ko tsakar dare ne saide ta tashi tayi ta yasho kullum bakin ta
yaya aunty kuji tausayin kukai ne aciremin cikin nan wllh ayanda nakeji cikin nan
kaine zai
Nabil yace "my one mukai ta acire banason ta mutu."
Bazata mutuba
Wani lokacin haka Nabil zai rungume ta yayi ta lallashita
Jiyake inama ajikin sa cikin yake da da sauki ina ma shi doctor ne da yatemaka
mata
Ana haka yau ta tashi dawani matsanan cin ciwon mara wanda sunsan na nakuda
ne ita da Nabil amma banda Hadim da taketa faman cewa juyine dan ita adaukan
ta cikin wata 8 ne

Gayakama yau ne zuwan inna ZAINABU wanda tace zata zo idan hadim tasauka
sai su hada sukoma tare suna cuku cukun zunan inda wana sai dare zata sauka
itada Kamal da Grema
kawai sai Fandau tashi da Wannan hali
Tajiga ta sosai
A zuciyar sa yace '
amma hadim sai tayi duk abinda zatayi awanan karan sai yakaita hospital

Dagota yayi cak zaiyin hanyan waje da ita Hadim tarike shi" ina zaka kaita?

"Hospital yabata dan bazan barta agida tawahala irin wacen ba dan wan da
alama yafi wancen ko agoyon cikin wannan yafi wahala

248
"kana nufin haifuwa zatayin nagayan ma juyine kata ba ganin an yin haifuwa
wata 8
Yace "saketa mutafi nace miki haifuwa ne
Cikin karaji tace "inko haihuwa ne cikin nan banaka bane

*Nace ummm Hadim zauna nan*

*fans ankusa fa Inna takusa sauka ga fandau ba lfy*


[3/12, 8:49 AM] Hauwa: DAMATA

NA

BATUL ADAM JATTKO

34

Ai Hadim tana ganin dagaske Nabil kaitan,zaiyi sai tayi sauri tarigashi fita parlour
karshe wanda zai fitarka a part din Fandau taje da saurin kafin Nabil yakaraso
tacanja securityn kofan saida yazo yanasa no akofa yace ba daidai bane yajuyo
yakalle ta yace "come an open
Tace "my star kashiga hankali ka mana yazaka rushe mana shirinmu da muka sha
wahala, akai

249
Yanzu kana fita da ita asirin mu yatonu ko awajen ma aikatan gidan nane,
Nikuma nayin yaya da wanan tarin summan danatara aciki

Ahankali yasauke Fandau dayaga tanawani irin mika


Zaije wajen Hadim dan bai tabajin arayuwa ya tsani ganinta irin yauba dan jiyake
idan yayi nasaran dankan ta sai yaga tadena nunfashi
Amma yana sauke ta fandau din tayi saurin rikeshi
tace" Muhammad inawannan wasikan da nabaka a haifuwan Fujjirat to dan
Allah shinakeson kakaiwa mama idan ALLAH yasa na mutum kayafemin abin da
namaka badaidai ba."
"mata mazaki mutuba jikina yana bani tare zamu rayu zaki haifamin yara
dayawa...
Hadim "tace dame kakirata mata fakace?
Nabil baisan metake cewa ba danshi burinsa yakwace daga hannun Fandau ita
kuma ta kenkemeshi da dukkan karfinta shikuma yakasa fizgewa dan lallaba ta
yake dan gani yake kokamata yayi zataji zafi shine yaki kwace jikinsa da karfi

Take kenkeme shi Fandau tayi tana cije baki saiwani gumine yake keton mata
Tana salati cikin wani irin sauti take salati
Nabil yajuya yakalli Hadim yace" Halima idan baki zokin budemin kofannan ba
wllh zammiki abunda baki taba sammanin wani mazai miki ba balle ne idan
matata tamutu wllh kema saide ajera kabarin ku ai Hadim cikin wani irin kishi da
hargagi takaraso inda yake tana nunashi Nabil nizaka kashi akan wata dani nayin
silal haduwan ku zaka kira wata macce da matar ka ayu.......
Aibata karasa ba jin kukan jariri cikin sauri takara sa ta sugunnan tazaro jaririn
da Fandau take shirin dannewa dan sabar wani sabon ciwon dataji wanda yafi
nada yarfa hannuwa ta fara tanacewa yaya yazanyi da ciwon nanne
Nabil gaba daya yagama gigita yarasa yazaiyin
Hadim ko tana zaro dan tazare ido kai my star wllh Namiji ne ALLAH Namiji ne
fari mekamar mu har yafimu kyu wllh ban daba ganin jariri me hancin saba

250
Ina shi Nabil ta Fandau yake
Wani irin nishi Fandau tasakeyi saiga wani katon jaririn yafado ai Hadim dasaurin
taje tasake daga wancen ma tace kai yan biyu duka maza ALLAH mungode maka
Fandau tasauke wani nan nauyen ajiyan zuciya
Tayi lamo ajikin Nabil da yakasa kowane irin yunkuri tsaba gen murna da farin
ciki bai san yana mutuwan son yara maza ba sai yanzu da yasamu shiko mezai
yiwa Fandau arayuwa yabiyata yazai da wannan farin cikin da tasashi kawai sai
yakwantar da Fandau ya matsa jefe yayi sujjada yana meka godiyar saga ALLAH
nawan nan baiwa da yamasa cikin watanni 10 yamasa kyutan yara 3 idan ba
shiba wazai masa wanan kyuta sai rafkawa ALLAH kirari yake yama banta yanda
jikinsa yake abace sai da yadago yaji Fandau tanacewa dan ALLAH yaya ka
daukesu sudena kuka
Sai asannan yajuya yaga ba Hadim a wajen da sauri yakarasa inda yaran suke
amma sai yarasa yanda saiyin dasu dan cibiyan su ba ayanke take ba baisan
yazaiyi yadauke suba sai wusilni ya suke a kan tyles yace" mata yazan musu sai
ita Fandau dince tayinkura ta tashi zaune ta matsa kusa dasu tayi Bismillah ta
daga dayan ta dorawa cinyan Nabil dayan ma tasake daurashi daya gefen jinyan
nasa taso ta dauki dayan amma take ganin idan tayin nesa dasu zasu iya jin ciwo
dan duk ajikin mabiyi daya cibiryar su yake
Ta kalli Nabil tace "kamusu adua mana."
Yace"bari namusu kiran sallah ko."
Fandau sai kallon yaran da suke cikin jinin take yaran shuwa sak ashuwan ma
dama su Nabil nasu kyun daban ne'

Dagudu Hadim ta shigo hannun ta dauke da almakashi da zare dama iyasu ne


agidan dan ma aikatan gidan suna ban garen su wana tsakanin suma da katanga
zasu shigode da zasafe suyin shara sukoma sai kuma masu abin idan suna son
abu sumusu waya dan Hadim cikin ma, basosai ta kesa tsunman basai taji za
ashigo,

Jikin ta harrawa yake ita tamanta da batun wani watan cikin bai cika ba murna
kawai take tanason ya kawayenta da family s

251
Zasuji aceta haifi twins kuma duk maza farare
takara sa inda suke ta tazauna dabas ta kama dayan ta yanke masa cibiyan ta
kulle tayankewa dayan ma
Tana daura almakashi daga Fandau har Nabil rintse idon su sukayi dan jisu ke
kamar yaran zasuji ciwo
Awanan karon ma Nabil neyayiwa Fandau komai suna futowa sukaga ba Hadim
ba jaririn
Itako Hadim awannan bata goga jini ajikin ta ba dan tasan ba megani
Amma tana kaiwa yaran part dinsu takira wata acikin ma aikatan tace" tazota
haifu matar da godu tazo dayake bature ba hankali bata gawani alamun rashin
haifuwa ba atattare da Hadim saima santin yaran da taketayin
Hadim tace tanazuwa tajire mata yaran part din Fandau tanufa yayin daidai
dafitowan su
Tace" my star ALLAH de yasa baka wanke kayan ba?
Nabil baiko kalli inda takeba yaje yace"Fandau yayane mezaki ci
tace "kafara bani tea sai kafani abinci to yace" yayi hanyan kitchen ita kuma
tadan jingina da fukar godon yanzu kam ba abinda takeji jinta take sakayau ta
kalle Hadim da tayi hanyan bathroom tace "aunty."
Hadim tajuyo takalleta tace"yayane? Fandau tace "dama danaga yaran biyune
shine nanemi alfarman ko zaku bar bin daya nima narike."
Kallon ta Hadim tayi ashake tace "ina miki wasane ko kindauka zan lalabaki irin
yanda Nabil yakeyi har zaki dubi sabar idona kice mubaki danmu daya ko goma
kika haifa alokaci daya bazamu iya baki koda hoton daya ba balle d'a
Naga kinaji dawani fallin rashin kunya sa anki daya yanzu zaki bar gidan nan dan
yanzu zankira doc yamiki allura Sani zai zo jibi kuwuce

Zama yayi dashir yana bata tea din abaki kuma yasa ayin mada pepper chicken
nama kala kala hadim tazo da kayan da fandau ta haifu acikin wani baho
Yadaga yakalle ta yace"ina zaki dawanan kayan kuma?

252
Murmushi tayi tace "part dinmu mana ai karin sheda ne awajen inna ZAINABU
dan bar mata zanyi tawake da kan ta idan tazo."
Tabe baki Nabil yayi yajuya yaciga ba da abin da yakeyin
Ita kuma tafice sabar murna yau kishin ma tamanta dashi

Sai aka hada komai yaje yakarbo yabaje mata a gaban ta dahuwan saide
kowanne idan ta taba saitaji lami hakan tasamu naman dawusu taci sosai sai da
Hadim ta dameshi da kira akan yazo gashinan doctor Muktar da habiba dasu
Amjad Da usman duk har sunkara so
Koda ya tashi zai fita Fandau rike masa hannu tayi tafara kuka sosai
Zama yayi "yace mata ya akayi ne?
Cikin kuka tace"shikenan idan kafita wata kila bazan sake ganin ka inacikin
hankali naba ko?

Yace"saboda me?
Tace "yanzu tace min yanzu zata turo amin alluran jibi muwuce da Sani idan yazo
gobe."

Wannan fadan tane kinga yau yayar babana zatazo yanzu haka saura awani
kadan su sauka kuma idan tazo tare zamu wuce da ida ko wajen jibe amma sai
tazo dinde kinga ba muda wani lokacin cewa za akira doctor ko
Ki kwantar da hankalin ki idan na kaisu zan dawo ko suna bazan tsaya ayin dani
ba zan daukeki muwuce Saudia ai namiki alkawari dama idan mudawo tukun sai
musan yanda za ayi shiru tayi
Shikuma yafita

Tun kafin yakarasa shiga yakejin shewan mutane maza da mata turawan da
fakaken fata yana shigowa abokan sa duk sukayi kansa ban da doc Muktar da
kollon inda yake baiyi ba gaisawa sukayi duk suka tayashi murna yana a gurguje
ya tsaya suka gaisa yawuce bedroom kai tsaye toilet yawuce ya sakarwa kansa

253
shower yana wankan yana tunanin mezai yiwa fandau arayuwa kai kome nabata
banbiya taba'
Daya fito haka yasamu Zahran Amjad da habiba suna goge jikin yaran da man
zainu Hadim an hakimce akan godo sai amsan waya take ba kakkautawa
Da dare tunkafin zaukan Inna Nabil da abokan sa da securities dinshi sukaje taran
ta Nabil yana hangota da gudu yaje ya fada mata sai kuma yafashe da kuka abin
yabawa kannen sa Kamal da Grema mamaki yau Nabil da kuka meya sameshi
Inna tadan zamoshi tasake kallon fukansa

tace" Modu lfy usman ne yayi saurin cewa Inna lfy lau sai alkairi akwai albishir
sai Munje gida tukun
Haka suka karasa gidan
Inna direct inda su Hadim suke akayin da ita tana shiga habiba tameka mata jariri
Inna tace"meye dan waye
habiba tace"inna kibude kigani mana Inna tabude tace"aiwanan Modu ne jaririn
sa karde kucemin Halima ta haifu dasauri zahra ta meka mata dayan ma idon
Inna kamar yafado take kallon yara takasa cewa komai kawai sai Halima Halima
take kira Hadim ta sunkurar da kai wai ita irin kunyan nan
Inna ta Kalli Nabil tace" modu dole kayi kuka sai itama kawai ta fashe da kukan
ta zauna kujera tahada yaran tana daga hannun tana godewa Allah tace" kubani
abukar a waya nagaya masa."

Dariya sukayi sukace ai kowa yaji dama kune dakuke hanya bakuji ba sai dare
sosai kowa yawatse ina tana shiga toilet tace karo da kayan jini a baho tace"aikin
banza duk wanan taron kawayen naki ko kayan jinin ba asamu mai wankewa ba
yau naji rashin hankalin irinna afuno yo ko hannu zaka sa awanke ai kawanke
balle dagawa ka jefawa injin yawanke haka tazuba kayan a engine tas tagama
tukun ta fito tana fadan da Hadim tace" basu shiga nan din bane basu gani ba
nikuma dazun idan natashi sai indin gajin jiri shine nabari namanta."
Inna tace"dama yaushe zaki iya shiyasa fa dawatan haifuwan yakama nace bazan
zauna ba zanzo kuke cewa wani karna zo

254
Shiko Nabil daga rakiyan abokai dakin Fandau yafada amma Baccci take
yasameta dakani nagaji yane dakuma ramukon Baccci dan shi bcc inkaci bashin
sa sai kabiya tsayawa yayin yazuba mata ido kunburin na fuskan ta yananan
ajiyan zuciya ya sauke afili yace"yar albarka kenan yafito
Yayi saman karshi inda su Kamal suke suma suna shirin kwanciya yasamesu dan
haka suna kara gaisawa yafita
Daya dakin na gefen su har ya kwanta kuma ya tashin ya canja security yayi part
din Fandau har yanzu Baccci take dan haka yakwata agefenta yarungumo ta
Da asuba yatashi yayi alwala yafita masallacin gefen gidan sa wanda su basufi 4
suke sallahn asuba saboda karancin musulmai a wajen hakan ma 2 sai sunyin
tafiya sosai amma idan na ranane akwai wanda suke zuwa awani anguwan suyin
jam i yau de yasan su Kamal sunzu
Tare ko suka fita

Da daren yayi Hadim saida tarena kanta dan Fujjirat kuka saita sha nono idan
aka bada madara bata so gaba ruwan nonon twins sunzuge idan Inna
tace''hakan ma bata hadim harda kukan ta dan wani irin ja fujjirat take wai zata
zuko ruwa ana cikin haka sai dayan yatashi shima kukan neman abincin yake ga
doc Muktar agaban Inna yace kada a kuskura abawa jaririn nan madara kowane
irine idan ba nono ba har zuwa wata 6 sannan adaura su kan madaran da yadace
tasan idan tace zata basu madara Inna bazata bari ba daya nonon Inna tafita
tasa jaririn aiko da karfi yaja saida tasaki kara inna tace" ai dama yanzu sai kin
daure dama tsosan namiji yafi zafi kekuma naga alama kinada tsoron tsosa
Hadim cikin yarfa hannu tace"inna to ayaye fujjirat mana."
Inna tace" a a bayan zuba sai tacika shekara tukun kafin nan adage da koya mata
cin abinci amma yanzu lokaci daya idan akacire ta zata sha wahala ana haka
dayan ma yatashi shima da kuka Hadim tace"wayyyo nashiga ukku
Inna tace" karki damu nazo da garin kunun kanwa zan miki kisha yana gudano
daruwan nono haka Hadim suka kwana ana kwantar da daya daya zai tashi bakin
nonon ta yayi jajajir kamar ataba jini yafita sai faman gyangyadi take azaune ai
koya nonon yazame abakin su zasu sawani uban kuka har asuba Inna ta tashi
tayin sallah ita kuma Hadim Allah yasota awanan karon tana rashin sallah sai
abin yazo mata adaidai har pants dinta tacire ta jefar a toilet dan Inna tasake

255
gaskanta ta haka inna da ta shiga alwala tagani tadauka tawanke tana cewa Allah
sarki ai wanan jaraban tsosan yaran ma zaisa ta taman ta garashin bacci
Hadim tana zaune ido yamata hulu hulu kowa yaganta sai yatausaya mata ba
medauka ba ita ta haifu ba dan yanda tayin kaya kayan Nabil ma daya shigo saida
yayi mugun tausaya mata daya tambayeta meyasame ta tafashe da kuka tace
"kai bakaje kana Baccin kaba nina kasa yara sai kuka suke min sorry dama reno
akwai wahala Allah zai baki lada

Fandau tana kulada jikinta yanda yakamata dan tanada wayo sosai ruwan zafi
sosai take shiga kamar nawancen karan amma awancen nafari tafi jin zafi kodan
wannan din bawani girmane dayaran ba
Washe garima haka Hadim tasha azaba har yafi najiya itan kaganta har tafara
rama sosai
Aranan sukayin shirin tafiya dan yan gida sun matsu suga wanan twins dan wasu
ma harcewa suke zasuzo shine Inna tace to atafi dama ita tace ta gaji saita huta

Nabil da zasu tafi yana ta kallon saman fandau amma bai shiga ba yasan idan
yashiga zata masa kuka jiya de yabata waya yace "zaina kiranta dashi amma
kafin yabata saidaya settings din wayan number sane kadaya zai shiga

A meduguri fadin murnan da family din nan sukayin bata lokacine misaltashi
kowa yagani yace kamar kara katsaga da ubansu Iya ko kishiyar ummi haka tace
har zafin irin na Nabil ne dan yanda suke wusulniya shima haka yayi yasha
faduwa amannun mutane idan yabank'are shiyasa kakar sa tasamasa shitta
Kwana 3 Nabil yace zainafi Hadim tace "haba katsaya mana suna jibi ne yace
"tafiyan nefa yakama dole sai naje" wane abune da bazai yuwu kayishi online ba
kace dole sai kaje ko uzurin can din yafi kanunawa Duniya murnar kyutan da
ALLAH yamaka."

256
Ai kyutan da ALLAH yamin basai nanunawa Duniya ba wanan tsakanina dashine
dan bawani ne yasa yabani ba nema bani nasa yabani ba,
Ana miki maganan meeting ne gameda companyn mu kina wani zance
"Amma ai general manager yana nan basufiye neman kaba."
"Waine meyasa kikafiye son jan zancene bayan hakan bazai sana fasa ba."
" zuba masa idon Hadim tayi meyake damun Nabil ne yanzu badama tayi masa
kyara ko shawara bazai dauka ba wanda da kome tace daidaine awajen sa
nunfasawa tayi tace tom "amma da Sani zakutafi ko?

"yayi me?
"yatawo dawanan yarinyar munyin da doctor agadys ta samo alluran sai kusame
ta kawai amata yazo da ita ."
"A a Sani nabashi aikin company nan yakusa kammaluwa amma naga anfara
mun wasa da al amuran shine nacirin ahannun Sandan da Bunu nabawa Grema
da Sani jiya naje har an sa suna sunan yayi fujjirat Muhammad akasa baro baro
"amma kai kace susa natan ko?
"Yees ninace."
Hadim batasan dalili ba kawai sai taji ba dadi ai kwara yabari asunan sa nada
dayake sawa *shidmas*
Kasa hakuri tayin tace kawai sai kasa sunanta bayan da sunan ka kake amfa ni
dashi kumama ga maza nan sai asa na macce bayan na gaba ma bakasan abinda
zamu samu ba ni kacireni sawun mata masu haifuwa ne."

Saida yakare mata kallo yace "baki ji ance ko dukane karbi nafari ba ai duk wani
da dazan samu bayan uwata yake dan hakama jiya nasiyi file zan gina mata
company nata na kanta akudinta da kungiya ta bata dan jiya ankawo min korafin
duk girman meduguri bamuda company man abinci atake na bada umarnin
memo inda yadace yayi kuma muje dan har ansiyi filin yanzu za afara aikin(
*Fujjirat groundnut oil* )
Ai Hadim ido ta zaro dole ta batar da Fandau karma watarana tane mi tada mata
hankalidole tayin abinda yaran nan zasu zama permanent

257
Awajen ta
Tanacikin wannan tunanin sanda tajin fujjirat tana tamata kwaranci wai tana
mata bye kafin tabude baki har Nabil yafita parlor gagida acike ba daman
magana ga tanason taji towane shawara yayanke akan yariyar nan ita kam
ayanzu tanaganin alluran mantau yayiwa Fandau kadan ga ita bata san bin
malamai ba yazatayi tana jitana gani Nabil yayi sallama dasu ummi yafita,

Yara sunci sunan bilal da kuma Habubakar baban nabil dan haka suna kiran su
bilal da maaruf suma ansha shagalin suna

*YAU FANDAU A KASAN SAUDIA*

Amma ita kira take ita bata gane ba saita ganta ak'aba
Nabil yace"a a sai kin samu tsarki dan kiji dadin ibadan ki muzauna a Riyadh
kawai kafin kisamu tsarki
Ai ko ko awanan zaman Nabil yana rage zafi da Fandau ga yana kula da magugun
ta yakar bomata awajen mama Kafin yabar garin
Ba inda yake fita kullum suna makale da juna koda zaije gaida sarkin Saudiya
zuwan bazata yayi musu saboda yan jarida shikuma yanason zuwa da Fandau
tare sukaje Fandau de jinta take kamar aduniyar mafarki bai san dalili ba idan
abokan sa na larabawa suka zo aidashi faya shayin nuna fandau amasayin matar
sa sukuma basa ganewa tunda tana cikin shijab d nikaf wani wani company
yakaita na gyaran jikin ta mata sun yiwa Fandau aiki sosai fadin yanza Fandau
takoma bata lokacine sosai sunfito mata da colour chocolate dinta sunada
kwana 10 a Riyadh Fandau ta samu tsarki lokacin tanada kwana 18 da haifuwa
ai ranan Nabil bai hakura ba dayake dama amatse yake saida yahana ta saket
Washe gari dasafe bayan sungama break yaja kujeran sa gaban ta yace"Fatima
Saida Fandau taji wani yar ajikinta" dama kasan sunana?
Murmushi yayi yace"bansan sunanki ba zanmiki passport din fitawani kasan."
Ai sunan ki narike shitun sanda kika furta minshi Fatima amma anakiran ki
Fandau kokin manta ranan acikin shid hotel lokacin kina me allon ki

258
Dariya tayi tace "yanzu ma aini me allo ce wazai ki karatun allo yafi zama
akwakwalwa."
Yace "Fatima shigowan ki rayuwata kin shigomin da abubuwa dayawa cikin na
alkairi kinbani farin ciki maran misaltuwa arayuwa wanda bawani nunfashina
dazai wuce batare da yawuce da tunanin kiba kowane irin bacin rai yasamemi
ke nake sawa arai naji kin yayemin
saide wani babban matsala idan natuna rabuwa zamuyin dan koyau Hadim tasa
kafar ta cikin London zaman ki yakare agidana wanda nikuma shine babban
tashin hankalina."

Fandau tace" kana sona ne?


Zuba mata ido yayi yace "ai wani son baki bazai iya furtashi ba idanu da
ganganjiki kawai kenunawa."
Tace" kenan baka sona ko?
Batarai yayi yace" karki kara tambaya na batun so
Yanzu abinda yake gaban muyafishi mushin manci
Kuka tasa tace ai dama nasani bazaka taba sonaba shine Sani yace" wai zakasoni
"audama munafircin da kuke kulawa kenan keda Sanin ko
Tace" shikenan za amin alluran ko?
Yace"bar wannan nifa mafita nake nema kin kasa nusuwa kigani nufina
Yanzu me mafita bazan iya rabuwa dake ba sannan bazan iya kai kaina gaban
malam amatsayin wada ya dauke masa yar ba dama badan malam bane baban
ki dasai nace zain iya yin hakan amma yanzu kinsan bazai yiwuba in keta idon
mama innuna nine nayi mata wanan aikin ba
kinga kebazaki iya zuwa gida dasunan kin batane kika fito ba dasai nace" kije
daga baya sai nakoma na aureki yara kuma kibarwa Hadim kawai allah yabaki
wani
Fandau tanisa tace" hakan bazai yuwuba dan agidan ansan guguwa nayi har
nabar musu wasika kaga banida bakin cewa ansaceni ko mama baza ta yarda
ba."

259
Yace "Shine aina cemiki alluran shine mafita."
Tace "danme baza ka kai kanka wajen baban ba ba ALLAH mamuna masa lefiba
kuma munemi yafiyar sa yakuma yafemana ni ina macce banji tsoron zuwa dakai
amatsayin nayi aure bada sanin iyayena ba sai kai namiji da yakamata kakaramin
karfin guiwa zaka ce bazakayi rai abace take maganan."
Shiko bayason bacin ranta dan haka jawota yayi ya rungume yace "za ayin
abudaya yanzu kitashi ki shiya kar murasa jirin yanzu zamu shiga cikin makka jin
haka tasakin ranta

Fandau da taganta adakin ALLAH tameka kukanta sosai wajen kwanan ta ukku
can tatare Nabil yayi yayin taki binsa gidan sa wanda shine masaukin su idan
sunzo sarkin Saudiya ne yabashi
Yau sunsha pic da Fandau acikin k'aba tayi mugun kyu Nabil ko dama mekyu ne
sukan su larabawan sai kallon su suke dan sun burgesu sai daukan su hoto ake
tako ina dan kowa yana soyaga yadauki picture din ficece Nabil

Suna kwance cikin bathtub rabin jikin su ajicin kunfa amma Nabil duka hankalin
sa yana wajen kallon labarun da akeyi Fandau tafaki idon sa tadauki su pic
ahakan ta tashi cikin dabara tafito
Azuciyar ta tana cewa wannan shine *DAMATA* nafara sa muguwar kuka
Da sauri ta bude whassapp dinshi dan whsp shiya fiye mata saukin taturawa
Hadim pic dinsun wada sukayin ak'aba dawan da sukayi acikin wani kayataccen
waje sunyi kissing din juna da nayanzu nacikin bathtub sai da ta tabbarar yashiga
sanyan tayin delete dinsu ta ajiyen wayan ta zauna akan mirror ta fara makeup

Hadim da jaraban chatting tana kan online yashigo tasauri tayi murmushi tace
my star ansamu wani abun cin dariya kenan wanan pic rututu haka tana shiga
ko hotona suna budewa idonta yaci karo da wannan bakin ganin wada inda gayi
mata akayin ko mutum zai hadiyi Qur ani bazata yar daba mijin yadauki wanan
yariyar yajen saudia kuma yashiga cikin cikin bathtub daya shida ita kwance ai
dawanan mugun ganin kwara mutuwanta wani irin razanenen kara tasa tare da
jifa da wayan tana cewa Nabil Nabil tana nuna wayan ai da gudu yan matan
tasuke parlor suka shigo lfy suka ce ganin tana nuna wayan yasa amma bata cikin
260
haiyacin ta yasa sunzata nabil mutum yayi duk suka gigice Jidda koji take nunfa
shin ta kamar zai dauke da saurin Ashuwa ta dauko wayan tana dubawa tagani
tasauke ajiyan zuciya tamekawa sauran suka gani sai asannan ahankali su
yakwanta dan tunanin mutuwa ne kawai zai cefa mutum cikin wananan hali
amma sunyi mugun tausayawa hadim dan taciwo ace anturo maka hoto miji da
karuwa sunbatu Hadim tafara tana jifa da duk abin da tasamu wllh kasheki zanyi
idan na kasheki na kashe banza wato kun hadani da renon yaran ku kukuna cin
dunya fujjirat tana haka ta fara kuka ta zowajen ta ai wani irin cille Hadim tayin
ta ita wan ko shakka babu yarinyar ko bata suma ba zata samu karaya gadon ta
hau ta dauki maaruf da yake bacci shima zatayin cinlin dashi da sauri suka kar bi
yaron dama BilAL yana parlour
Da yasmin da fanta gana suka rike ta su Jidda suka fita da yaran da gudu amma
ganin yanda take fusgewa ta na dukan su sunsan yasmin sun san bazasu iya rike
taba da tafara dukan su kawai sai suka saketa suka fita da gudu kafin ta karasa
suka rufe kofan suna jinta tana cewa kukawo yaran nan Wllh ta kansu zanfara
afin uwar su da uban

*Tofa masoya kuyin hakurin yanda kuke *samun posting bayan da kuke soba
Ahankali komai zai daidaita*

*B JATTKO*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMATA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

261
*Wanan page nakine*
*AUNTY SIS*
*Allah yaraya mana*
*IBRAHIM KHALEEL*

*MRS OMAR*
*AUNTY MEJIDDA MUSA*
*MMN FARIDA*
*MIE MIE MIE MIE*
*Ina mugun tare daku tare kuma da soyayar ku kuda duk kan masoya mabiyan
DAMATA*

*35*

dagowan da zatayi ido 4sukayin da Nabil da yajima yana kallon ta cike da zargi
damashin kullum acikin dar dar yake idan Fandau da daukin wayan sa to yanzu
mayana saneda yanda tafita da wayan cikin tsand'a shine yayi yabiyeto amma
shi tunanin dama idan tadaukin wayan karta kira malam ko Mama yana fitowa
yaga tana tura abu jikin ta harrawa yake karasowa wajen yayin
Yasa hannu ya dauki wayan yabude dama wayan a setting yake inde bashi bane
yayi amfani dashi to sai yanuna masa abunda akayin da kuma fuskan wanda yayi
amfani yana shiga yanuna masa komai ido yazaro cikin tsoro yake bin bayanan
wayan tabbas Hadim ta turawa
Meyasa yariyar takasance hakane danme tafito cikin mata masu miyagun hali
masu tona tsirrin aure
Dagowa yayi yakalle ta dum gaban ta yafadi dan bata daba ganin sa cikin wanin
yanayin ba idon yayi ja kaman nisa sun janza kamar wani zaki take ganin kallon
da yake binta dashi kadai idan kaduba kasan ransa amugun bace yake
Cikin mugun tsoro ta jada baya
262
Tace" abban Fuj lfy?
Kasayi mata magana yayi yana sauke wani nunfashi dan idan yace zai furta wani
abu tabbas yasan zai fadi kalman da yasan daga baya bazai mar dadi ba idan
ransa ya bace haka yake tunyana yaro dan ko agida ansani idan kuma yace duka
zaiyi yasan bazai kyalita ba saiyaga tadena nunfashin akwai ranan da ogan sune
ya bata masa rai daya dankeshi sai dakyar aka samu nunfashin sa yadawo daidai
Dan haka wajen whadrrop yayi yabufa ya bude yasa kayan sa yafice
Tana binsa da kallo yana fita ta sauke ajiyan zuciya tome aka masa nide nasan
nagoge lefin danayi wata kila shida matar sane taga sako daga kafada tayi taci
gaba da makeup dinta

Sunyin jugum jigum a parlorn ga Fujjirat da take ta kwala musu kuka tana ta
shafa goshinta inda ya fashe yana fitar da jini
Suna cikin haka Allah yakawo hanef yace"ku kuma lfy kunsa yarinya gaba tana
kuka haka ina uwar ta sai asanan yaga suma ahe hawaye suke yace "ba tambayar
kuna keba dan uban ku".

Gana ce tamasa bayani yace"bani wayan nagani." yasmin tameka masa

Dayagani ransa yayi mugun bace


Yaza ace Nabil yayi haka atake ya kira Nabil

Lokacin Nabil yafito kenan ransa abace bai sanma ta ina zaifara ba yanaganin
kiran Hanif ya daga
Haba Yashid meyasa zakamana haka acikin yara yanzu dawani ido zaka kallemu
kai da yaka mata kamana fada....

"dakata yimin bayani meyafaru?


Hanif yamasa bayanin komai

263
Nabil ransane yasake bace Hadim zata kahemasa yara akan abinda bai kai
yakawo ba ina duk sonda take musu

"yanzu kai aina kake?


"Ina gidan."
"ina nufin kana gaban yaran da abin yafaru akaban sune?
"Hanif yace"eh
"sunta ramin wadanan mahaukan kawayen nasune ko iyasu na gidane?
Hanif yace " duk yan gida ne
"wayan Hadim din yana hannun wa?
Hanif yace"gashinan ahannu na."
"to samin wayan naka a handsfree
Yasa
"Nabil yayi gyaran murya yace" kuna jina sukace eh"
"kunawane awajen?
Sukace
Yasmin Gana jidda Ashwa Zahra mu 5 ne."
"ok Hanif ne cikon 6 ko?
"eh
"to idan naji wanan maganan yafito a family zanyi muku abin da baku taba
tsammani ba kuma bani baku ko abin da nayiwa mutum na baya sai yabiyani
balle nasake muku wani abu idan inada matsayi ko kima awajen ku ingani akan
wanan."
Dasauri harsuna hada baki sukace "Allan Yashid bameji
Dan idan Nabil yace yadena musu abubuwa sunbanu dan shine ta kamarsu idan
sabon motane acikin garin meduguri awajen su ake fara gani duk bawace bai
budewa account ba duk wata yana dura musu kudi
Sa ansu ma yau yasu yasu dan suna da tara kawaye sosai

264
Nabil yace"good kurike min sirrina."
"insha ALLAH Yasihd

"Hanif inason kayin delete din pic din gaba daya katab batar baka bariba sannan
yaran tunda bata so zata iya hukunta su da lefin uban kadauki twins ka kaiwa
ummi ko Inna,
Kai Inna mayadace ka kaiwa dan nanne inda baza taje tace zata karba ba,
Sai Fujjirat ka kaita Gargar gidan Zannah wajen, Mama Aisa kace injine anyayeta
tarike ka tsiya madara da duk abin yaro zai nemaka kahada kafin ka kai ma
zanmata waya."

Hanif yace" to amma yaya kaima fa kasan baka kyuta ba yaza kamar waya inda
wata karuwa zata.....
"kaiiii plustop.
Hanif duk da ba agaban sa yakeba saida jikinsa yafara rawa
"sorry Sir
Nabil saida yasauke wayan akunne yanafitar da nunfashi ahankali yana karajin
haushin Fandau ita tajawo aka kirata karuwa,
Inama agaban tane daya bari Hanif yakasa fada yaga yanda zatayi
Saida yadan daidai ta nufashin sa
Sannan yasake kara wayan ajunnen sa
"yace zakayi yanda nace ko nanemi wani yamin "anyi angama har nayi delete
din pic din saura kaiyaran kawai."
Tsaki Nabil yayi tare da kashe wayan

Hadim bayan takama buge bugen ta tagaji ta zube awajen tafara kuka shima
saida taji ba dadi tayi shiru

265
Me Nabil yake nufi da turo mata wanan abin yanason fasa mata zuciyane
yazauna da wanan y'ar da yake ikirarin ko ganinta bayaso yafara sonta ne
dasauri ta girgiza kanta no nop Nabil dina ne nidaya bazai min hakaba bincike ya
kamata nayi

Dasauri daduba saitaga daya wayan yana nan da sauri ta karasa


Dialing Nabil bai sammaci kiran Hadim ba dan bai gama tattara karyar sa ba
danyana zaune nazarin yanda zai bullo mata kawai yake
Sai kawai yadauki wayan da burin kunya
"mezaki cemin kinsamu nasaran kashe sunne kika biyo uban ki kashe ia dan kince
zaki kashe yaran wllh bazan ga lefin kiba ai ketaka hayece ba sanin ciwonsu
kikayin ba da ace koda bari kin tabayin da baki, fara hakan ba
Amma gwara da hakan tafaru nasan yanzu baki cancanki kizama uwa ba agare
su....
"dakata Nabil ba yara da kai kanka ba nikai na inhar ya tabbata son yarinyan
kake,
Wllh wllh bazan yafewa kainaba nawa jinin ma ya halata awajena na zubar balle
naka kona yara,

Abinda nake gudu kenan ni zan siyowa kaina kishiya ace yaran da nagama
nunawa Duniya suzama banawa ba ka k'askan tani,
Wajen kawayena kai kanka kasan rayuwa ta batada wani amfani,
Sai kuma tafashe dawani irin kuka mai ciwo tace "Nabil gayamin, Gaskiya kar
kaboye min nasan ada kai mesonane naci darajan soyayyan da ina sonna
sanwani addua, tamaka nasu na yaran malamai tayi wani kulinne kawai gayamin
yakake ji wllh asiri ne?
"ai yanzu baki bukaci kijiba kibari sai kinshirya jisai kimin mgn."
Yana shirin kashe wayan
Tayin saurin tace"karka kashe kabari gayamin Gaskiya wllh banzan rayuba ."

266
"my one tunda kince gsky zangaya miki iya gsky amma kiyiwa uzuri na
kyakyawan fashita,
Kema kinsan yariyar nan tamana abin Alkairin da duk abinda mukayi mata bamu
biyata bako,
Shine nace mata mezamu mata wanda zataji dadin sa kafin mumata injection
shine,
Tace ita tanaso akai ta makka tanemi yafiyar Allah to kinga idan nabarta ita kadai
ta tafi idan ta gudu yazamuyi,
Shine kan dole na kawota,
Sai yanda akayin kika ganmu cikin bathtub awasan ku na karshe an bigemin
hannu har kema kin nacewa naji ciwo ne nace miki a a to naji na boye mikin ne
kawai, dana, shiga wanka ne na kasa wanke bayana, sai dana kirata nace
tawanke min,
Sai maganan pic din mu aharami kuma bani na dauka ba wasu ne nima ayanda
kika gansu haka na gansu amma kema kinsan yanda duk inda nashiga sai nasamu
masu daukana pic to ita kuma muna tare kinsan den bazan yarda tamin nesa ba,
inaga sundanka matata ce wani ne yaturo minshi aganin sa yaburge nine wai
hakan tonasan wata kila wani ya daura a media kigani shine nayin saurin turo
mikin dakaina dan kar asamu kuskure sai gashi ansamun wai harda neman tona
mana asiri haba my one da munafurci naso ko cin amana ko son yariyar ai bazan
turomiki dakai ba."
Ajiyan zuciya Hadim ta sauke
"tace yanzu duk wanan ruguman da kissing din hadawa akayin?

"yazaki min wanan tambaya sai kace baki sani ba namuma sonawa ake hada
wanda yafi wanan ma."

"Gaskiya kam amma wllh sunkusa susa zuciya ta yabuga wllh."

"kai my Love you baki fine jin haushi ba shiyasa naturo miki dan muraba haushin
tare ai."

267
"kai koda kakusa rasani kasan ko dama tunkafin nabude nace amsamu labari
kenan dan nasan bakabarin labari yawuce ne."

Dariya Nabil yayi yace"ai ina sonkine ummu Fuj."


Sai asannan Hadim ta tuno da y'ar ta tace "kai najiwa my dear Fuj ciwo fa inaga
ga yaran nan sunrufeni yazanyi."

Bata rai Nabil yayi kamar yana gaban ta


Yace "kekika sani
de."
"dan Allah my star kace subude ni naga yarana."
Kashe waya yayi
Yana kashewa yakira Inna bayan sun aisa yace"Inna Hanif yakawo su Maaruf?
"Eh."
"yawwa Inna suzauna awajen ki kafin nadawo."
"bangane kafin kadawo ba kana katsan ne anjima zaka zo kadauke su".
"a a ina saudia yanzu haka
Mundan samu sabani neda Hadim shine tace bazata rekesu ba."
"dan Allah jimin wani surkullen akan fada da miji zakice bazaki cigaba da rike
yaran ki ba yaran da ko kwana arba in basuyin ba ni daya kawosu ma fada nayin
meyasa yafito dasu idan inason ganin ba inazuwa na gansu ba,
To akan me kukayin fadanne?
"yace Wllh Inna kawai acikin haramine wata yar Nigeria tagan ni shine tace tana
son muyin hoto da ita mukayi dan kar ta gani awani wajen ma sai naturo mata
da kaina ta gani shine ta tada hankalin ta."
Ai kin banza tunda ta aiuri dan ball badole tadan ne zuciyar taba dan daukan
hoto kawai zata tada hankalin bayan tasan kai din sha hararren ne to matan yan
wasan kwaikwayo fa suyin yaya,

268
Bari naje nasame ta namayar mata yaranta."

"Inna dakin barsu."


"inbar su nayin yaya dasu ai reno sai uwa musamman yanzu su suna bukatan
dumin uwar su
"ke Yana tashi ki kaine gidan...
Nabil yakashe wayan yana juya maganan Inna *ai reno sai uwa musamman
suyan zu suna bukatan sujin dumin uwar su*
Anya nayiwa yaran nan adalci idan aduniya asiri bai tonu ba alashira nace musu
me?

Mama Aisa tunkafin Hanif yakarasa Nabil yagaya mata gashi za akawo mata yar
yaye murna awajen Mama ashe da guntun kimanta a Duniya zata reni yarda ba
Bagana ce ko Fandu ta haifa ba ashe da inda ake ganin ta damutum ci haryanzu
ita ko arayuwan nan tarasa ina Nabil yakeson kaita yasiya mata mutumci ya
mayar da ita mutum dan yanzu kishiyo yinta masun subar da makaman yakin su
bin bayan ta suke dan suna kawo mata bukatun su ta gayawa Sani yamusu bama
sai Nabil ba duk da agefe suna mugun jin haushin ta amma bayan da zasuyin da
ita dan sunbi malama duk idan sukaje cemusu ake akwai alkairi meyawa atare
da ita idan sunaso subita kawai dan me ibada ce basu isa dosan taba

Tasake kenkeme yarda taka jinta tamkar Tajudin dan gidan Bagana afili tace
"dole naji son ki Hajara mahaifin ki mesonane

Hadim bayan Inna tazo tagama mata tatas ta tafi tabar yaran kenkeme yaran
tayi tana kuka tana musu magan kamar manya
"kuyafe min wllh wasu ne suke son cutar damu ina sonku yarana.''
Su Ashwa sai dariya suke mata dayake Hadim ta gayamusu hada hoto akayin
kawai dan sunga suyin hoto da Nabil sunzata matar sace

269
Ranan wuni sukayi suna kwaikwayo abinda Hadim tayi amma ban da Hadim da
tunani ya addabi
Kwakwalwar ta yanzu Nabil yana nufin tare suke da yarinyar rannan adaki daya
kome?
Ke idan ba tare suke ba ina zai ganta har tawanke masa baya karde daki daya
suke kwana meysa yarinyar nan ta canza tazama wata kamar black American
daganin fantan ta irin wanda aka kashe masa manyan kudin nanne yanzu haka
shima Nabil yake kanin ta inawanan laushin na fatar ta yananan ne dawanan
hannun nata me laushi takama wanke masa baya aide idan sauran pic din editing
ne ai banda wanan nacikin bathtub din kuma idan tagani adaidai arungume
tagan sun nanma wani kara tasa da yafir gita su jidda tace inawayana?
Nace ina wayana?

Fandau tagama shirin ta tana jiran Nabil zai kaita sauran wuraren ziyara dan
gobe zasu zuce Madina amma tunda yafita rai abace bai kara shigowa ba gashi
har azahar ta kusa ta dauki wayan dazumar zata kirashin sai gashin yashigo still
ranasa abace ko inda take bai kalla ba zaiwuce bedroom
Tace "haba mijin tunyaushe nake jiran zuwan ka kasan zamufita.....
Wani kallo yajefa mata da saida hanjin ta yakada
Yace"kuskure mafi girma da zakiyin na kisake kirana da mijin danni bana mata
da macce me bude asirin aure mekuma son tadawa mijin ta hankali dan
nagodewa allah dayasa na gano halinki muna fuka ke anufin ki kita damin
hankali kitadawa matata ko to kisani ko pic din muna six kika dauka kika turawa
matata nasan hanyan da zanbi nawanke kaina kece akwana ke inbanda butuluce
ma kyayiwa Hadim haka idan badan ita Hadim dinba wllh ko ayar aikin gidana
baki isa kizoba balle har aure yashiga tsakanin mu."
Maganan fita dake kuma angama sai de ki hada kayan ki gobe zaki koma kasan
da kika zokiyin zaman dakin dayan da kika sabo kafin my one tazo ta san yanda
zatayi dake dan dan ita kikayiwa lefi ita zata hukunta ki tace zata miki abin da
baki tabajin anyiwa wani ba ciki harda batun hadaki dakare yabaki HIV ni ne ne
mehanawa nikuma yanzu nadena yayinki sai kin kamu da shi musamiki allura
muyasar dake kinga kowa zai gane yawon banza kikaze." yana gama fadan haka
ya shige daki tare da banko kofan

270
Sugunnawa tayi awajen tarasa koda bakin kuka yanzu bazan cinasa ra bakenan
su sune da nasara kullum meyake faruwa akaina hakane meyake faruwa dani
alhakin Mama ko tabbas kowa yabar gida gida yabarsa

ina kunyin karya Nabil kaida muguwar taka dama da nikaf dinta da shijab agefe
kawai sai tazara dasaurin tanufi kofan fita Allah yabata sa a kofan abude taketa
dake dama ba megadi a gidan tafiya take cikin saurin duk da tana ganin Text
amma ita rabon ta da tarike kudi a hannun ta tun a Nigeria wanda Nabil yabata
tabari dinnan dan haka tafiya kawai take

Nabil dayaji kiran sallah azahar yayi alwala yafito baiga Fandau ba a parlour a
zatan sa tashiga toilet din falon ne yawuce daya dawo sallah bai ganta ba tunanin
sa tana bedroom yashiga dakin bai ganta ba wasa wasa ba inda bai duba ba bata
kidan dasaurin yazaro wayan sa yakirata yana ringing amma bata dauka ba bata
gidan kenan tagudu na shiga ukku wannan sausayin ne yasa nafar kofan abude
kenan asirin mu yagama tonuwa bata fita da dakardar izinin shiga kasa ma
yanzu za akamata a aunata Nigeria tatona asiri mezan cewa Mama d Malam
anyi Baba bazai tsinemin ba lalle babban matsala yana shirin faruwa dani
Wanda kwara na kaiki da hannu na Fatima kar kimin haka wllh maganan da
nagaya miki a iya fatan bakiya yake ba harzuci ba bazan iya rabuwa dake ba dan
kiyin hankali nagaya miki haka kuka yasa ganin hakan bazai karbe shiba kawai
saiya dau waya ya kira abokin sa Abdallah dan sarkin saudia ne yamasa bayani
yace susamu matsala da matar sa tafita yasa jamia tsaro su nemeta Abdallah
yamasa jajen yakumace yakwan tar da hankalin sa za a sameta
Abdallah yasan Fandau kuma yana da pic dinsu na haramin dan Fandau da tace
tana son abude bata kaba Nabil shiya kiran yazo aka bude musu suka shiga dan
haka yace zai baza hoton ta
Dasaurin Nabil yace "a a kar abaza dan yasan idan anbaza anan ma atsirin zai
sake tonuwa
Abdallah yace "to tunda tafita bawani takadda ba visa ba paspot yanzu za
akamata zaisa afita kame gadan gadan a layin yanzu za ama kamata kar kaji
komai."

271
Nabil yayi shiru
Yanzu idan ta tafi yazan yin idan ba asame taba

*Niko nace ga rigiman Hadim ma agaban ka idan taga wayan*

*Tofa masoyan Fandau kuta ya Nabil adua*

*Yaude nasan namuku typing*

*B JATTKO*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMATA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*Wanan page gaba dayan sa nakine*


*AYSHA ALIYU GARKUWA*
*nagode danuna kaunan ki gareni*
*B JATTKO takice* 🤝

272
*36*

*G*aniyayi zama bazai karbe shiba kawai saiya meke yazari key dinsa dama
motan yana kofan get sai yanzu yake nadaman hana Security's dishi binsa da
suna nan basu bari Fatiman sa ta fitaba toma tunyaushe tafice ne?
Dasauri yayiwa motan key yaja dagudu hanyan harami yayin yana zuwa inda
suke zama da Fandau baneman da bai bata ba acikin har dare yana zakawa wata
yakani kamar irin tsawon ta daya da Fandau dayake kowa cikin nikaf ne yazaci
itace da sauri yaje ya saida yaje kusa da ita ya kusa daga nikaf din ma amma sai
yaga hannun balaraiya fala sol yamatsa haka yake tabin mata masu kai daya da
Fandau ga masu binsa suna *shiddams* larabawa da bakaken fata ko ta kansu
bai biba abin da yake tsayar dashi lokacin sallah Abdallah yakirashin yace "yana
ina ba afasamu Fandau dinba dan gashinan shine da kansa acikin sujin din duk
Waccece aka kawo sai yasa ambude fuskanta amma ba ita gashi ka hana abaza
photon dinta da ansame ta yanzu koda gida gida za ashiga

Shiru Nabil yayi yama kasa magana sai wajen 2 nadare ya koma gida yan dashi
baiyi bacce ba haka bai bar Abdallah yayi ba dan cawa yayi wllh duk yanda zasuyi
sune momasa matar sa ranan gsky anyi kame wanda a suban fari Nabil bai
hakura ba saida yaje sujin din yaga matan da aka kama abin tausayin sai kuka
suke atake yamemi alfarman asakesu umarni Abdallah yabada sai gashi har
tsofin kamu sun samu fita basu bar sujin din ba sai wajen karfe 10 nasafe Nabil
sai dayaga angama kashe mutane kakaf yayiwa Abdallah gdy kowa yayi nashi gu

Fandau bakara min tafiya tayi ba kafin tasamu ta isa haramin tana shiga ko
alwala batayi ba ta fadi awajen tana kai kukanta wajen ALLAH saida tayi tagajin
ta tashi tayi alwala tayi sallahn laasar dan tana hanya akayi dan bakaramin tafiya
bane tsakanin k'aba da gidan Nabil dan haka acikin k'aban ta kwana tana kai
kukanta wajen ALLAH sai da gari yawaye wata da itama dagani bauta tazo takalli
Fandau tace " zanso naji meye damuwan ki haka kina yarinyar ki kina kuka kina
magana kedaya kuma nasan da Barbarci kike magana dukda baji nake ba ni yar
Nigeria ce shiyasa nagane yaranda kike sai da nakura mikin ido da mukaje alwala
naka ashe harda zanen kanuri a fuskan ki amma kananane medamuwanki?

273
Fandau cikin hausan ta irin na barnawa
Tace "gidan mudani sa kuma najefar kudin motana."
Matar tace "ayya agarin gudu ko wllh jiya kame ayi sosai nema shine nakasa
feta."
Shiru Fandau tayin matar tace "inane anguwan nakune?
Fandau tace "bansan sunan saba."
Yanzu idan nabaki kudin mota natare miki zaki iya gane anguwan akaiki?
Dasauri tace"eh tare suka fita da matar ta tare mata texi tanatuna masa har
sukaje kusa da layin yayin parking daidai layin da larabci yace "tafita ba ashiga
da text anguwana nan dakyar Fandau ta dan hada kalaman sa kasancewar
malam yasa anakoya musu larabci kuma haduwar su dasu Hadim yasa ta koyin
larabci dan dashi suke magana yawanci sauka tayi take takawa Ahankali tana
bin anguwan da kallo da gani irin anguwanin manyannan ne har ta karasa gidan
bataga mutum daya ba kodan safiya ne gidajen anguwan duk irin dayane ban
abin da yasa tagane na Nabil saboda tambarin ball dayake jikin gidan har ta
karasa gidan tana tura kofan a bude dan Nabil bai saya korufewa ba
Bedroom ta wuce ko wankan da take sonyi batayi ba dan idonta fal bacci

Tsabar fargaba ko gajiyan bayaji ahaka ya kara so gidan kansa yana juyawa amma
mamakin sa yana shiga bedroom yaganta kwance tana zugar bacci tunanin idon
sa gizo yake masa da saurin yakarasa indan take Ahankali ya tabata saida
yatabata yajita ahannun sa tukun ya gaskanta ba gizo bane Fatima yafurta cikin
wata iriyar marya dayake batayin nisa abaccin ba sai ta bude idonta idon cikin
nasa take masa murmushi kamar bawani abinda yafaru

"ina kikaje?
"najen dakin k'abane. "
Ajiyan zuciya yasauke tare da matse hannun ta yace"karki kara irin wanan fitan
kinta tamin hankali tunjiya nazata kin gudune."

274
Murmushi tayin tace" nagugu sai kace Fatiman mahaukata duk wanan abinda
kuka min kuci bulus,
Bakudurin gudu a raina najene nakai kukana wajen wanda rayuwa ta yake
hannun sa dan haka kaga gudu banawa nane dan na ALLAH shine Gaskiya kuma
mafi alkairi haba nagudu aiko ku kuka koreni yanzu bana fada dan kamar yanda
kuka cika burin ku akaina nima kina jiran *DAMATA* incika nawa burin inaganin
yakusa zuwa kuma ai nabar *DAMATA*."
"meye burinki akanmu?
Murmushi tayi tace "ai meyin baya fadi."

Kallon ta yayi wani lokacin ganin takun ta yake kamar babba


*Meyi baya fadi*
Mezata mana kenan
"kina nufin zaki iya cutar damu kenan?
"kai Yaya yakake neman yimin wayo ne na fada maka abin da banyin niya ba
kuma sirina wannan ma ai tambayan kurene wllh."
"Saboda ke munafuka ce bazaki fadamana ba mukuma da mukeda zuciya daya
komai sai mun fada miki."

Zame hannun ta tayin ta mekin sai da tayin taku kamar 4 tace tabbas da kaida
matar ka kunada dabara idan anyin duba ga yanda kukaci nasaran aurena har
kuka samu yanda kuke so kunyin damara amma bakuda wayo bakwa aiki da
basira bayanzu naso nagaya muku ba kuda wayo ba sai sanda rashin wayon ku
ya baiyana kansa san nafada muku kuskuren ku,

amma yanzu takama kasani ne yasa zangaya ma tunda har kake tunanin nima
kamar zan iya guduwa a mata kinda nasan bani dawani hujja da zanja daku kamin
wayuwar fashin ta sai kace ku
Rashin wayon ku tunranan da nashiga gidan kuda kuka zauna kuka dinga baiyana
min manufan ku akai na nagane da kunason kuci riban aikin ku yatafi daidai cikin
nasara da,

275
bazaku fadi manufar kuba barina zakuyi nayar da daku na haifa muku yaran ba
tare da kunnuna min nufinku ba wllh da nasan zuwa yanzu kunci nasa ra akaina
kuskuren gayamin nikuma na dage da addua gashi na haihu har ukku amma
kunkasa komai saboda ni nariga nasani kuma ina gayawa ALLAH baza kuta ba
cinnasa akai naba na bayama ba tabbacecciya bace,
Saboda nariga nasani kuyin Gaskiya kunyi rashen basira
Dan haka ne bazan gaya muku ba gudun kar dukkan mu murasa nasara dan idan
ni nafada bansan kuma ta nadin da zakumin ba saboda sai kasan cita zaka nemi
maganin sa
Shiyasa nace maka meyin baya fadi."
Tajuyo tana masa murmushi
Tace"dafatan kalamai na bai girgiza mijin Hadim ba?

Shima mekewa yayi ya dafa kafatan ta yace"sosai karki damu bai girgiza ne ba
dan nasan ke dinnan bakida abin da kika isa kimana amma Gaskiya ne batun ki
na cewa munyin gangancin gaya miki amma kema kinyi rashin basiran nunda
kinnuna kina da wayo a inda akafiki karfi ba kya tsoron mu sakewani shiri akanki?
Shafo fuskan sa tayin tace" Ayyya ai kunriga kunsaki wannan DAMAR bakaji ba
nace tunran da nazo kuka saketa kabari kuga *DAMATA* bari nadanyin wanka
ko." ta sakeshin tayin hanyan toilet
Zama yayi yana juya kalaman ta daya ga zai bawa kansa wahala akan yarinya
karama wanda ba abin data isa tamusu kawai sai yazoro wayoyin sa yakunna dan
lokacin da kansa yadan zafi hadim tanata kiran sa shine yakashe wayan saida
yafara kiran Abdallah yagaya masa Fatima tazo gida
ba ajima ba tafito a bathroom din da rigan waka iya guduwa
Kanta nade da towel kusa dashi tazo tana murmushi tace "bazakayin wankan
mane ina tajiran shigowan naji shiru har nagama."

Wani harara ya kalla mata yace kinsaki wanan DAMAR taki na wanka da
*Shiddams* yanzu yafikar finkin marar rike sirri ."

276
Murmushi tayi tace" amma ai haryanzu sunan matar *Shiddams* nake amsawa
ko mukamin kawai aka rage min ko to nagode hakan ma,
ai anayi dakai yafi ba ashi dakai kana sarkin amai dakai mai anguwa kum........
"keeee waine abokin wasankine kike yagamin mgn."
"aukayi hakuri ashe fa miji fa abokin wasa bane."
Har yabude bakin zaiyin magana wayansa ya fara ringing hadim ce dama yakira
bata dauka ba
Ajiyan zuciya tasauke
"haba my star meyake faruwa ne da kai nakira waya yana ringing amma ka kashe
wllh hankali na bai kwanta ba da tafiyan ka da yariyar nan zuciya ta tamin wani
irin tsake tsake wai daki daya kuke kwanne?

"Nabil yace "haba yake zuciya tsarkakakkiya mecike da yada da Nabil yaza kabani
kunyar wajen jefa kwakwalwar mana garciya a cikin mata ba abociyar kyu me
biyayya da iyarike tsirin aure awani halin salon ka saka bacin rai a kyakyawan
fukanta kadauke min murmushi ta meyayewa Nabil damuwa mes....
Katseshi tayi dacewa "Dan Allah ni bawannan ba ina amsata." yace"amsar ki kisa
aranki kece daya bawata da ta isa ta wuce gabanki Halimatus Sadiya matar kwai.
"

"kana tufin dakin ta daban da naka ko yace "sosai ni kisa min video call zan gaisa
da su my twins haka suka fara shirmen video call din da suka saba Fandau tana
jinsu idan kaganta zaka ratse abin baya da munta amma nan jitake kamar zuciyar
ta zai fashe dan kishi dan zantukan nasu har da batsa aciki bama inda suka bata
haushi sai idan yake cewa" *ai my one kehar yanzu sabowa ce kuma haka kike
daidai da kofa ta danba d'a ne yafito ba a kofan ba balle ya karamin k'ofa* taji
ciwon wanan kenan ita yanzu fankoce

Da dare yayi haka ba kunya Nabil yariba ci jikinta

*washe garin haka suka daga garin madina*

277
Sunsha ziyara kafin su koma dan wata guda tukun suka koma

*Landon*
*Bayan wata ukku*
Awanan kara shakuwa yayin yawa tsakanin su wanda har baya barin ta a iya part
taba yanzu Fandau ba inda bata sani ba agidan

Hadim dakyar tabari Fujjirat tayin sati daya a gidan Mama ta karbo abinta
Tasha saranan zuwa tunda sukayi wata 4 amma Nabil sai yace bayan zuba Hadim
ta tada hankalin burin ta kawai ta dawo ta sallami yariyar nan dan idan tacewa
Nabil ya sallameta sai yace da shawara sai tazo yaude sai gata zuwan bazata

Texi yasauke ta ita da yaran ta anci sa a bata tadda Nabil a gida ba da tayin
mugun gani yanda suka jone da Fandau yanzu yafita sayo mata magani dan bata
da lfy komai tace sai ta amarar ita tasan ciki neda ita wanda tasan Nabil bai sani
ba dan tunzuwan su a Saudia so dayan tayi period wata 2 kenan

Hadim ta tana jan hanun Fujjirat takira wata a ma aikatan gidan tace ta daumata
sun Maaruf suka shiga

Bayan Nabil yazo dukda bai jidadin yanda zai rabuda kwana da Fandau ba amma
yaji dadin ganin yaransa dan a babban parlour ya same su amma yanayin yana
ganin saman Fandau
Dan sarai yagane cikene da ita yakin nuwa matane saboda gani yake kamar zata
damu dan yanda yaji tana addua ita kar ALLAH yasa sake bata ciki sabo da haka
yaki nuna mata yasani gani yake idan tasani zata iya zubarwa duk da ba wani
hanyan fitane da itaba amma yanzu
Babban da muwar sa yanda zaiyin ya tari Hadim da zancen cikin ne

278
Suna kwance fayan komai yalafa yace "Halima dasaurin ta kalle shi dan idan nabil
yakira sunanta to awai wani mushim min magana juyowa tayi tana kallon sa
yasake kiran ta
"naam. "

"Shawaran da nace mikin idan kinzo zamuyi

Shawarane gameda neman alfarma kamar yada aurena da yarinyar nan alfarma
namiki dan sonda nake miki shine nima ayanzu nake neman alfarman awajen ki
ina fatan zaki iyayimin?

"My star kome kake so zammaka banda zama da kishiya kamar yanda kasane
tunfar ko."

"Ba zama da kishiya bane wllh tunsan da aka haifi su Bilal naga su biyu ne nafara
tausayin Fujjirat dan ita shikenan ita daya jal macce batada wani abokiyar
shawara yakamata ace tanada yar uwa itama
Koba haka bama inada wani hujjata guda biyun Wanda nake son ace su biyu ne
Na farko idan akace ita daya ce macce zamu nuna mata sowanda zai iya sangar
tata ko bata sangar ceba idan yan uwan ta sukaga munfi sonta zasu sawani abu
aransu na munfi sonta,

Saina biyu abinda bama tafa yanzu idan akace Fujjirat ta mutu shikenan ni bani
da yamacce,
Dalilin yin wanan tunanin ne yakaini ga aikata wani aikin da idan kikayimin
kurman Fashinta za ki iyace wa ban miki adalce ba."
"Wane aiki ka aikata?
Kagayamin."
Yasauke numfashi "Nasake bawa yariyar na ciki dan ta haifa mana macce
"What! Ai dakyar da yaudara irin nashin yasa Hadim tadan nusu
279
"haba Shid yanzu kanu nufin zamu sake zama ta ita har sawon watanni 8 tana da
cikin wata 2 yanzu mezamu cewa yangida kumama ni wllh wani irin kishinta ne
yanzu yake damuna bana jin zain iya zama da ita tsawan watanni 8
"haba my One kikayin zaman shikara dawani abu mada ita balle watani idan
maganan kishine ni nayarda bazan kara yarda taga idona ba kotazo haifuwa
bazan shiga ba ko sunan tama nayar da karki kara tunomin na dan ka komai a
hannun ki amma yanzu inajin bata da lfy kikai mata magani,

Maganan mutane na irga watannin haifuwa kuma muyin shirun idan kamar
watanni 4 yayi kawai sai kifara sa summan ki kamar da idan akayin haifuwan
naga uban daya isa yace bana mubane."

da kalami dakomai Hadim tayar da

*Washe garin*

Hadim dasafe kafin yan sannu dazuwa suzo mata tafara shiga path din Fandau
ita da Fujjirat
tana shiga da taga yanda Fandau tako ma saida tajiwani faduwan gaba ya akayin
yariyar nan tayin wanan kyan haka ai a photo ma ashe fata bata mata wanin
kallon nusuwa ba
Tomeya yakai Nabil siya mata suturu masu tsada ne
Tabe baki tayi
Afili tace "sannu agogo sarkin aiki kinsamu daman wani kara haifuwan ko
Gaskiya kin biyamu kodan muma idan kikaje gida zakiga munbiya jatumi da
jatuma,

Ga magungunan ki."
Har tajuya Fandau tace "Aunty ashe kun dawo yahanya?

280
Hadim juyowa tayi ta kalle ta ta doka tsaki tayin gama dan ita yanzu aduniya ta
tsani Fandau

Itako Fandau saiyanzu ta gane dalilin rashin zuwan Nabil ashe dama sune suka
zo shine ya lallabani da nazauna zaije ya suyomin magani
Shikenan yanzu zande na ganin sa agai akai wani kuka tasa

Nabil yayi duk wani hanyan da zaiyi yasamu shiga wajen ta har tsawon kwana ki
3 dayajin yafi shekaru 3 rashin tafiya ko bakin ya bude zai kira Hadim saide yace
*MATA* yanda yake kiran Fandau ita ko Hadim
Tazata da ita yake saida akayi 3 yaga bazai iya dauka ba yayin dabaran bawa
Hadim maganin bacci cikin wani just dinta daka ida ne saita sha daddare dan
yara sa yanda zaiyi awanan karon duk wayon sa sai yarasa dan Hadim tayin
mugun sa ido bayan sun kwanta ya lallaba yadauki su Maaruf dan yasan sune
zasuyi kuka sutashi Hadim amma Fujjirat bata tashin yana fita ya janza security
yayi bangare Fandau

Bacci take yasameta wani ajiyan zuciya yadauke ya kwan tarda yaran gefen
yarebe ya kwata dan baya son ya tasheta
Cikin bacci takejin hancinta yana shakomata kamshin turaten wanda ta kwanta
da tunanin sa idon ta rufe take laluman sada da hannu ai tanajin sa tayin saurin
bude idon ta murmushi same tsada ya mata zaune ta tashin tana binsa da kallo
can ta tabe baki ta juya masa baya yana ganin haka yasan fushi take dashi dan
haka rungumo ta yayi

"haba Mata dakin san yanda kika azabtar da zuciya ta da gangan jikina da bakiyi
saurin juya min baya ba."
"tace "nide abinda nasani dayane kasamu wada d'a bai fito ta hanyan da kayin
ba yananan daidai shine yasa kamanta wanda yara 3 suka fito."

281
Tono musa dawanan yasashin murmushi yana son ganin kishin sa awajen ta
sosai

Har zatayin magana yahade bakin su dan amugun matse yake

Itama tuntana nokewa har ta fara ramawa a wanan daren Nabil haukane kawai
baiyi ba sai asuba yayi wanka yayi sallah
Yaje zai tafi amma tana baccin ta bayason ya tasheta ahankali yasa hannun zai
daukin yaran ta kama hannun tace "yanzu kuma sai yaushe nufasawa yayin yace
"banki na kasance dake ba har abada ina cikin wani mawu yacen hali wanda bana
raba dayan biyu sakaiyar kine jinake kamar incire raina."

"kafara sonane? Tajefo masa wanan tambayan

"bansani ba nide nasan kin gimama agareni,

"Mekike kike so arayuwa zan baki


Kinga wanan gidan da muka zauna a Riyadh da Makka gidanan ne nacikin
Makkah sarkin saudia ne yabani awani fira da akayin dani a CNN aka tambaye
ni wane gari nafiso a Duniya nace Makkah shine yamin kyutar sa kinaso nabaki
shi tunda naga kina son garin?

Murmushi tayi tace"tabbas ina son abu awajen ka mai sauki amma ba asamun
sa akasuwa kuma bana tsiya bane?
Yace "fadi."

Tace " kasoni soyayyar ka ita nake so. "

Ajiyar zuciya yasauke

282
Yace"kefa kina sona?

"aini batun so awajena ka dade da samunshi.."


Wani dadi yajin da baisan dalili ba yayi kissing nata yace"kije kiyi alwala."
Tana shigewa toilet yana daukan yaran da jakan da yazuba abincin sucikin yayi
waje

*Kwana 5*
Jere yana haka sai ana 5 Hadim ta tashin da asuba bata gansu ba amma kafintayi
wani yunkuri sai gashi yashigo dayaran tace"ina kuka jene?
Yace"haba ai kwana biyun nan kin baromin aiki wai wane irin bacci kikeyi haka
yara suyin ta kuka kinajin su dama haka kukeyi a gidan ma."
yasuna fuska tayin tace "wllh kwan nanan ne bansan meyasa idan na kwanta
banajin komai ba."

"Haba saikace me cutar bacci tunmunayi anan dasu har saida nafita falon dasu."

*Bayan wata 2*

Cikin Fandau yanada wata 4 Hadim takamu dawani masanancin rashin lfy farkon
abinda tafi tsana ma arayuwan ta saduwa shiko bai damu ba dan yana da wajen
zuwa sai turaren Nabil kaishi kansa Nabil dinma ko baisa turare ba batason yazo
kusa da ita gata muguwar raguwace dama gaba daya tasaki jikinta Nabil abin ya
cabe masa ga yara yasa dan hadim bata kulasu ta kanta take dukda baya son
harka dayan aki dole yakira yabasu yaran shikuma yafara jigila tsakanin hadim
da Fandau

Hadim da Nabil zaune gaban doctor Muktar tana fara fabayani ma yagane yafara
dariya yace"kai wadannan mutane sannun ku kunda ge sai kun taddamu ko to
kuna sauke wanan kun taddamu nanda shekaru 2 harkun zar tamu."

283
duk basu gane ba
Hadim tace Abban habibi neyake damuna?

Doc yace "sai nafada ai kobaki taba jin labarin masu cikiba zaki gane kina dashi
daga Nabil har hadim mekewa tsaye sukayin "ciki!?
Suka hada baki
Dariya doctor yayi yace" meye abin damuwa naga wannan karon kunyin kokarin
ja ma har yara sunkai watanne 6 naga awacan acikin watan haifuwan kukayin
abin ku."

"tace Gaskiya nide banyar da ba sai an aunani."


Murmushi doctor yayi yace "kuyi planning ne bai yuwuba?
Nabil kasa bashin amsa ayin dan idan ana cewa Daurewa kai toshi yau a tukunya
yakejin kansa

Doctor yaki ra Nurse ya numa Hadim yace taje amata awun fitsari
Dukda Result yanuna awai ciki amma Hadim sai cewa tayi ita bata yarda ba sai
amma mata scanning
Doctor zaro ido yayi yace "yau kuma me dokan bacci kode kunfara gajiya da
yaran ne kun manta jaririn cikin idan akayi scanning za a iya juyen masa ido kuna
yiwa Allah shishigi zaku fara."

Hadim tace"doc kawai kamin kafin ya bata amma har Hadim tayi wajen godon
da doc yake scanning
shiko Nabil jiyake ina ma mafarkin yake yafarka Hadim daciki yazaiyi da cikin
Fandau

Yana cikin haka yaji Hadim tafada masa wllh Nabil da Gaskiya inada cikin wata 2
wai wayooo ALLAH nagode maka ashe da rabon zaga....

284
Dasuri Nabil yace "toya isa karki sa kanki ciwo yayi hakane dan yaga ta fara sakin
layi
Mekewa yayi yakama hannun ta suka fita doctor yana musu dariya yana
tsokanan su sarakan aiki

Nabil yace "yanzu to yakike son ayin?

"Kaime kagani ai muzubar da nata mu sallelameta kawai."

"yace bazai yuwu azubar da cikin wata 4 harda kwanaki badan yariga yazama
mutum sai de azubar da naki wanda yake gudan jini naki za azubar

"What!

*Tofa masoyan Hadim badan nariga naba da wanan Page dinga ga Garkuwa ba
dasai nace nabaku DAMAR kuce*

```Basoya ina sake tuna tar daku banida lokacin typing kullum abari kwana 2```

*B JATTKO*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMATA*

285
*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

Kainuwa writers
Aunty Fauzah
Maryam Ahamed
Jamila Samaila
AISHA Sada
Sa adatu Alkali
Aysha Hamza
Sameena Aliyu
Muneera
Mum Hanan
Mmn Yusura
Farida Talba
Jidda Saudia
Jidda cool
Mmn twins
ummy Ontop
Miss Marriyaam
Aisha s bayaro
Nafeesat

286
Halima M K
Fauxia M B
Maryam mn Imrane
Firdausi M Auwal
Zainab Aminu
Hajjajo
Maryam muhphar
Beebaloh
Maryam shitu
Aysha Ehman
Mom Ayman
mmn Shaheed
Amira Aliyu
Farida Sarki
Khdijah Kt
Ummia Fauzah

Da dud kan wannan basu sunan suma anatare

(Editing mzz daddy)

*37*

287
*H*aba mekakeson cemin ne? mu zubar da cikin da muka shekara 7 muna nema
mun shiga garari dayawa akansa harmuka nemi wanda zamuyi *manage* dasu
sai yanzu da muka samu na gaskiya amma kace mu zubar kaji yanda naji da akace
inada cikin ne wanda ban taba tsammani ba dan da banga period dinna bama ko
aka ban kawo wani cikin basai da akayi test."

"to yanzu yakike son ayi?


Tace" azubar da na wancen mu sallame ta."

"to bakijin daidai ba impossible daza kice wani manage, su Fuj zaki kira da
manage,
Idan kina tunanin za akaramin wani haifuwan da zanyin farin ciki dashi kamar su
kin yaudarin kanki."
A firjice Hadim ta sake tashi "tace Shid kana nufin bakason wanan cikin?
Girgiza kai yayi yace "yazan ce banaso saide dukka daya ne awajena tunda suma
yarana ne ke idan kin nuna banbanci ba lefi bane dan banaki bane da naki ne da
baki kirasu da manage ba."
Shiru Hadim tayin tana tunanin idan bata nuna so ma yaran nan ba zai zamo
mata problem a wajen Nabil, ko agun mutane dole ta danne tanuna musu so
duk dama yanzu ma tana son su amma tafi son natan. Ajiyan zuciya tayin ta
zauna
tace "haba Nabil kalman da kafada na azubar da cikin ne baimin dadi ba amma
nima inason yaran ai ko ban haife suba ina son su kuma suma suna sona ban
haife suba amma sunsha nonona wanda zaiyi ta gudana ajikin su har karshen
rayuwan su ina son su, amma wanan cikin nata yazama dole azubar a sallame
ta."

Yace "bazan iya zubar waba."

288
Ido hadim ta zuba masa ta san halin Nabil baya taba cewa no yace yes, bazai yiba
tunda yaki.

"To yanzu me mafita nima baza azubar da nawaba."

Yace"na sani Halima idan na nace azubar ban miki adalci ba, amma wllh bazan
iya yarda a zubar da na Fatima ba."

"Aishine nace maka me mafita?

"yace kibari mudawo daga tafiyan nan kafin nan nasan zamu sanu mafita. "

Numfasawa tayi tace


"Tomorrow ne ko?
Yace" yes

Gyada kai Hadim tayi dan ta riga ta aiyana kudurin ta aran ta wanda kafin
yadawo two weeks tagama abinta dan shi taga bazai iya ba kuma ta san ba
komai bane illa tsabar tausayi irin nasa dan haka batasa wani Nabil zai sowani
Fandau aransa ba tasan de yana da tausayi.

"haba Fatima sati 2 kawai zanyi nema inajin yanda zanyi missing naki datun da
muka hadu bamu taba rabuwa na sati ba sai awanan karon dan haka kikula da
cikin ki da kanki kuma ai ga waya zamu dinga fira idan na samu lokaci kinji my
Fajjjiiii ta.'' Share hawayen ta tayi tace" ALLAH yakai ka lfy yadawo da kai lafiya
cikin nasara da ribar tafiya yakara maka daukaka da karfin mulkin sa."
bai san sanda yasake rungumo taba yana cewa "Ameen nagode my Mata."

289
Yakalli agogon dayake daure ahannu sa ya mike dasauri yana rike da hannun ta
har falon karshe
Har yabude bakin sa zayin magana waya yafara ringing yana daga mata hannu
ya fice ita kuma ta juya cikin tana juya kalaman sa kobai ce yana sonta ba amma
ai ya gaya mata kalamai masu dadi wani kalma da yake yawan gaya mata ne ya
fadomata *so abaki ba sobane son gaskiya a aikace ake ganeshi* murmushi tayi
ta fada gado.

Hadim kam duk ta zube sabo da bakaramin azaba cikin yake bata ba da yace zai
tafi ko kanta bata daga ba balle rakiya ya dauki Ma'aruf da Bilal yakama hannun
Fujjirat suka fito driver yaja suka tafi har club dinsu haka akayin ta rubibin
daukan yaran nan ana cilli dasu bare Fuj har oga ita ya d'auka, aida zasu tafi
yameka wa Security's dinshi su dakyar Fuj tayar da sai kira take "my ci" wai zata
ce my Star yanda Hadim take kiran sa yana gani aka dannata a mota yajuya
kansa bayajin akwai wani abinda yakeso fiye da son yarinyar nan yanzu idan
yatafi yabar ta haka zatayin ta bulayin awajen yan aiki bawani kula Hadim yanzu
take dasuba dan ta kanta take, tuno da kukan ta har cikin dodon kunnen sa yasa
yayin saurin zaro wayan sa yakira su yace sudawo masa da Fujjirat haka yatafi
da ita abinsa abokan sa suna masa dariya na cewa sun samu karin yar autan club
Nabil yace" ba kuyi karya ba, yanda idan kunci wasa ake dauka kofi abaku, ita
ma an bata" dariya suka sakeyi.

Sun tafi da kwana 2 tukun ya kira Fandan da safe, tana dauka yace"Mata kinga
ban kiraki bako wllh ban samu nusuwa ba gashi da Fujjirat nazo kan kara akeyi
sosai akasan sanyin ya zuba mata zazzabi amma yanzu da sauki,
Yakike ya MAMA Aisa kina kulamin da ita ko?
Murmushi tayi tace" Mama kuma?
"Eh mana bakisan da me sunan ta kike tare ba."
"ALLAH da naji dadi amma yajikin Fuj din? dama da ita katafi?
"dasauki eh muna tare."
"Kuma idan zaka shiga wasa ya kakeyi da ita?

290
"akwai abokai nada sukazo ta matan su awajen su nake barinta."
"To wane kasane har ake yayyafin kan kara haka?
"yace Rasha ne."
Sunyi fira sosai kafin yace" bari nakira Aunty ki zumudin jin muryar ki ya hana
nafara kiranta."
Kafin tayi magana harya kashe wayan.

Ba ajima ba Hadim da wata suka shigo matar farace Hadim tanuna ta tace
"gatanan matar tabi Fandau da kallo ita cikin gurbattacen hausanta tace"sannu
ko za a miki allura ne".
Dasauri Fandau ta mike tana karanto Innalillahi afili cikin tsoro tace "wane irin
allura?
Hadim tace "kinason sani kenan ai da kinbari an miki dan na taimakon kine kar
kije gida ace kinje yawon karuwan ci shiya sa nasa amiki allura da zaisa ki manta
komai akuma miki wada cikin zai zube dan wataran kar dan yace kinemo masa
uban sa kinga kekuma bakya cikin haiyacin ki yazakiyi dashi ai gwara azubar."
Ido wajen Fandau take kallo su, ganin mata ta bude jaka tazaro allura da gudu
Fandau tayi hanyan kitchen wuka ta dauko tace"wllh sai de ayita koni koku tana
kuka tana zaginsu a haka aka kira wayan Hadim tana dubawa Nabil ne tayin
saurin fita dan karyaji abinda ake tana fita doctor adegas ta karaso wajen Fandau
tace ina hada ido dake naji tausayin ki meya kai ki beyewa mazan turawa daga
kawo ki aiki suka baki ciki gashi yanzu kinsa uwar dakin ki tarasa yanda zatayi
saide aminki allura."

Fandau tace" haka tace miki ni yar aiki ce?


Doctor tace "eh mana."
Fandau tace "bata gaya miki gaskiya ba."
Matar tace "daga yanayin kalaman ta tunfar ko nagane ba gaskiya bane dan
Hadim kawata ce nasan halinta sarai gayamin gaskiya zan temaka miki."

291
Aguguje Fandau tabawa matar labarin ta.

Doctor tace "na gaskata ki kuma ciki tunna fari nagane cikin kawata ba na gaskiya
bane amma kisani mijin ta yanada mugun kudi har ita kanta baza ki iya ja dasu
ba temakon da zan miki dayane alluran batar da memory kine bazan miki ba
amma na zubar da ciki yazama dole tunda zata gani idan bai zube ba dan
tafiyanki sai gobe, inason kinuna na miki alluran kinuna kin manta komai idan
kika je gida kikaga za'a iya dau miki mataki shikenan kinji kuma abin d...
Hadim ce tashigo "tana cewa tayar ko sai taji ciwo kafinnan
Doctor tace "ai har angama dayan saura na aborton din ai."
Hadim murmushi tayi tace"yanzu shikenan ta manta komai ko?
Doc tace" sosai."
Fandau tana gani matar ta dan na mata allura da zai zubar mata ciki takama ta
ta zaunar ta ita abakin gagon tace "nan da anjima zakiga tafara zubarwa."
Hadim tace "nagode Hadim tana ganin wayan Fandau ta dauki wayan suka fita.

Suna fita Fandau ta fashe da wani irin kuka yanzu burina da kudiri na bazai cika
ba kenan yanzu naje gida nace me, anya bazan kira matar nan nace tamin alluran
nan ba kuwa? tana ciki haka taji cikin ta yayi wani irin murdawa juyi ta dingayi
akan gadon tana ihu dan yafi nakuda ciwo tana jin abu yafara bin jikin ta har
yasauko cinyar ta tasa hannun ta shafo tana ganin jinine tasake sakin wani kukan
saide bawani jimawa taga jinin ya tsaya haka cikin ma ya dena ciwo.

sai yamma Hadim ta shigo, tasamu Fandau akwance jinin har yafara bushiwa
anan Hadim ta sake tabbatar wa da lalle bata cikin hayyacen ta dan da tana cikin
hayyacen ta zata tashi.

Tace" kinga anyi maganin ki yara sun zama nawa na har abada kije can uwar ki
taci gaba da renon ki".

292
Dole ita ta gyara ta, Ita kuma Fandau sai juya ido take alamun bata san ma me
akeba, da Hadim ta doka mata tsawa tace "kina jina kitashi." Bata ko motsaba
tana kallon Hadim a shagwabe kamar yarinya janta Hadim tayi tafiyan ma dakyar
takeyi haka ta kaita bathroom ta kitsata suka fito tana rike da hannun ta ta
zaunar da ita akan kujera ta janza zanin gadon
Har zata fita ta tuno da ai yaka mata ace ta bata abinci waya tayi wa ma aikatan
gidan suka kawo abinci ba ajimaba taje ta karbo tazo ta ajiye abincin ko kallon
abincin batayi ba, irin bata sani ba saida Hadim ta zauna ta samata abaki nan ma
kin taunawa tayi saida Hadim tasa abakin ta tafara taunawa sannan itama ta fara
ahaka ta gama bata.
ALLAH sarki Hadim duk abin da takeyi cikin karfin hali takeyi dan tana jin jikinta
sosai.

Washe garin Hadim da dama tagama duk wani ciku cikun tafiyan Fandau haka ta
dauke ta da kanta dan bata son driver yasani wani tasamu a maikatan airport
tace ya hadata dawani fasinja zata bashi amana haka akayin kuwa aka hadata
dawani yaro bawani babba bane tace "bawan ALLAH yasunan ka yace" musa."
tace" idan badamuwa zan baka amana." yace"Allah yabani ikon karba da kuma
rikewa" tanuna Fandau tace "kaga wancen yarinya bata da lfy kuma ni nasame
ta tunda guntun lafiyan ta tace min ita yar maiduguri ce amma yanzu idan an
tambaye ta ma bata bada amsa, nayi mana shirin tafiya tare maigida na yakamu
darashin lfy shine nawa tafiyan bai yuwuba, nace sune mamin wanda zaije
Nigeria musulmi shene
Aka hadani dakai, kai dan inane?

yace " ni dan kano ne karatune yakawo ni yanzu ma hutu zan tafi."

"Yawwa kanina inaso ka kai min ita maiduguri nauyin da zan daura maka kenan
zan baka kudin jirgin da zai kai ka can dakuma wanda zaka dawo harma da kari."
Yaron yace"amma wllh badan kin riga kin hadani da ALLAH ba da bazan karbi
wannan aikin ba tunda kema kince baki san gidan su ba to yanzu ina zan kaita?

293
Hadim tace " wanan badamuwa bane ka kaita B R TV ko N T A maiduguri kace
katsince tane amma kace a garin ka tsinceta." Dayake yarone bai wani san haka
zai zame masa illah ba yayi saurin karba , Hadim ta bashi kudi meyawa tayi
saurin barin airport din.

Yaron bai wani kai saurayi bama shiya kama hannun Fandau har cikin jirgin
Itako Fandau tana shiga tana zama tafara kuka, ba wajen zaman su daya bane
da wanda aka hadasu tunda ta zauna kuka take yanzu haka zan koma gida nazo
a siya zan koma awulakan ce to ina shi Nabil din kikasani ko bakin su daya da
matarsa yasan metayi koma dama bawani tafiya dayayi tunda ta zauna wata
mata yar gayu take binta da kallo itako Fandau ba alamun zatayin shiru, matar
tasowa tayi tazo wajen ta, kanwata meyake damun ki haka tunda aka fara tafiyan
nan sai kuka kike ko da akazo tambayan mezaki ce bakice komai ba kuma naga
da yayanki ma kuka shigo ko kanin kine ."
Fandau batasan dalili ba kawai sai jitayi tace"ba yaya na bane banma sanshi ba
kawai gani nayi yakama hannun mun shigo ."

"to meya saki kukan nan meke damunki ki gayamin?


Tace" gaya miki ba wani amfani dan idan kikaji tarihin rayuwa ta bazaki yarda
ba, a bune da banta bajin sa aduniya ba."

"Kigaya min ko dawani taimakon da zanmiki", saida Fandau taci kukanta ta more
tukun ta kwashi komai na rayuwan ta tagayawa matar, a firjice matar take jinta
itako Fandau tunda tafara bata tsaya ba sai da taje karshin labarin ta.
Itama matar kuka take sosai, ko magana kasayi tayi tashi tayi tajen wajen ta,
ganin kukan Habiba yayi yawa doctor Muktar yace" waike meya faru meke
damun yariyar naga kin dade awajen ta Habiba ta kwasa shi komai ta fadawa
doctor shikan sa abin ya firgita shi haka Habiba ta koma wajen Fandau ta yita
lallashin ta har tadan saki jikin ta.

294
Hadim fal murna takoma gida. Dan ita abinda yake bata mamaki ba Nabil ba
hatta yan gidan su da kawayen ta ba suwani nuna mata dokin cikin nan ba,
ummin Nabil har yanzu bata kirata ba haka Inna ma mamar ta cema takira ta
hatta kanwar ta Ashuwa bata kirata ba.

Ga babbar aminiyar ta ma Habiba data kirata cewa tayi baza ta samu daman
zuwaba dan tana cikin shirin tafiya gida.

Kowa bayawani dokin cikin nan.

Jirgi su yana sauka atare suka fito da Fandau sun riga saurayin fitowa koya tsaya
neman Fandau ne wayasan masa itade dama tun kafin susauka Habiba tace mata
gidan mu zaki bimu dan mutantan ce gaskiya acikin maganan ki, sude har driver
dinsu yaja basu ga idon Musa ba.

Sun sauka ne a ABUJA dan haka gidan doc na nan ABUJA suka yada zango suna
shiga babban parlour gidan idon Fandau yasoma cin karo da tabkeken photon
Nabil da yake jikin bango yana sanye da kayan ball yarike ball din ahannu sa turus
ta tsaya tana nunu photon bakin ta yana rawa tafara magana "wllh gashinan
shine shine shine".

"shine wa suka hada baki Muktar da Habiba."

"Shine wanda nake gaya muku sunan sa Muhammad ana kiransa Nabil ko
Shiddams wllh shine."
Sai tasake yi musu bayani sosai suka yarda, abin yayi mugun bawa Habiba
mamaki dan bata zaci kawar ta da wanan halin ba
"Abban Nofal me mafita."
"Mafita daya kawai mukaita gaban iyayen ta dan nasan bazasu iya jada suba,
amma nima sheda ne alokacin cikin farko a toilet din office dina nace ta shiga
tayi fitsari, saide mamaki na dana shiga sai naci karo da wani kwalba shima dana

295
sa aka auna sai yanuna iran fisarin Hadim ne kinga yanuna da abinta tazo ko
kuma ba abinda banyi dasu ba suzo awu suka ki, ga haifuwan gida suke dama
abin yana bani mamaki amma awanan cikin sai suka yarda aka auna kuma bugu
da kari ma ita Hadim awajen haka tace ashe itama darabon zata ga......
bai bari ta karasa ba."

Amma wanan bai isa sheda ba dan haka hakuri shiya dace dake mude zamu
danka ki ga iyayen ki danni maiduguri ba bakona bane kusan ma garin mune
anan aka haife ni kuma garin mama ta.
Inane anguwan ku?
Fandau tace " gargar doctor yace"ok anguwan Zannah Modu kenan Babana."
Da sauri Fandau ta kalle shi tace " nima shine Babana ai."
Da suari doc da Habiba suka kalle ta "Baban ki?
Habiba tace "haba sai yanzu na tuno inda nasan ta wllh itace wanan yariyar da
nake gaya maka agidan Malam me girman kai kazama dinnan wllh tun agirgi
nake mata kallo kamar na taba ganin me kaman ta Wllh itace."
Fandau daga idon tayi sosai ta zuba musu ido tabbas shine dan gidan Malam
Dauda abokin Baban ta wanda idan yaje yan gidan su aketa turoruwan shiga
bangaren bak'i gaishe shi shine take kiran matar sa me girman kai ashe ita ma
kallon me girman kan suke mata.

Muktar yace "ke yar gidan Wacece acikin matan gidan." "Aisa
Rai abace doc yasake kallon ta yace "amma ba kanki kadai ba hatta Malam baki
masa adalci ba shi me fada aji agari kuma duk abinda yasameki kije alhakin Baba
Aisa ne dan ubanki kinsan Malam Dauda?
Tsawan yadaka mata yasa ta ja da baya tana gyada kai alaman eh
"kinsan ke me sunan wacece acikin matan sa?
tace " Inna Falta?
Yace"to ni Inna Falta ita ta haife ni, yanzu in ban da lalacewa irin na duniyar
yanzu kamar ke da darajan ki da kimanki kibi na miji, gwara da suka miki haka

296
kuma bawani gida da zan maidaki na kaiwa ubana wanan kayan bakin cikin, duk
da Shiddams nada daman sani bazan kai ki ba sai kin koyi hankali da zaman
duniya, wawuya sakarya ni ahannun na zaki dandani azaban da yawuce na gidan
Shid ai."
"Haba dear kamata ahankali man da wanne zataji."

Doctor yace"Wanan yar iskan za'abi a sannu, ko ke bance kibita a sannu ba",
yana gama fadan haka ya haura sama
Habiba tace "ishiru Mamana, dama Abban Nofol haka yake yanada zafi akan
kannen sa, kiyi hakuri nasan kema kina da lefin yarda da namiji, shiddams abokin
sane sosai nasan za'a shawo kan abin kafin akai ga manya, saide ina tsoron kishin
Hadim nayi mamakin jin da kanta take kai miki Shddams na yarda lalle akan buri
ba abinda bawa bazai yiba,
ga daki nan kushiga keda su Ummulkkairi ina zuwa."
itama ta haye saman

Nabil yayi yayi yarasa Fandau a waya yagaji ranan da gobe zasu dawo yakasa
hakuri ya tambayi Hadim saicewa tayi tana nan nima ta kaina nake.

A ranan da Nabil ya sauka ita kuma Hadim har ranan akwance take jiki sai abinda
ya karuma ciwo, sai dare Nabil ya lalla ba yayi bangaren Fandau ba inda bai duba
ba bai ganta ba cikin faduwan gaba yafita
"Halima ina wannan yarinyar?

Cikin rashin damuwa Hadim tace "wace yarinya kuma?

"Fandau mana."
"au dana sunan ta kenan kai da karike sunan ma bakada aikin shine, to ma meya
kaika part din nata ma, ya mukayi dakai."

297
"Halima amsa zaki ban tana ina?

Tana maiduguri, na kasa hakuri na turata dan idan na biyewa tausayi irin naka
wankin hula zai iya kaimu dare na tura ta anan ta masa bayanin komai.
"Dan me zaki yanke hukunci bada sani naba."
Tace "dan baka da iko akai ne, ni na aurota kuma dan na sallame ta ban......
Ai Nabil yama manta dawani ciki ajikin ta wani irin shaka yamata wanda saida
yaga alamun zata rasa numfashin ta yanda idannu ta suka fito.
Sakinta yayi ahankali yace" Halima dan ALLAH karki dauki al'amura na da wasa,
wllh zuciya ta zata fashe da gaske kin zubar da cikin Fatima da gaske kinsa amma
ta alluran idan ta ganni baza ta gane nima gayamin gsky kin illata min Fati na."

Hadim hannun ta awuyan ta tace "eh eh na aika ta."

"Hadim meyasa kika min haka inda kinsan halin da gangan jikina da zuciya ta
suka shiga akan yarinyan nan da koda kudi aka hadaki bazaki min hakaba meyasa
meyasa?

"Shid saboda nina samu na aura maka ita saboda wani bukata tamu kuma mun
samu biyan mukatan zaman me zatayi mana a gida, yanzu wannan har yakai kayi
yun kurin kasheni."

Nabil cikin wani irin karajin da ya firgita ba Hadim ba har su Fujjirat


Yace "ai yun kurin kashe ki kadan ne har uwar ki da kuman ki sai sunyi nadaman
haifuwan ki idan baki ne momin mata ta cikin kwanaki ukku ba kuma da lafiya ta
dan duk inda lfy yake sai kin nemo, zakuyi nadama."

"Nabil ne kake gayawa haka, uwata bata ci darajan ita Yaya ce awajen ta ka uwar
taci darajan daukana da tayi tabaka aure bana."

298
"Aure fa kikace a tsakani na dake yanzu bawani aure naba ki kwanan 3 kine
momin mata ta bawani aure a tsakanin mu balle naga darajan sa".
Hadim dafe kirjin ta tayin tana jawo numfashita amma ita yaga gare ta kasa fusgo
numfashi tayi jikake yif ta zube kasa ba wani alamum numfashi.

*to dama de na gayamu ku Nabil bai iya bacin rai ba me nufin san nacewa ba
maganan aure Hadim ta saku ne?*

*to masoya ina Hadim zata fara neman Fandau me zai faru*

*B JATTKO*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMATA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

Khadija salisu
Mmn Nabil
Muna tari

299
(Editing mzz daddy)

*38*

*Y*ana gani har takai kasa baiyi yunkurin tareta ba dan shima ta kansa yake, ji
yake kamar yafadi yanda zuciyar sa take wani irin tafasa yanzu shikenan Fatima
bazata gane niba acikin sabon kwakwalwar tata? ko zata soni kaman da? ranan
da zan tafi ma fa sai da ta furtamin kalmar so.
Meyasa ni ban bata amsa mata ba?
Hadim kin cuceni, shi yanzu bama ta tonan asiri yake ba yagan ta kadai ne burin
sa.

Hadim meyasa kikamin haka, mena miki?


Dakyar ya taka kafafun sa ya karasa inda fridge yaka ya dauko roban ruwa ya
fincike murfin yana daga tsaye yasaki ruwan me uban sanyi akanta ai a firgice ta
saki ajiyan zuciya
"ai baki isa ki mutu baki nemomin mata ta ba."

300
Hadim dafe kirjin ta tayi setting inda yake mata zafi.

"haba Shid kaji tausayi na mana kanason rasani ne idan wasa kakemin kadena,
banason kana ambaton wanan yariyar da matar ka ko kanason kasheni ne? ni
kake cewa karna mutu sai nemo maka matar kar cikin kwanaki ukku, idan ban
sameta ba ba aure atsakanin mu, bani ba iyayena ma zasuyi danasanin haifuwata
da'gaske ne? Wllh wannan sautin kunnena ya bani muryar tane ya fara tsarkewa
.

Shikuma yanda yaran suke kukane yasa ya dauki su Ma'aruf ya kama hannun
Fujjirat zai fita.

Hadim tace" Shid kar kafita kabar ni cikin wanan halin kaji tausayina".

Ko juyowa bai yiba


"Habibi kar kafita Habibi inacikin wani hali".
Saida taji k'aran buga kofa sanan ta,
kwantar da kanta da take jin yana mata wanin irin ciwo, ko makiyin ta yaga halin
da take ciki zai ji tausayin ta.

Da kansa yakai yaran bangaren ma aikata yazo ya fada mota baima jira security
dinshi ba yaja mota direct airport ya wuce office Oeid yana shiga Oeid ya mike
yana cewa "welcome Shid" mika masa hannu Nabil yayi sannan suka zauna, ba
yani ya masa nayana son a tabbatar masa da tafiyan Fandau, ya fadi sunan ta
na jikin passport aiko atake aka bincika aka tabbatar masa da tafiyan ta yace
aduba masa mu amullan ta acikin jirgin tunda gashi Security's ya mai daukan
wajen, ya nuna inda Musa yakama hanun ta suka shiga cikin jirgin amma saime
da aka kira security na cikin jirgin ya turo da audio recording na ranan sai cewa
yayi yayi delete din su, hannu Nabil ya dunkule jikinsa sai rawa yake Oeid yace
"aiko da Dr MD akayi tafiyan aranan amma bazai wani santa ba saide dauki

301
numbern shi Musan da sauri suka yarda da wanan, bugu daya Musa ya dauka
suna masa bayani yace"wllh da yazo sauka ba neman da baiyiwa yarinyar nan ba
amma bai ganta ba saide tun acikin jirgi yaga wata taje wajen ta yaga suna fira
alhalin shi Hadim tace masa bata magana kuma har matar yanema bai ganta ba".
Nabil dura masa ashar yayi yace "to ka nemota duk inda tayi inba hakaba zaka
gane kuren ka".
Yaro ko dama dan maikudi ne, suko yaran masu kudi ko na kwarai suka kashe
sunsan bawani abunda zai samesu dan haka cikin isa yace "nide amana akace
an bani kuma saboda ALLAH aka hadani na karba dan bangan ta ba za ace wani
idan ban nemota ba zan gane kurena, kai waye da zaka gayamin wanan kasanne
waye kuwa?

Nabil da kalaman yaron ya sake bugansa ko magana bai tsaya ya masa ba ya


kashe wayan atake ya kira office yan sanda na kano yadauki address din yaron
ya tura musu yace sukamo shi harsai yazo.
A take suka amsa komawa yayi mota harzai tada yaga zuwan sa gida ba shida
wani amfani dan idan yaci gaba da kallon Hadim zai iya hallaka ta kuma ma me
zai zaunayi a garin bayan an tabbatar masa da FATIN sa tana can, amma yakira
sani yace ya bincika yace ba wani labari gwara yaje daga gidan ayi komai agaban
sa yafi, ya ciro wayan sa yacewa wani daga cikin yaran sa yace ya kawo masa su
Fuj yana airport dan bayajin zai iya barwa Hadim yaran sa.
Shikuma ya fita yayi ciku cikun tafiya nan danan aka maida jirgin da zai je sudan
akace sai yafar sauka a 9ja dole maiduguri yafara yada zango saboda ya ajiye
yaran kafin yashiga neman Fandau.

Dr MD tunda ya shiga d'aki ya fara safa da marwa wanan wane irin zalunci ne
abokin sa yayi? wato shine dalilin da yasa yayiwa Malam wanan hidima, shine
yasa yafifi ta mama Aisa acikin matan Malam ko, har shigowan Habiba yana
tunani tace "haba Abban Nofal wllh banji dadin yanda kayiwa yarinyar nan ba,
yaci ace kamata yaki taji sauki tasha wahala."
"My Habtee naji tausayen ta kawai inason nuna mata kuren tane, tana mace tabi
saurayi yanzu da wanda zai lalata rayuwanta ne fa?

302
"hakane tayi lefi amma me mafita?

Yace "A yanayin bayanan ta nagane Shid yakamu da sonta kuma nasan zai
nemeta yanzu idan na dauke ta na kaita gidan Malam shid yana zuwa zai
dauketa ya bada ita dan yanason Shid kuma bai kamata Shid yasake samun ta a
araha ba inason sai yayi kuka yayi nadama sosai kafinnan zamu koma da ita
London zansa ta makaran tawaye tasan al alamarin rayuwa,
Inason sai shida kansa yakai kansa gaban malam ya tunawakansa asiri ya wahala
wajen nemanta kafin nan ta zama cikakkiyar mace wanda zata iya kwatarwa
kanta yanci."

Tafa hannu Habiba tayi tace"yawwa my sweetheart wllh Hadim zata gane kuren
ta dan sunban mamaki daga ita har shi."

Ummi da abokiyar zamanta Hjy bintu wanda suke kira da *Iya* sunyi mamakin
ganin Nabil a rikice wanda ko gaisuwan wani irin yake amsawa.
Iya tace"Shid lafiya yau sai kukazo ina Haliman?" Grema yace "kaida yara ne
kawai ina take?

Ajiyan zuciya yayi yace "yayesu tayi ni kuma kawai na daukosu su zauna ahannu
ku ita Fujjirat zan kaita gargar gidan Malam."

Ummi tace "amma ko yayesu akayi bai kamata arabasu da mahaifiyar su ba kuma
ni bakomai nake jiba irin yaya ZAINABU, yanzu koni bazan tsira ba zata ce
dasanina akayi, dan haka nide bazan karbi yaran tazo ta gama tozartani gaban
yara ba, yaya saide ke idan zaki karba."
*Iya* tace" a a wace ne."

Ummi tace " to dauki su duk ka kaimata su karma kanuna kafara zuwa ta nan
kuma kar kace Hadim ce tasaka kawo su gwara kace ra'ayin kane."

303
Nabil yace "Girema dauki yaran nan kakaiwa Inna nema gani nan zuwa yaja
hannun Fujjirat suka fita. Direct gidan *Zannah* yasa driver yakai shi yana zuwa
ya tarar tarar da shi yayi manyan bak'i.

Almajiran da yaran gidan suka ta kwasan gaisuwa kota kansu baya bi shide baiki
yana shiga yayi tozale da Fatin sa ba dan yanzu ba wani fargaba ko tsoro na ganin
ya gurfanar da kansa agaban malam ba, inde zai sameta. A tsakar gida ya gaida
matan gidan ya wuce part din mama bai ganta ba ta na area din kitchen dan
duba yanda ma'aikatan suke sarrafa abincin dan malam yana da bak'i. Zama yayi
akan kujera ya daura Fujjirat saman cinyar sa amma me yana dagowa yaci karo
da wani tafkeken photo Fandau alike a bango tayi irin tsayowan rike kugunta
nan tasha hoda da janbaki kan ta kile dinnan duk da bawani kyau tayi ba Bagana
tasa anyi editing dinshi ba laifi, ya kasa dauke idon sa akan pics din.

"kai lale da bak'in ba zata, ko dama daga Rasha din nan kuka yo ne?

Ahankali ya janye idon sa akan pics din ya zamo kasa yana gaida mama, itako
mama daukan Fuj tayi tana amsawa. Mama ta daga ta kalli Nabil da take ta masa
magana baya bata amsa sai taga photon Fandau yake kallon."

"kaide baka gajiya da tafiye ta fiye gashi kana shirin koyawa Hajara ni da kun
bani ita ai gara ma Shateema yaki barmin Tajjudin yana manta nono suka karbi
kayansu."

"au shima anyaye shi kenan?


"Eh ai uwar da juna."
*Azuciyar sa yace"zuri ar ki akwai albarka gashi daike kin tsaya a 2*

A fili kuma yace" ai dama yanzu Fuj zata zauna awajen ki har sai na dawo."

304
Mama tace"aiko na nagode".

Sake kallon pic din yayi yace "mama wanan yariyar fa?

Mama takalli photo cikin sosuwan rai tace" kanwar kace."

"Mama ya banta bajin kin kira sunan taba tana ina yanzu haka?

Hawayen da mama take boyewa ya biyo kumatun ta. Ta tashi ta koma daf dashi
yanda bawan da zaiji zancen.

Tace"Muhammad ban taba gayawa wane wanan maganan ba dagani sai malam
sai Bagana muka san zancen nan amma bansan meyasa naji inason gaya maba
sai dan nasan kai mai kaunata ne nasan kuma zaka rike sirrina daganan ta gaya
masa yan da akayi suka rasa Fandau har yanda malam ya rufe bakin mutane da
cewa ya mata aurene da bako, ta karashe zancen cikin kuka."

Nabil shima hannun mama yakamo ya hada dana Fujjirat ya dam ke yasa kuka,
dakyar mama ta lalashe shi ganin Fujjirat ta fara kuka.

"ni yanzu cikin kwana kin nan ma mafarkin tane yake damu na kullum cikin kuka
nake ganin ta."

Nabil tsoro ne ya sake kamashi karfa tana cikin mumunan hannun gashi
atunanin sa zaizo ya sameta amma shiru.

"to mama tunda ta tafi bawani mataki da aka dauka na neman ta."

305
"malam cewa yake yana addua akanta kar naji komai."

*yanzu kenan idan nasa mu Fatima nakawota wajen Malam zaice dama ni ya
aurawa awuce wajen yazanyi na samota?*

A fili kuma yace "mama zan samota zan kawo miki ita da hannuna." bai jira
amsan taba yamike da sauri yace "mama sai na dawo zan sa Grema ya kawo
mata kayanta."
"Ai idan kayane karma kadamu tana da kaya agidan nan sif dina cike da kayanta
Hajara akwai sutura ai".

Har yanzu wajen Malam da bak'i dan haka kawai wucewa yayi.

Jidda ce take jan motan Yasmin tana gefe sai Gana da Zahra suna baya zasu
wuce daidai Gargar anguwan Zannah Yasmin tace" yawwa Jidda dan ALLAH
ranan da muka raka Aunty Hadim daukan Fuj gidan Malam a parlour matar ina
pic dinda na nuna miki da muka fito nake cewa na taba sanin me kama da ita
amma na manta to wllh da yariyar nan wanda Yashid ya turowa Aunty Hadim
pic din su suke kama."
Jidda ta kalle ta girgiza kai ta ckgaba da tukinta
Gana"tace wllh Yasmin kin shiga ukku wai ke nan ana wani zugaki anacewa lauya
kikewa ko mai sai ido akai wllh inde wanan zance yafito awani waje to kece dan
bazaki jamana awajen *Yashid* ba."
Jidda tace "ke kika kulata mutum sai sanin kwakwaf ki dubi wanan kucakan local
ki hadata da wanan tsadaddiyar baby's da sukayi pic da Yaya"
Zarha ko dariya tayi tace "se barrister yasmin computer." dama tun suna
secondary haka ake kiran Yasmin AISHA Lauya. "Nifa ta idon mutum nake gane
kaman mutum shiyasa idan mutum yasa nikaf mani nafi ganeshi."

306
Duk sunsan da haka dan haka dariya sukayi Jidda tace "kingamu da aiki ko ai".

*GIDAN. DR M D*

Habiba tace "kin san ALLAH ba wanda zaice wai wadan nan yara ba yaran ta bane
lalle, Hadim sun bagalar da mutane, wllh ko zamu rantse da Qur ani ba wanda
zai yarda damu kamar yadda Abban Nolfal ya fada ba muda sheda ko akotu
mafita, kawai a bari har sanda Shid zai tonawa kansa asiri yafi dan ayan da yake
bani labari Shid yana da wayo da dabara gashi da DAMA ahannun sa wato naira
zai iya karawa koda da shugaban kasane dan saboda shifa ake tsorin karawa da
kungiyar Chelsea a duniyar wasan ball shine na 3 amanyan yan wasan da aka
tantance kinga ko wazai iya karawa dashi mutumin ba inda ba a sanshiba."

Fandau ta gyada kai tace"Aunty naga alama koda yanda ake karra mashi a
Saudia."
"na Saudia kikaga dan baki ganshi cikin turawa a acikin gari haka ba ne."

Kharat da Nofal ne suka shigo da gudu Kharat tace"Momy kinga Nol yana cewa
wai Aunty kirki tafi sonsa ko", Fandau ta kamo hannun Kharat tace duk inason
ku."
Nol yace"aunty kirki ai kinfi sona?

Murmushi Fandau tayi tace" ba kuga cinyana 2 bane na dauraka kan daya itama
na daurata to ai duk so daya nake muku."
Aunty kirki ni wananne ciyana inji Nol.

Haris da yake shine babba yace wllh Anty kirki kidena daukan su zasu gajiyar
dake fa".

307
Habiba tace "nima Gaskiya bana son ki dinga daukan su dan cikin ki zai sha
wahala."

Fandau tazaro ido tace" Anty dama bai zube ba."

"Au ashe bai gaya miki ba."

Fandau ta sunkuyar da kanta Habiba tace "yayi waya da doctor dinda ta miki
alluran, ashe dama ba dayawa ta miki ba bai kai wanda zai zubar da cikin 4
months ba dan haka jiyan ya aunaki yace akwai."

"Anty dama yasan Dr din ne"? Ai kina cewa kawarta ce kuma fara nagane dr
adegas ce dan kawar muce ni na koya mata hausa ma har Kaduna tazo adalilina
taje majduguri dalilin Hadim ko sunan Fuj taje."

Nabil zaune a office din Ndororo a airport din ABUJA suna jiran isowar Musa
yaron da Hadim ta danka Fandau a hannu sa dan duk kwanakin nan atsare yake,
Nabil dafe kansa yayi shi kadai yasan abunda yake ji ana haka wayan sa yafara
ringing yana dubawa Ummin sace dagawa yayi yace"Ummi ina wani aiki idan
nagama zan kira ki."

Dan inba dan itaba kira nawa baya dauka.

"Saurara Nabil kar ka kashemin waya kana ina?


"Abuja." yabata amsa a takaice
"Nabil."
ta kirashi
"Na'am."
Ya amsa

308
Kagayamin meyake faruwa da kai tunda nake ban taba ganin ka cikin wanan
halin ba kuma inason kagayanin Gaskiya."
"Ummi zan gaya miki gaskiya kodan kitayani addua amma bazai yuwu awaya ba
har sai nazo."
"to yaushe zakazo din?
"Ummi bansani ba sai nagama abinda nakeyi."

"ALLAH ya baka sa'a dan nasan koma meye yana damunka."


"Ameen Ummina
"dama maganan Hadim zan maka dan ance bata da lafiya har tana kwance a
hospital amma banji abakin kaba sai Ya Fatime aka kira aka gayawa shima wata
kawar tace ta kira."

"wai Ummi ba nace ta dawo gidan Ubanta ba ni mezan mata naji da balain da ta
jefani ciki mana sai.....
Katseshi Ummi tayi tana
"Innalillahi yau mezanji ni Hajara ALLAH kajishe mu alkairi Nabil ni kake gayawa
Hadim tazo gidan Ubanta meyake faruwa gaya min inda kake a ABUJA yanzu
zansa akawoni,
Me hadim tama haka?
"Ummi zakiji sai nazo. "
Yakashi wayan ya dafe kai har aka shigo da yaron, yaron yana ganin Nabil yayi
saurin zuwa ya fada masa yace "Shiddams nawa banji haushin daurin ba wllh
tunda daurin kane dan ban taba tsammani zan saka a idona ba idan Ya Bello yace
kai abokin sane bama yarda dan baita ba hadamu ba."

Dagoshi Nabil yayi yace "nima banso nasa aka maka haka ba sai dan rashi
girmamawa da ka gwada min, ashe ma kai kanin abokona ne Bello ne", shima
Bello waje ya samu ya zauna suna gaisawa Bello yace "Wllh kaga yanda hankalin
Hajiyar mu yatashi dan autan ta kwana 5 ahannu haba Shiddams."

309
Nabil yace "badan itaba da wllh bazan bar yaron har sai ya fitomin da kanwata".

"Bello yace "aikuwa ta gode shi Dad baya kasan ma."

Nabil yace "Yanzu duk ba wannan ba kai Musa ba kace kasan matar da taje
wajen Fatima acikin jirgin ba?" Musa yace "yes", "toh zaka iya nunata?" ya
gwado masa fukan laptop din gaban Ndaroro video din mutanen da suka shiga
jirin ne a London dan namu na Nigeria yaso ya samu inda suke fita aga inda tayi
wai na'uran ya lalace nan ma ashar kam sun sha awajen Nabil dan da sun dauka
wata kila da aga inda tayi tunda tana cikin rashen lafiya.

Musa ya zuba ido yayi saurin tsayar da loptop din yayi alokacin da yaga Habiba
tana rike da hannun danta gefen ta Dr Muktar Dauda ne yace "gatanan nagane
ta wanan ce so wajen 4 ina zuwa duk ina ganin ta awajen."

Nabil da Ndaroro tare suka hada baki wajen cewa Habiban Dr M D


Nabil yace "yes dama ranan yazo amma da yake dan rainin wayo ne shi da nake
kwatanta masa ita sai cewa yayi ai ba shida mata ya fito ba gashi matar sa ya
gani ai."
Ndro yace"suna kd ai jiya munyi waya yace zai shigo ajiyan."
Nabil yace "sun shigoma suna nan Abuja dan dama yazo duba jikin wani bari
naje gidan kawai."
Sukayi sallama da su Bello ya mike da sauri ya fita jikinsa na rawa.

Bello ya kalli Ndaroro yace" lafiya kuwa"


Ndro yace" Wllh ya damu da neman yarinyar nan, Shiddams guda ya shiga
wanan halin har yabar komai nasa yazo yan club din Chelsea tinda dazu ma
bakaga yanda suke damun sa a waya ba."
Dariya Bello yayi yace"ba dole ba ai sunsan shegen bashi da alkibila zasu zata
zai canza ne." Ndaroro yace" *Shiddams* shegene."

310
Musa yace ."amma shid bai taba jimawa a kungiya irin yanda jima a Chelsea ba."

Fandau da yarane kawai a gidan dan Habiba sun fita da Abban Nol.
Fandau tace "kar kuyi fada Khairiya ta zanje na gyarawa momy bedroom kunji"
hankalin su yana kan kallan da sukeyi basu mata magana ba har ta haye sama
bata karasa shiga bedroom din ba taji wani irin faduwan gaba sanadiyan jin ihun
yaran suna my pappa Oyoyo tasan Nabil suke kira da wanan sunan da sauri ta
karasa shiga kafanta yana tsakewa dan Muktar yace karta kuskura duk randa
Nabil yazo tayi garajen ganin ta.

Shima cewa yayi Oyoyo Nol Nol and Kharat ina my son Haris yaje wasan ball da
gudu shima Haris ya shigo yana my pappa shima, rungumo shiyayi yace"ina su
ABBA?", "sun fita sai anty kirki kawai yace " ok yana zama ya zaro wayansa ya
kira dr Muktar yana tuki da yaga kiran Shiddams yayi parking agefe ya dauki
wayan yana cewa "manyan gatan wasa Abu Bilal da Fuj.....
Katseshi Nabil yayi dacewa
"ina Habiba ne?
Yace"gata ya mikawa Habiba wayan.

"Yaya na."
"Mamana yakike?
Tace "lafiya yayana."

"na sake kirane akan wanan yariyar", da sauri Habiba ta kalli Dr shima dama
yanajin su dan saida yasa wayan a Handsfree yamika mata da kai ya mata
magana tace "eh"
yace "yawwa ashe har kin mata ma magana."

Cikin faduwar gaba Habiba tace "Nikuma?" yace "eh" Dr ne ya karbi wayan
yace"wai wace yariyar ce ne ni kadamu kanka da mutane akanta haba shiddams

311
kuma bincikin harya biyo ta kan Habitees kai..... Nabil yace bazaka gane ba ne Dr
M amma kuzo idan ku na asokoro gani nan agidan tabbas Habiba tayi magana
da yarinyar."

Cikin sauri Dr yace"kana gidana suwa katarar agidan?

yace" yarane sai sunce da anty wama da sauri Kharat tace "anty kirki"

Kashe wayan Dr yayi yace "shikenan ya ganta."

"Y asalam yanzu shikenan zai sameta a arha kenan burinmu namu wa yar da ita
bazai cika ba, Wllh my sweetheart ko ya mayar ta cikakkiyar matarsa wllh wanan
yarinyar bata isa karawa da Hadim ba wahalan da yake gaban ta yafiwan da
tasha a baya yawa indai Hadim ce akan mijin ta."

"Habites yaci nasara dama bana gaya miki Shiddams shegene bane, baya samun
rashin nasara a aikin sa ba ko kinsan bincike yayi a office Security's na cikin jirgi
ya nuna kece kikayi fira da ita wata kilama har inda muka fito ya nuna naso ya
gane kuren sa, naso ya gane aure ba abin wasa bane naso ta samu *DAMARTA*
ta rama abinda suka mata.

Habiba tace
"yanzu shikenan Abban Nol?

"ba shikenan ba nima zan gwada sa'a ta nagani zanyi amfani da *DAMATA* naga
komai ya tafi daidai zan baki mamaki."

Habiba tace"me damar taka?

312
Yace "cikin da yake jikin ta shine babban *DAMATA* dashi zanyi *AMFANI*".

Ta rasa yanda zatayi Haris sai knocking kofan yakeyi da karfinsa


" Anty kirki ki bude ga pappan mu yazo kizo kigan shi shine yakeyin Ball Anty kirki
bude anty.......

*Masoya wai ya labarin Hadim ne meyake damunta? naji Ummi tace tana
hospital*

*Nabil zaici nasara a fafatawar da zasuyin da Dr Muktar Dauda.*

*Team yasmin yar Inna 🤝🤝🤝 lauya* 🤝🏻

*B JATTK*
[3/12, 8:49 AM] Hauwa: *DAMATA*

*Na*

*BATUL ADAM JATTKO*

313
*Gaisuwa da jinjina* *gareki*
*Biebie Isa*
*DAMATA*
*yana tafiya tareda* *ingan taccen shawaran kune keda Aunty Sis*
*Kaunan kuda karam cinku gareni babba ne*
*Adade anayi sai Gaskiya*

*Mn amir muna tare*

(Editing Mzz daddy)

*39*

*A*unty kirki kina bathroom ne shikenan idan baki fito dawuri ba wllh baya
jimawa."

Da gudu yasake saukowa "pappa bari kaga Aunty."


Shiko Nabil bata suyake ba hankalin sa yana kan wayan sa inda suke cht da Sani
akan binciken yakeyi shima

Gudu dr yake sosai har yakara so dan yasan halin surutun su Kharat

314
Suna zuwa ko gaisawa bai bari sunyi baya nunawa Habiban pic din Fantau
yace"tabbas kinyi magana da ita acikin jirgi dan haka nake son kigaya min,
Abinda kuka tattaun da kuma inda tayi bayan fitan ta agunki kawai nake da
daman wanan bayanan please."

Wanan tambayan nasa shiyabawa Habiba daman gane Nabil baisan mesuka
firata da itaba kuma baisan inda tayi ba besan suna tare ba cikin dakiya

tace "awo wannan kake magana kwarai kuwa nayi mata magana ganin tunda
suka shigo da yayanta ya ajiyeta yaje side dinshi sai kuka take ko da akazo
tambayan meza akawo bata ko daga kai batayi ba shine naje wajen ta nake mata
tambaya meyake faruwa amma ko kuffan bata cemin ba kuma mun rigasu sauka
dan haka bansan inda sukayi ba."

Nabil wani k'ara yayi da yazame kasa ya dafe kansa idon sa yayi wani irin kadawa
kamar ansa masa barkono matse idon yayi yana son hawaye su fito kozai samu
saukin radadinda idon da zuciyar sa yake masa amma idon a soye yake daya daga
ido ya kalli dr saida dr yaji gaban sa yafadi
Cikin wani irin muryar wanda basu sansa da shiba yace "MD da kunsan wacece
wanan yariyar awajena daba kubari ta yi wani wajen ba, da baku bari ta bata
ba."

Dr yace"matsayin ta kuma kace kanwar kace, ni narasa ina k'a samo ta bayan ni
bansan ta cikin family kuba." Habiba tace niko abban Nol kallon sani nake mata,
tamin kamada wata a maiduguri fa na manta inda nasan tane."

Dr yace"niko ganin ta banyiba." Ajiyar zuciya Nabil ya sauke yace." amma kikace
tana kuka ko?

Habiba tace "eh kuma sosai."

315
To me yasata kuka anya an mata alluran nan kuwa duk da Hadim tace anyi amma
meyasa banje na binciki Dr Adegas ba? yace kai gwara da banje ba idan naje
nasan sai naga gawar ta dan bazan kyaleta ba idan da anyi allura ina zata san ida
take balle tayi kuka da sauri yada go yakalli Habiba yace" kiramin Adegas din."

Murmushi Muktar yayi yasan za aje kan haka dan haka sai yakira Adegas tun
zuwan su lokacin ma Nabil yana Rasha yace idan Nabil yazo duk juyin da zai miki
kar kice bakiyi alluran ba kice kinyi.

Jin haka ma yasa Adegas tabar gari tace sai ya huce ta dawo.

Habiba ta dauki wayanta ta dannan dialing ta sai suka gaisa tace" mata Shiddams
yana son magana dake ta mekawa Nabil cikin kakkaurar murya ya tambaye ta
tabashi amsa cikin tsoro kamar tana gaban sa tace tayi mata, wani irin cilli Nabil
yayi da wayan atake yayi filli filla.

"kai kai kai saboda kai me kudin banzane zakamin asarar wayan matata."

Habiba tace "ran sane ya baci amma waya isa yacewa d'ana me kudin banza ne
bayan da gumin sa yake aiki."

Nabil ganin baza su taba gane wacece Fandau awajen sa ba shiyasa suke masa
wanan abin dan haka ya mike ko yara da suke faman yi masa surutu bai kula su
ba ya fice yana hada hanya kamar me jin bacci, ganin Nabil bazai iya tukin ba
yasa ya fito da wayan sa ss dinshi ya kira yace yazo yana gidan Dr na Asokoro, Dr
ya fito yace bari nayi driver din ka ko, bude mota yayi yashiga baiyi magana ba
bayan sun fita a gate Dr ya kalle shi
yace" ina muka dosane dan gidajen Nabil a ABUJA suna da yawa nan ma kinyi
masa magana yayi shide wuse yayi da shidan yaga yafi sauka acan.

316
Sunayin parking me gadi ya washe baki yallabai saukan yaushe yau banga labari.
ba bansan da zuwan kaba."

Nabil bai masan yanayi ba sai Dr "yace" baba zuwanne na bazata." Ya bude musu
suka shiga da gudu yazo zai budewa Nabil mota kafin ya karaso ma ya fito, yace
yallabai barka da zuwa, kansa adafe Nabil ya shiga cikin gidan main parlour ya
zube dukda da dan kuransa amma akasa ya zube wanda da dane akwai ma
aikatan da ake turowa a cikin gidan gomnati villa sukula da gidan kafin ma ya
shigo gidan zai taddasu Dr yace" ni zan koma dan naga kaima ko alluran kin
maganan aka maka." Kirane ya shigo wayan sa ya dauka daker dan ya kashe
sauran layuka a wayan sai na wanda suke masa bincike akan Fandau kawai yabar
inde yaji kira to sune.

Ya daga wayan "sir mezai hana a yada photon ta asa wasu kudade wllh ayau za
aiya samun ta." Da kyar Nabil ya bude baki yace" ka fini sanin hakane, to tafi
karfin a bugata ya zama wanda bai isa bama ya kalle ta."
"Sorry sir Dr saida yatsaya yaji kwakwaf yasa kai ya fice yana dariya wai Shid ya
zama haka kuma akan mace lallai ya yarda duk ajin maza su ba komai bane agun
mata, Shiddams da manyan babes ke tsoron tun kara yake garari akan wanan
yariyar tabbas alhakin tane da na cin zalin aure da sukayi yake dawainiya dasu."

Fandau sai da Habiba tace "Anty kirki bude tukun ta bude.

"Aunty ya tafi?
"ya tafi saide fa ya zama kalan tausayi."
Da sauri Fandau tace "meyasame shi?
_Sai asannan habiba ta tuno ashe Dr ya hanata tacewa Fandau Nabil yana neman
ta dan kar ta tausaya masa._

Da sauri ta gyara zancen da cewa

317
"wai Hadim ce bata da lfy." A nan Fandau ta sake tabbatar wa kanta dasanin
Nabil komai ya faru ALLAH ka ciremin son wanda besan da daraja taba na dena
wahala akan son maso wani dama bai taba furta yana sona ba ya lallaba ni ne
kawai ya mori albarkatun jikina bata san afili take maganan ba saida taji Habiba
tana bata baki sai cewa tayi "Fandau kin samu dama da shaidu masu karfi amma
kika bari damar ta kufce miki meyasa da yace zai iya baki komai har gidan sa na
saudia meyasa baki karba ba da yazama shaida awajen ki." Dr yace" kota karbi
gidan bai zame mata shaida ba dan kowa yasan Shiddams da kyauta, ai shaidan
ta daya shaidun aurenta magabatan ta tunda ta saki wanan damar ko ai dole,
tunda bata samu wanan gatan ba bata da wani dama yanzu ai da agidan su
gaban iyayen ya aureta ba zai mata hakaba marar tunani me kwakwalwan kifi,
kuka yanzu kika soma ai
sai asannan Fandau tasan da zuban hawayen da yake bulbula a idonta da ya jika
mata gaban riganta. Da gudu ta sauka tayi dakinsu.

*BAYAN KWANA 2*
Nabil duk wani hanya da zaibi yaga ya sameta cikin *kwanakin nan 2*, amma
shiru ba labari idan yace zai yada pic dinta shine zai fi saurin samun ta amma
hakan bazai yiwu ba yin hakan tamkar ya dauki wuka ne ya dabawa cikin sa dan
asirin sa ne zai tonu, shiyafi son ya same ta yakai wa mama amasayin ya tsinceta
ne daga baya sai yace yana sonta tunda dama yayi wa mama alkawarin zai kai
mata ita da hannun sa
gashi Ummi ta matsa masa akan maganan Hadim gashi shima jikin sa ba yajin
dadi. Wayan sane yayi ringing yana dubawa Ummi ce ya daga "gamunan muna
ABUJA awane gida kake? " wuse" ya bata amsa atakaice
ba jimawa suka shigo Mala kaninsa wanda suke uba daya ne sai Hanif dan Ummi
da ita Ummin.

Mai makon amsa sallaman nasu daga kai yayi kawai ya kalle su ya mike zaune
yana matse fuska yanda kirjinsa yake masa ciwo da sauri Ummi ta karasa tana
"subahanalla Nabil meya mayar dakai haka? kana ganin kanka kuwa yanda
karame idanuwan ka sun sake fitowa meyake faruwa?

318
Nabil fad'awa jikinta yayi ya saki kuka Mala da Hanif sun tsorata basu taba ganin
kukan Nabil ba sai yau kome yake damun sa abin babbane suma durkusawa
sukayi agaban su cikin tashin hankali Ummi take tambayan sa.

"Ummi kuskure nayi wanda bansan hanyan gyaran saba, Ummi zan gaya miki
kadan daga ciki ke kadai nakeson gayawa, ke yakama ta kisani kirike min sirrina
ki kuma yimin addua."

Kallon su Hanif yayi alaman su fice aiko suka fita.

"Ummi na tsinci wata yariyar a saudia watanni 7 da suka wuce sai dana a cikin
harami, tana gani na ta kira sunana tace min ita yar gidan Zannah Modu ce dan
ALLAH na taimaka mata wata mata ce ta yaudare ta da sunan zata kaita tayi
aikatau acan tasamu kudin da zata budewa Mamar ta ido shine ta bita saida ta
gama tara kudin tukun sai matar ta gudu da kudin yanzu ta rasa yanda zatayi
tazo gida, acikin harami take kwana abinci kuma tanayin bara taci shine da ta
ganni ta ganeni.
Nima tana fadan haka na gaskanta ta dan kaman ta da Malam, nace zan dawo
da ita shine tace idan tazo gida kishiyoyi mamar ta zasuce taje yawon karuwanci
ne ta nemi alfarman na aureta inyaso nace nine nace ina sonta alhalin ansamu
su rana da Shattema munsan bazamu samu juna ba shine muka gudu mukayi
aure da ita, ganin bazan iya barin jinin Malam ya tozarta ba yasa nayar da
dawanan Shawaran aka daura mana aure".

Na yarda an daura mana aure da itane kawai dan darajan iyayen ta shine na ta
fida ita London da zuman idan tasamu ciki idan munzo za afi barinmu mu zauna
tare shine ni kuma gaskiya na kamu da son yariyar dan burin ko wace, amma
kishin Hadim yasa dana bar yariyar na tafi Rasha shine ta kira wata kawar ta likita
ta yiwa yariyar alluran zubar da ciki dana wanda zata manta komai nata ta
aunota nan Ummi bansan inda zan samota ba Ummi inason yariyar idan bangan
taba wllh akwai barazana cikin rayuwa ta." Ya sake fashewa dawani irin kuka.

319
Itako Ummi kasa bakin magana tayi sai tafa hannu take da kyar ta samu bakin
salati ni Hajara wannan zamani ita Hadim wacce iriyar macece da zata ce baza
amata kishiya ba har ta illata yar mutane haka inda ba'a kishiya aduniya da uban
ta bai auri uwar ta ba dan wata tatarar karewa ma ita me sunan kishiyar uwar
tace, inda ba'a kishiya da ni kaina ba'a aureni na haifeka ta sameka ba nima wata
na tarar duk da kai ma kanada naka lefin na boye mata musamman mu da ka
gayamana ko da ka tashi daga saudia da kaitsaye gida ka iyoda ita da hakan bai
faruba dan meza ka boyeta kace wani saita haifu gashi abinda ya janyo da wane
ido zamu kalli Malam da Aisai mutumiyar arziki."
Nade Ummi tayi tayiwa Nabil fada

_Shiko hamdala yayi ganin koyau Fandau tafito zai mallake ta basai_ _asiri ya
tonu_ _ba, yaran su zauna a yaran Hadim din kawai shide_ _yakasan ce da Fatin
sa sai yaji wani karfin guiwar nemanta dan yasan Ummi zatayiwa Abban sa
bayani yanda zai_ _gane._

Ummi ta sake cewa


"yanzu kenan tayiwa mutane asaran cikin wata 4."
"Ummi barni da ita na daga mata kafane dalilin cikin da yake jikinta ."

"amma inason ka janye kalman saki da kamata."

" shikenan yanda kikace haka za'ayi Ummina na maida da."

Ummi tace " yawwa sai kuma abuna 2 dole Malam da Aisa susani dan su tayamu
adduan nemanta, sai kuma inason kai ma Baban ku yasani daga iya mu kar kowa
yasani har sai an sameta kasan halin wanan Innar taku yanzu zata jakula komai."
"to Ummi amma Ummi kimin alfarman koyawa Hadim hankali dan kiyaye gaba."

"Wane koyamata hankali zakayi bayan halin da take ciki ma ya isheta jiya wata
kawar ta takawota ai bakaga yanda takoma ba ninan da niyar naci maka

320
mutumci nazo sai na tadda lefinta yafi naka, saide ya fatime dole inaga itama
tasani dan tananan tana fada baki da kunfa."

Mamar hadim kenan

"shikenan Ummi amma itama kartasan na maryar da Hadim din."

Ummi tace
"Bazata sani ba."

A ranan Ummi ta tasa Nabil a gaba suka koma. Alh Abubakar baban Nabil har
marin sa yayi dan lefin shiya daurawa idan bashi yasakewa mace ba har ta isa
tayi.

Shiko Malam lefin Fandau yagani dan a ganin sa Nabil taimakon ta yayi ma ai
godiya dasa albarka ba irin wanda mama da Malam basuyiwa Nabil ba dan susan
saboda su yayi.

Ko wacece wannan matar ta cucesu ta yaudari yarsu ta kaita har saudia.

Malam ya dukufa addua sosai duk dama yanayi dan yana mutukar son Fandau.

Itako maman Hadim cewa tayi kawai taji tayi lefi amma bai kamata ya dauki
Fujjirat ya kaiwa uwar kishiya ba a karbo mata jikar ta, tayi akira mata Nabil
kinzuwa yayi sai ita ta taka taje gidan Nabil din amma security suka hanata shiga
dan waya suka yiwa Nabil yace kar abarta.

321
Aiko baki da kunfa tasa Sudais ya juya da ita gidan su Nabil ta samu Ummi ta
mata tatas tace takira Nabil din
Nabil yana shiga ya gaida su "yace Mama ya mai jikin?

"lalle Nabil karena min hankali sai anan kake tabbayana ya mai jiki, aiko mutuwa
tayi kaine sila tunda kai kamata duka ba kaga halin da take ciki ba yanzu tun
yaushe tazo amma ko ajikin ka bakaje dubata ba."

"Mama inajin baki gama sanin abinda ita Hadim din tayi bane, ai gwara nida na
daketa gashinan na bar miki ita kina kallon ta,
Itada ta tashi ba la'anta yar mutane tayi ba? ta kuma batar da ita, amma ina son
idan kin koma ki gaya mata Wllh wllh darajan cikin da yake jikinta na kyaleta
yanzu amma zata haifu zata ga yanda zanyi da ita, zuwa duba ta kuma karkiyi
fatan wannan dan inhar zansa Hadim a idona to zan hallaka ta dan haka rashin
zuwana rahama ne."
Kuka mama tasa tana nuna Ummi Hajara kina gani a gabanki dan da kika haifa a
cikin ki yake gayamin wanan maganan?

Ummi itama bata ji dadin abinda yayi ba amma tasan halin Nabil idan ransa ya
baci zai iyayin fin hakama dan haka tace "tashi katafi kafin ka rufe muda duka."

Cikin kuka Maman Hadim tace ni yaje ya karbo min jikata ya karbota kawai."

Har zai fita Ummi tace "kaje ka karbo Fujjirat."

Juyowa yayi ya kalli mama yace jikar ki ya wuce na jikin yarki idan ta sauka idan
macce ta haifa inason asa mata Fatima idan kuma Namiji ne Abba inusa amma
fa Fatiman da na fada kar ki dauka sunan kine tunda kema Fatime sunaki."

Girgiza kai Ummi tayi tace "bance kafita ba."

322
Yafice yana cewa danme baza ta barni da masifar da yarta ta jamin ba sai tazo
tana min masifa
Wllh in Hadim batayi furcin ba to wllh Fatima ta baiyana kafin haifuwar ta kai ko
ta baiyana inde bata cikin haiyacen ta sai tayi zaman gidan yari baki koyawa yarki
yand....... Ummi ce ta katse mishi maganan da jifansa dawani cup na glass
sannan ya karasa ficewa "Yaya dan ALLAH kiyi hakuri ke kanki sheda ce akan
yanda halin Nabil yake tun yana yaro idan ransa yana bace ba a masa magana
bake ba koni idan na matsa wllh abin ba zaiyi kyauba."
"hajara ke sai ya miki ki kyale shi amma banda ni. A zaburi Hjy Fatime ta mike
har da gudun ta tafita wajen a daidai inda zai shiga parlour Iya ta same shi ta
baya ta fincikoshi "kazo ka gaya min matsayin y'ata awajen ka kuma ko a kotu
sai na karbi dukka jikokina."

A hankali Nabil yasa hannu ya kwace a hannu ta idon sa fes cikin nata sai kace a
gaban abokin sa yake yace "matsayin yarki bata dawani matsayi a wajena sai dai
idan ragowan sakinta kikeso zan iya bin umarnin ki a masayin ki na uwa a gareni
in baki sakinta.

"Sai kuma batun yara kema kince jikoki, jika ko ba d'a bane ki bari me yaran tace
a bata da bakin ta" Iya ce ta fito tana "Subahanalla Nabil ya haka" Ummi mari
tafara zu bawa Nabil shiko Nabil nade hannunsa yayi a kirjin sa yana jin yanda
Ummi take zuba masa marin, kanne sa dukka suka fito sai kuka suke dakyar Iya
ta ja Ummi itako Mama zubewa tayi tana rinjin kuka
Nabil ficewa yayi ya fada mota driver yaja motocin security dinshi suka rufa masa
baya suka fita cewa yayi airport zasuje dan shi gani yake kamar ABUJA ne zai
bashi Fatin sa.

*GIDAN DR MUKTAR*
"Aunty yanzu jibin zamu tafi kenan?

323
"habiba tace insha ALLAH kirki ta Ghana zamu tashi saboda ke Dr ya sara tafiyan
ta can dan a wanan kasan bazai ykwu mu tashi dake ba yanzu haka Ghanan ma
a mota zamu tafi saboda Shiddams ya tsanata bincike."

"Aunty yanzu haka zankoma banje naga su mama ba."


"Toni Fandau ya zanyi ne nayi nayi dashi yaki, nace idan munje dake kisa nikaf
har mufito a kallah de kinga mama zakiji dadi, amma sai cewa yayi ai baki damu
da ita ba da baki barta ba, saide idan kezaki gaya masa kiji."

Fandau tace"ni kema kinsan ban isa ba jiya haka yace wa maimu me aiki kar ta
karayin komai a gidan nan nice sabowar me aiki ni zanyi."

Dariya Habiba tayi tace"wai dan kikoyi hankali ne yace ko amma da nake
tambayar sa yace yana sone kina dan mosa jikin ki kinga cikin ki ya shiga wata 6
dan kisamu sauki wajen nakuda."

Ko da zasu tafi kaduna barin Fandau sukayi da meimu suka tafi.

Shiko Nabil abubuwa ya kacabe masa ga yan kungiya sun matsa masa wata 2
bashi har sauran kun giyoyin sun fara kawo farmaki ana ta yadawa wai Shiddams
yabar Chelsea fans dinsa da sauran mutane sun damesa a media ga zaryar
hospital yake ma dan ba shida cikakkiyar lafiya kullum ciwon kai dana kirji yake
fama dashi, kowane dr idan ya duba shi sai yace yasa wani abu ne a ransa wanda
yafi karfin zuciyar sa idan bai cireba to yana barazana ga rayuwar sa aiko yan
club din su sunajin haka suka zo tafiya dashi ayi jinyar sa acan yace a'a abu har
ya kaishi ga kwanciya sosai.

*HADIM*

324
Ko makiyinta ya ganta cikin wannan hali zai tausaya mata "Mama yanzu Nabil
din bazai zoba bayan ance yana garinnan Ummi yasani a blacklist bana samun
sa mama kibari naje London din mana na same sa tunda kince yakoma."
Mama cewa Hadim tayi Nabil ya koma dan ta kwantar mata da hankali amma
kullum zancen ta Nabil da kuma a karbo mata Fuj yanzu dai Ummi ta sa ankawo
Fuj sai Nabil da take ta ambata wanda acikin asbitin daya ma suke akwance bata
sani ba dan ita ma sosai take akwance kullum Dr suna cikin yimata nasiyar ta
kwantar da hankalin ta saboda kwata kwata BP dinta baya sauka zai iya janyo
matsala idan watannin haifuwan ta yayi idan zamu mata aiki dan.......
"aiki kuma?
inji Ummi da mama
Dr Hafeez yace ba na rubuta muku bayanan acikin katin da na baku ba amma
kubini office na karamu ku bayani."

Ummi da Maman Hadim zaune gaban Dr Hafeez


Yace " yaka mata ku kula da halin da yariyar nan take ciki, yanayin cikin ya
kamata a kula da ita sosai tunda ba haifuwa zata iyayi da kanta ba aiki za amata
dan mun duba mugani kugunta bazata iya haifuwa ba sai de aciro to alluran da
zamu mata idan lokacin yayi ba ayiwa me hawan jini dan zai iya barazana ga
rayuwar ta ita kuma BP mai makon ya sauka kullum kara hawa yake....

Mama kaseshi tayi da cewa aikin banza rashin sanin aikin kune na kasannan yaza
ace bazata iya haifuwa ba itada ta haifi yan biyu ma lafiya haifuwa na 3 ace
kugunta bazai iya haifuwa ba."
Dr yace" hjy a kugun akwai wani kashi a kugun kowani mutum mace ko namiji
to dana maza ta na bata akwai ban banci na maza babu tsagu na mata da tsagu
yanda idan mace tazo haifuwa wannan kashin shi zai bude shine zakiji nishi
yazowa mace a daidai budewan tsagun na kashin bazai koma yarufe ba harsai
d'a ya fado zai rufe, to ita Halima wanan kashin ba tsagu anata dan haka zan iya
ja da kowane likita akan bazata iya haifuwa fa."
Mama tsabar haushima kin magana tayi Ummi "tace Dr dena fada duk haifuwan
ta da kanta take haifan su Dr Hafeez yace"hjy kina nufin wannan ta taba
haifuwa?
325
Ummi tace "Wanne irin tambaya ne wanan Dr muna cemaka haihuwa na uku
zatayi na 2 ma yan 2 ta haifa yariyar da ka gani a gefin ta tana bacce itace yarta
ta fari"

Dr Hafeez yace "Hjy ni a bincike na wanan mahaifan bai taba daukan ciki ba sai
wannan asali ma shikan sa mahaifan cike yake da matsaloli dayawa da farko yana
iy.......
"dakata inji Ummi dan itama yafara bata haushi itako Mama fuuu ta fice Ummi
ma mara mata baya tayi.

Dr yace "niko idan matar na ta haifu da kanta daga ranan zan bar ai kina dan bai
min amfani ba."

Sude basu saya bashi amsa ba suka fice.

Suna fita wajen dakin da aka kwantar da Nabil sukace karo da su Jidda sai runjin
kuka suke suna ambaton Ya Shid kar kamana haka wllh kaine gatanmu shi kawai
suke mai maitawa Ummi ji tayi bata iya daga kafanta dan dama tabar Nabil cikin
wani hali yana aman jini dasauri wani Dr yafito yace"wacece Ummi? Da sauri
Kamal ya kamo hannun ta yace" gatanan ya farfado ne? ni nasan dama suma
yayi ai
Nabil yana gani Ummi yayi wa Dr alaman ya cire masa roban jawo nufashin da
yake hancin sa dan baya iya daga hannun sa Ummi tana karanta duk addu'an da
yazo bakin ta takara sa inda take kamo hannun sa tayi dakyar ya bude bakin yace
"ba'a ganta ba Ummi an nemeta an rasata bansan hanyan da zanbi na samota
ba Hadim ta hallakamin ita naso ALLAH ya barni naga haifuwan Hadim na
daukarwa Fatima fansa bakin cikina Ummi tasha cewa nace ina son ta amma ban
taba furta mata ba ina ma zan ganta ko a mafarki da nace inason ta inason ta ba
a dadi, Ummi zan barmiki wasiya idan ta baiyana kice ina sonta har na rasa raina
akanta karki damu da yanda take na rashin hankalin ta kigaya mata nina sani ni
da ita zuciyar mu ahade yake Ummi me na yiwa Hadim ta lalata rayuwa ta bayan
ni namata duk yanda take so ita fatasa na auri yariyar dan.................
326
*Tofa Nabil Allah ya baka lfy amma kar ka tona asiri*😭😭😭

*Ya Hadim zasu kare da Dr Hafeez me tonan silili mai gani har hanji da gaske ne
kashin kugunta irin na maza ne wato ba zai iya budewa ba idan tazo haifuwa
wane irin matsaloline a mahaifarta*

*Ya Aisa maman Fandau taji da taji yanda rayuwa ya juya da yarta*

*B JATTKO*
[3/12, 8:50 AM] Hauwa: *DAMATA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

327
*Phareedah umar sokon ki ya iso gareni kuma na gdy da kauna ki zanduba
bukatun ku na insamu ina muku typing koda (2days ) ne*

*Haeeza Murtal*
Banman tadake ba
Dakeda duk kan masoyan damata

*ME ZOGALE*
*kema muna mugun tare*

*Gaskiya kina mutukar godiya agareku masoya ina mamakin yanda kuke nuna
soyyyyan ga* ```DAMATA```
*Ina baku hakuri wanda suka min magana ban samu na amsa musu ba wllh
abubuwa ne suka min yawa amma ina dare da masoyana aduk inda kuke karfin
guiwan ku da addua anku yake kara karfafanin guiwa musamman JATTKO
GROUP kuna sani nishadi wllh 🤝🤝🤝🤝ina tare daku*

( editing mzz daddy)

*40*

*K*asa k'arasawa yayi dan yanda dan tumfashin da yake ja yagagare shi yaja
idonuwan sa suka kakkafe atake da sauri Dr yabayar masa oxygen ahankali
nunfashin yafara sauka

328
Ummi kuka take sosai Kamal ya kamata yafita da ita yana kwantar mata da
hankali

Wani sadeden gaye nagani shida familyn disa badan karnayi karyaba zan iya
cewa wane Nabil akomai da sauri saurin yake takawa haryabar ss dinshi da
family shi su Jidda suka meke kai Ya BilAL BilAL Maina kangeya kenan d'aga Ahj
Maina kange millions wanda ya dauki dauyin karatun Nabil shine yake takawa
har gaban su Ummi ya durkusa ya gaida su Kamal cikin girmamawa yamasa
jagora har gaban gadonda Nabil yake kwance Bilal yasa abokin nasa agaba yana
mamakin wai Nabil da mata suke tsoron tunkara yakoma haka akan macce

Yakalli Kamal yace kamal "kiramin Dr din ."


kamal yafita suka shigo da Dr tare
Bilal yace"Dr kuhada mana kwararun doctor wanda zasu ina control din
matsalan sa acikin jiri har kukara sa England."

Dr yace ok sir yaushene tafiyan? yace "yanzu."

Kamal dadi yaji dan bayanda ba ayi da Nabil afita da shi amma yace shibawan da
ya isa yasa shibarin Nigeria dan Fatin sa tanaciki sunrasa wacece Wata Fatin
dansu har yanzu ba agaya musuba yanzu koyasan bai isa hana BilAL fita dashi ba

dasauri doc yafita

daidai da shigowan malam da Baban Nabil da Bunu dan gidan Malam


Addua malam yamasa yace Bunu da Baba su daga shi abashi rubutun Baba
Yace
"akkaramakalha da anbar rubutun nan tunda kace na dan ganane kar kuma wata
rana matar sa ta baiyana yakita azo ana nadama."
329
Murmushi Malam yayi yace" Abukar abashi."

Bunu da kamal suka daga shi kuka Nabil yasa daker yabude bakin sa yace"Malam
kar abani abinda zan manta Matata."

Matsawa Malam yayi inda yake yakama hannun sa yace"baza ka manta ta ba


wannan na samun saukine acikin cunci ko bakaso Fatin naka ta sameka da lafiya
ne?
" ina somana Malam
Yaushe zanganta?
"kakusa ganinta kasha rubutun komai zai zomaka da sauki."
ai dasauri
Yace"idan nasha za aganta?
Malam yace "insha ALLAH."

Ai da sauri ya daga kansa duk da bazai iya tashiba alaman abashi Bunu ne yakara
masa roban abaki yadan sha sosai sai da yaji cikin sa yana murdawa yabari shiko
kashi zai iya ci inde za asamu Fatin sa
Kamal ya kwantar masa kan a filo
Bilal ya durkusa ya gaida su Baba yace "Malam waifa BilAL soyake ya fitar da
abokin nashi."
"ai ba lefi saide aikin da zan masa na kwana 3 addua idan angama sai su tafi."

Cikin kwantar da murya BilAL yace"gafurta sai atafi da kai ai inde badamuwa."

Malam yace "badamuwa zanso hakan saide gobe akwai meeting namu na
hakimai wanda yazama dole na halarci taron da safene da yanma sai muwuce."

330
Baba yace "da yau da goben duk dayane ai."

Haka washe gari aka tarkata Nabil da har yafara samun sauki dallin aduar da ake
masa aka fita da shi yan club din Chelsea su sunji dadin hakan su suka dauki
nauyin komai

Maman Fandau danne watayi agaban su Malam amma hankalin ta bakaramin


tashi yayi ba harya fi na sanda Fandau ta tafi tashi yanzu shikenan anmata alluran
da ta banta da komai arayuwan ta bazan iya yafewa matar da ta dauketa ta kaita
saudia dan ta nema mata kudiba ALLAH sarki Fatima na da taji labarin zan warke
shine aka yaudare ta da dashi dama nasan yanda kike sona da kishina komai zaki
iyayi akaina saide yarinta daya hana baki gane illar kina macce me karancin
shikaru barin ki gida da hatsarine ba bakiyin tunani ba gashi har kin fada halinda
kwara makantata so dubu amma nasan Halima bata san ke y'ata bane da bata
gwada wanan zalincin akanki ba dan kina kishiyar ta
Koda ta gayawa Bagana haka bagana taci kukanta tace "mama wllh dawannan
labari kwara ace ta mutu."

Mama tace "ina zaki hada dama ai mutuwa kowa zaman jiranta yake."

"mama ALLAH ya isa tsakanin muda Hadim."

Mama tace "kai dena fadan haka kiyafe mata dan nasan ba lefinta bane lefin
mesunan Malam ne daya gaya mata yarmu ci danasan halin kirkin Halima da
bazata mata ba."

"mama wllh da lefinta ai kishi ba hauka bane koma yar wacece yaka mata tayi
hakane jiyan nan fa naje naduba ta baga yada taba ni tausayin ba bata da lafiya
abin dausayi tunda nazo nakecewa abban Tajjudeen anty Hadim ta zama abin
tausayi ashe ita ta jefa min yar uwa cikin wani hali ban sani ba sake fashiwa tayi
da kuka tana cewa YaFandau ina zanganki."

331
Dakyar mama ta lallasheta
tace" keda kike hakin haifuwa yau ko gobe bai kamata kijefa kanki cikin damuwa
ba shima Nabil din yana iya kokarin sa wajen nemanta
Mama ta dauki Tajuddin tace "dashi zan tafi dama an dauke Hajara."

Bagana tace "wllh Mama tunda muguwace kar ki kara rike mata yarinya."
Mama de har suka fito harabar gidan bata yiwa Bagana magana ba dan ita son
Fujjirat ajinin ta yake har driver yaja suka fita suka bar Bagana da tisisin ciki

Nabil yasuki yafara samuwa yanzu har takawa yake da kafafuwan sa memakon
da da kowanka yimasa ake yadena jin ciwon kirjin aman jini duk yadena sai kuma
tunanin Fandau yananan dan duk baya ji kamar da
Malam da Baba har sun tafi sun barsu amma tunanin Fandau kam haryanzu yana
fama dashi kullum yana makale da wayan sa yana ganin photon ta a status dinshi
kam kullum kalaman soyayya yake daurawa instagram, tweeter dasaura media
amma baya daura photon dan yasan yana kishin ta a status dinshi na whassapp
kawai yake daurawa dan yasan bawan da zai gani dai wanda yayi saving dinshi
shima da wata ta dauka da shijab a saudia yafi daurawa
Akullum Billah yana kwantar masa da hankali daza a sameta Dr MD da Habiba
sunzo sunduba shi agidan bayan an sallame shi ko da suka zo saida Nabil yace
"wai Habiba wanan yariyar haryanzu baki kara ganin mai kamarta ba wllh wanda
nake sawa bincike duk basu san akin suba."

Habiba tace "kai YaShid kadamu da yariyar nan dayawa fa wai meye masayin ta
awajen kane?

Nufasawa yayi
Yace to yau zakuji basayinta awajen na yagaya musu kamar yanda yakayawa su
Ummi amma yace "saide fa sunce nabar zance sai sanda tafito kawai sai ace
dama ni aka daurawa kunga lifin ita yariyar na bin matar saudia ya bata sannan

332
lefin Hadim yabata abin da yasana fada maka innaso tunkafin ta fito anemo
mata maganin da zata koma kamar da shiya sa nake ta meman wanan yar iskan
Dr Adegas din bana samunta
Inason tambayar ta wane irin allura ta mata
Dr yace "Ai yanda kafada bawani magani da za asamu alikitance wanda zai
dawota tunani kunriga kuncici yariyar kawai."

*Yafadi haka fal da haushi Shid wani irin makar yacine akan abinda yanacewa
yanzu kenan zai rushe masa komai tunda gashi har ya ganar da iyayen sa cewa
Fandau matar sace*

Nabil kamar yaro haka yace "wllh ban cuceta ba nide Hadim ce kuma wllh jiran
ta haifu nake ta gane kureanta."

Dr da Habiba dan haushi kasa magan sukayi yanzu shikenan Nabil yaci
Bulus kenan ko sallama Dr bai saya yiwa Nabil ya fece

*Gidan Dr*

"yanzu yaci nasara yara kuma dunzama na Hadim kenan waishi Shiddams
dinnan wane irin mutum ne komai nasa cikin ruwan sanyi yake zuwa dubi yanda
yake tsara mana zance kamar gaske da irin wanan kalaman ya yaudari yariyarn
fa kuma haryanzu ta na mugun sonsa ayanda da karance ta." cewar Habiba

Dr yace "ai dama nace miki shiddams shegene zai iya rusa kowane irin shiri akan
abinda yake so,
Yayi kokarin ya fashim tar dasu yanda nasa lefin basai fito ba ko toni kuma na yi
alkawarin insha ALLAH yarushe min *DAMATA* *DAYA* acikin ukkun amma
biyun nima sai na cinasara sai ya karyata kansa da kansa ."

333
"haba Abban Nol yazaka rike matar aure ka fito da ita kawai ayita da kare wllh
iyaye zasu yarda da ita abata yaran da aware karyar da yayi musamman idan
bayanan da Dr Hafeez ya maka in Gaskiya ne kaga kowa zai yarda da da yaran
tane su zauna suyin zaman auren su me amfani cigaba da rike matar wani kai
kasan bazaka iya karawa da Shddams ba wllh."

"Bayanan Dr Gaskiya ne naduba sosa,


amma ai su Ummi basu yarda ba Dr yabari ne sai tazo haifuwa su gani maganan
garawa da Shid kuma kowa yana da dama fa sai de inbai iya amfani dashiba zan
baki mamakin cikin *DAMATA*."

Fandau kam ba asata makaranta ba amma ta gama wayewa duk inda za akira
wayeyiya za asoko da ita yanzu kam ta iya turanci sosai ba abinda Habiba bata
koya mata ba dan yanzu haka zaki iya sata sawun matakin yan secondary dan
duk abinda habiba takoya mata dauka take idon ta yabude sosai

Cikin ta yacika wata 9 cif Aunty Habiba ta tafi dauko yara a makaran ta wayan
habiban ne ahannun tana dan danne danen ta de sai ta shiga whassapp dinta pc
din Hadim ta shiga amma tajima bata hauba pic din Fujjirat ne a dp tarike ball
tana dariya tayi kyu

Ta tuce na Nabil shima Fuj ne saide nashi tana cikin taron jamaa duk yan mata
ne kyuwawa wasu farare wasu bakake Fuj tana tsakinyan su sai da ta jawo taga
ashe abinda suka sa agaba cake ne ansa happy Birthday to Hajara
2years
Amma me tana shiga status dinshi ta cikaro da nata pic din wanda tayi a harani
akasan photon anrubuda
_yaushe zan ganki matata ido da gangan jikin suna bukatan ki baki yana son turta
miki kalman da kika dade kina son ji_

334
Kifa kanta tayi a hannun kujera kenan Nabil bai manta da ita ba yana son ganinta
fa yace da sauri da daga idon ta ta Kalli tafkeken photon dayake manne jikin
bango tace nima ina sonka bansan yanda zanyi bane to idan kaganni me zaka
gayanin min akwai wani kallma ta yarage baka gayamin ba kokana nufin zaka
furtanin karman```SO```ne dan shi nadade ina nema awajen ka

goge hawayen nata tayi ta shiga ta rubutu masa _SLM_ amma sai da yajima
yaturo amsan

_Waalaikumus salam Mamana ys Nol Nol,_

dama Nol sunan Nabil ne dashi shiyasa Nabil yake cewa Habiban mamana

Rasame zatace tayi dan hannuta sai rawa yaje cande ta daure ta mayar masa da
reply

_lfy abu Fuj yasu Fuj ya kawata?_

_yace Fuj de lafiya amma jiya ta cika shekara 2 su Jidda sun mata happy shine
suka turomin pic dinta kawar ki kam ban sani ba kunfi kusa_
_yazakace munfi kusa kai da matar_
Cewa yayi
_uummmmm_
Daganan bai sake cewa komai ba

Itama shiru tayi tana so tace yayi mata voice taji muryasa ta tuno ashe wayar
matan mutane ne

335
Jira take yace wani abu amma taji shiru har shigowan yaran da hayani yanzu tayi
saurin tayi delete din chet din

Hadim iya wahala tana sha har yanzu a asbitin renon cikin take tayi kaya kaya
dama gatada uban tinbi ya hadu da cikin wata 7 wani irin ciwo mararta yake
mata wanda duk doctor da ya auna sai yace matsala ta na cikin ma haifa
Mamar tace ni Hadim nagaji da yanda kowane likita sai yace da matsala acikin
mahaifar ki bayan da kalau kike haifuwar ki kode wajen zamu fita."

Hadim dama dukda ciwon da yake damunta tana son ganin Nabil tace "eh mama
muje kawai nake ga kamar sun fisu sanin aikinsu yanzu haka bawani matsala sai
nasu na rashin kwarewa."

Nabil yayi shiru yana tunanin chat dinsu da Habiba yaji dadin sunan da takirashi
dashi wato *Abu Fuj* dan shi Fandau dinsa cekawai take kiransa dawanan sunan
****

Yau Fandau ta tashe da nakuda Habiba takira Dr yana hospital din ta gaya asa
nurse kawai yaturo da kayan kinsu yace sugaya masa duk abinda yabiyo baya
Fandau taji dadin wanan haifuwar dan sun temaka mata sosai sanda kan d'a
yafaso
Awanan karan ma namiji ta haifa mekama dasu maaruf sak yana duk wani
kulawa itada jaririn ta sun samu kunsan de gidan doctor
Fandau tayi kyu tayi shar da ita dan tasan idan tana bawa Akkaram nono jitake
kamar ta kaida shi cikin ta dan so sunan Malam Dauda Dr ya sawa yaron dan isa
shine yace kar akira masa uba dawani suna sai Akkaram ko dawud to de Fandau
tace gwara Akkaram din

Fandau tana son yaran har ta kasa ban bance wanda tafiso shida Fujjirat dan ita
tana ganin twins kamar ba yaran taba takeji amma Fujjirat bata san iya sonda
takewa yarinyar ba kullum pic dinta ne a fukan wayanta

336
***
Ranan da yakama suna duk da bakowa aka gayawa ba Fandau tayi makeup tayi
kyu
Habiba tana shigo ta fara mata kirari
"kai kai cankaji wanan hawan girman fa yayi gimbiya y'aga Zannan barno
hakimin Gargar mulki da sarauta bayeku a barno koda karfin rawani zamu karbo
yaran mu kinyi kyu wanan idan Nabil yakanki ko zai ganeki?
Gaki dama da iya kasai ta wllh tun lokacin da nake zuwa gidan ku duk baki ta
bamin magan ba nasan ke jinin sarautane ne kinfi sauran yan uwanki iya tsate
gida

Murmushi tayi tace "Aunty foundation din kara hanci tasamin wllh duk na canza
kama gawani gira data samin a ido Aunty ba kyu fa canza halita wanan abinda
ta samin acikin ido ba abin da zaiyiwa idona ina tsoro."
"eh bawani abu kwaliya nefa kuma ba sallah zakiyi ba Abban Nol yace amiki zai
turaro wani wanda ya kware a daukon photo da editing yamiki pic dan yayi
amfani dawani *DAMAR* kinga ma kayan ma caccanzawa zakiyi."

Itade dan Dr ne bayanda zatayi amma da wannan kayan canza halittan bada
itaba

Wani bature ne yamata photo wajen kala 10 harda wanda aka mata da English
wears fadin kyun da tayi ta adin lokaci ne

Wahegari Habiba tace zata jen duba Hadim dan sun sauka ita da Ummi da
Mamar ta asbitin dr suka sauka dan sun dauko Hadim agalabaice

"aunty da Fujjirat akazo?


" eh da ita man kinsan Hadim baza ta iya zama ba Fuj ba shiyasa nake tausayawa
Hadim duk ranan da asirin zai tonu dan wllh abin tausayi ce inde za akwace Fuj

337
da bata da lfyn nan fa a asbitin a bed daya suke kwanan ga shima uban ya
kwallafa dukkan buri akanta nede Allah yasa Hadim macce zata haifa dan abin
yazo muku da sauki amma idan ta haifi Namiji akwai rikici dan naga kema kinfi
jida Fuj."

"Aunty ai itace macce nisu zo su hada har Akkaram surike subani Fuj."

Habiba tace" yanzu kenan bazaki iya bar mata ita ba jenan?

Fandau tace" Allah Aunty koda kotu sai na karbi y'ata

Habiba tace "to mude munanan muna zuba ido muga wanan rikicin ta inda za
aballo
Sai nadawo."
"Aunty kizo da Fujjirat di."

"Anya na isa kuwa zan duba baga."

"Yawwa Aunty dan ALLAH kiyin da baran daukota."

"Bakida kunya Aunty kirki agabana kike nuna so ga yarki ta fari sai kace ba kanuri
ba."
Da sauri ta rufe fuskan ta da hannunta

*Gidan Dr*

338
"yanzu yaci nasara yara kuma dunzama na Hadim kenan waishi Shiddams
dinnan wane irin mutum ne komai nasa cikin ruwan sanyi yake zuwa dubi yanda
yake tsara mana zance kamar gaske da irin wanan kalaman ya yaudari yariyarn
fa kuma haryanzu ta na mugun sonsa ayanda da karance ta." cewar Habiba

Dr yace "ai dama nace miki shiddams shegene zai iya rusa kowane irin shiri akan
abinda yake so,
Yayi kokarin ya fashim tar dasu yanda nasa lefin basai fito ba ko toni kuma na yi
alkawarin insha ALLAH yarushe min *DAMATA* *DAYA* acikin ukkun amma
biyun nima sai na cinasara sai ya karyata kansa da kansa ."

"haba Abban Nol yazaka rike matar aure ka fito da ita kawai ayita da kare wllh
iyaye zasu yarda da ita abata yaran da aware karyar da yayi musamman idan
bayanan da Dr Hafeez ya maka in Gaskiya ne kaga kowa zai yarda da da yaran
tane su zauna suyin zaman auren su me amfani cigaba da rike matar wani kai
kasan bazaka iya karawa da Shddams ba wllh."

"Bayanan Dr Gaskiya ne naduba sosa,


amma ai su Ummi basu yarda ba Dr yabari ne sai tazo haifuwa su gani maganan
garawa da Shid kuma kowa yana da dama fa sai de inbai iya amfani dashiba zan
baki mamakin cikin *DAMATA*."

Fandau kam ba asata makaranta ba amma ta gama wayewa duk inda za akira
wayeyiya za asoko da ita yanzu kam ta iya turanci sosai ba abinda Habiba bata
koya mata ba dan yanzu haka zaki iya sata sawun matakin yan secondary dan
duk abinda habiba takoya mata dauka take idon ta yabude sosai

Cikin ta yacika wata 9 cif Aunty Habiba ta tafi dauko yara a makaran ta wayan
habiban ne ahannun tana dan danne danen ta de sai ta shiga whassapp dinta pc
din Hadim ta shiga amma tajima bata hauba pic din Fujjirat ne a dp tarike ball
tana dariya tayi kyu

339
Ta tuce na Nabil shima Fuj ne saide nashi tana cikin taron jamaa duk yan mata
ne kyuwawa wasu farare wasu bakake Fuj tana tsakinyan su sai da ta jawo taga
ashe abinda suka sa agaba cake ne ansa happy Birthday to Hajara
2years
Amma me tana shiga status dinshi ta cikaro da nata pic din wanda tayi a harani
akasan photon anrubuda
_yaushe zan ganki matata ido da gangan jikin suna bukatan ki baki yana son turta
miki kalman da kika dade kina son ji_

Kifa kanta tayi a hannun kujera kenan Nabil bai manta da ita ba yana son ganinta
fa yace da sauri da daga idon ta ta Kalli tafkeken photon dayake manne jikin
bango tace nima ina sonka bansan yanda zanyi bane to idan kaganni me zaka
gayanin min akwai wani kallma ta yarage baka gayamin ba kokana nufin zaka
furtanin karman```SO```ne dan shi nadade ina nema awajen ka

goge hawayen nata tayi ta shiga ta rubutu masa _SLM_ amma sai da yajima
yaturo amsan

_Waalaikumus salam Mamana ys Nol Nol,_

dama Nol sunan Nabil ne dashi shiyasa Nabil yake cewa Habiban mamana

Rasame zatace tayi dan hannuta sai rawa yaje cande ta daure ta mayar masa da
reply

_lfy abu Fuj yasu Fuj ya kawata?_

_yace Fuj de lafiya amma jiya ta cika shekara 2 su Jidda sun mata happy shine
suka turomin pic dinta kawar ki kam ban sani ba kunfi kusa_
_yazakace munfi kusa kai da matar_
340
Cewa yayi
_uummmmm_
Daganan bai sake cewa komai ba

Itama shiru tayi tana so tace yayi mata voice taji muryasa ta tuno ashe wayar
matan mutane ne

Jira take yace wani abu amma taji shiru har shigowan yaran da hayani yanzu tayi
saurin tayi delete din chet din

Hadim iya wahala tana sha har yanzu a asbitin renon cikin take tayi kaya kaya
dama gatada uban tinbi ya hadu da cikin wata 7 wani irin ciwo mararta yake
mata wanda duk doctor da ya auna sai yace matsala ta na cikin ma haifa
Mamar tace ni Hadim nagaji da yanda kowane likita sai yace da matsala acikin
mahaifar ki bayan da kalau kike haifuwar ki kode wajen zamu fita."

Hadim dama dukda ciwon da yake damunta tana son ganin Nabil tace "eh mama
muje kawai nake ga kamar sun fisu sanin aikinsu yanzu haka bawani matsala sai
nasu na rashin kwarewa."

Nabil yayi shiru yana tunanin chat dinsu da Habiba yaji dadin sunan da takirashi
dashi wato *Abu Fuj* dan shi Fandau dinsa cekawai take kiransa dawanan sunan
****

Yau Fandau ta tashe da nakuda Habiba takira Dr yana hospital din ta gaya asa
nurse kawai yaturo da kayan kinsu yace sugaya masa duk abinda yabiyo baya
Fandau taji dadin wanan haifuwar dan sun temaka mata sosai sanda kan d'a
yafaso
Awanan karan ma namiji ta haifa mekama dasu maaruf sak yana duk wani
kulawa itada jaririn ta sun samu kunsan de gidan doctor

341
Fandau tayi kyu tayi shar da ita dan tasan idan tana bawa Akkaram nono jitake
kamar ta kaida shi cikin ta dan so sunan Malam Dauda Dr ya sawa yaron dan isa
shine yace kar akira masa uba dawani suna sai Akkaram ko dawud to de Fandau
tace gwara Akkaram din

Fandau tana son yaran har ta kasa ban bance wanda tafiso shida Fujjirat dan ita
tana ganin twins kamar ba yaran taba takeji amma Fujjirat bata san iya sonda
takewa yarinyar ba kullum pic dinta ne a fukan wayanta
***
Ranan da yakama suna duk da bakowa aka gayawa ba Fandau tayi makeup tayi
kyu
Habiba tana shigo ta fara mata kirari
"kai kai cankaji wanan hawan girman fa yayi gimbiya y'aga Zannan barno
hakimin Gargar mulki da sarauta bayeku a barno koda karfin rawani zamu karbo
yaran mu kinyi kyu wanan idan Nabil yakanki ko zai ganeki?
Gaki dama da iya kasai ta wllh tun lokacin da nake zuwa gidan ku duk baki ta
bamin magan ba nasan ke jinin sarautane ne kinfi sauran yan uwanki iya tsate
gida

Murmushi tayi tace "Aunty foundation din kara hanci tasamin wllh duk na canza
kama gawani gira data samin a ido Aunty ba kyu fa canza halita wanan abinda
ta samin acikin ido ba abin da zaiyiwa idona ina tsoro."
"eh bawani abu kwaliya nefa kuma ba sallah zakiyi ba Abban Nol yace amiki zai
turaro wani wanda ya kware a daukon photo da editing yamiki pic dan yayi
amfani dawani *DAMAR* kinga ma kayan ma caccanzawa zakiyi."

Itade dan Dr ne bayanda zatayi amma da wannan kayan canza halittan bada
itaba

Wani bature ne yamata photo wajen kala 10 harda wanda aka mata da English
wears fadin kyun da tayi ta adin lokaci ne

342
Wahegari Habiba tace zata jen duba Hadim dan sun sauka ita da Ummi da
Mamar ta asbitin dr suka sauka dan sun dauko Hadim agalabaice

"aunty da Fujjirat akazo?


" eh da ita man kinsan Hadim baza ta iya zama ba Fuj ba shiyasa nake tausayawa
Hadim duk ranan da asirin zai tonu dan wllh abin tausayi ce inde za akwace Fuj
da bata da lfyn nan fa a asbitin a bed daya suke kwanan ga shima uban ya
kwallafa dukkan buri akanta nede Allah yasa Hadim macce zata haifa dan abin
yazo muku da sauki amma idan ta haifi Namiji akwai rikici dan naga kema kinfi
jida Fuj."

"Aunty ai itace macce nisu zo su hada har Akkaram surike subani Fuj."

Habiba tace" yanzu kenan bazaki iya bar mata ita ba jenan?

Fandau tace" Allah Aunty koda kotu sai na karbi y'ata

Habiba tace "to mude munanan muna zuba ido muga wanan rikicin ta inda za
aballo
Sai nadawo."
"Aunty kizo da Fujjirat di."

"Anya na isa kuwa zan duba baga."

"Yawwa Aunty dan ALLAH kiyin da baran daukota."

"Bakida kunya Aunty kirki agabana kike nuna so ga yarki ta fari sai kace ba kanuri
ba."

343
Da sauri ta rufe fuskan ta da hannunta

Nabil yana zaune yana dan danne danne sa a waya yashiga status kawai sai yaga
dr MD yana wasa dawayin jariri yayi saurin budewa aiko yanayin searching yaga
maaruf ne dariya yayi yace kenan ranan da aka haifesu yayi dan yasan rabon
doctor dayaran tunranan haifuwan su
amma kuma mamakin sa saiyaga a parlour Dr ne da sauri yarubuta _*pls Dr send
it 4*_

Dariya Dr yayi a zuciyar yace cewa anzo wajen Dan yajima yana daura video
amma dayake Nabil bai damu dawani hawa media ba bai gani ba musam man
yanzu da ya fara fita wasa dariya Dr yayi yace *DAMATA DAYA*
amma sai ya masa reply da
_Yatura masa anki din nasamu d'a kowa yana min barka kai saiyawu_."

_Sorry my friend wlh banida video yaran suna jarirai Maaruf ne ko dan suna
jarirai Billah bai kai haka girmaba_."

_Dr "yace bangane ba kaima kana son kacemin Akkaram yana kama dasu twins
dinka ne_?

"Muktar bangane ba _kana son cemin ba Maaruf bane wanan_?

_Sosai mako wanan d'anane ashede da gaskene suna kama _da su Maaruf dan
ni kasan rabona dasu tun suna jarirai sai dai pic din birthdays _dinsu dan haka
bazan gane wani kaman su ba sai dai mutane suke ta fadan kaman ashe kai ma
kagani to namusu friend sunan sa dauda dawud muna nace masa Akkaram_

Aiko sai gashi Nabil yakira


344
"dan ALLAH mehaka nufi please ba Maaruf bane?

Dr yace"Nace bashi bane amma kaduba da kyu kuwa?

"Dr bana son irin wanan zolayan?

"Wllh Shiddams ka yarda wanan ba Maaruf bane amma nayi murna da d'a yayi
kama dasu kasan nayi sammanin nin zaka sa sunana tunda 2 nida Bilal sai ALLAH
baiyin ba inason yaran inajin shiyasa na haifi mai kamada su...

"Dakata Dr Nabil ya katsesa


"yana ina yanzu yaron?

"yana gidana mana nace maka d'a ne ai ko."


"yazu haka idan nazo zan ganshi? "sosai ma yanzu haka gashinan Acinya na."
Nabil kashe wayan yayi yatashi da sauri yafita ko drive bai saurara ba balle
security haka ya fada mota yaja

Nabil daukan dan yayi yana bin ko ina na raron da kallon bashi da ban banci da
jinin sa hatta daidai ta faracen yaron nasu Maaruf ne
yadaga kai ya Kalli Dr
yace " ina iyayen sa?
"ni nine uban sa nace maka."
Nabil yace
"iyayen sa na asali nake nufi bawai kai ba."

"ai sai kayi agunwa kaga yaro d'a nane nacikina."

345
"yaushe Habiban tayi koyon ciki har ta haifu ban sani ba?

"Dr yace kana mamaki ne?


Nabil yace "kai yafi karfin mamaki ba."

Dr yace "amma kam bai kamata kayi mamaki ba dan kuma hakan yafaru akanku
saide muganku da d'a koda goyon ciki kobabu."

Nabil yace "amma ai mukuna ganin muda ciki ko?

"kai Shid *walla tazzazasu* amma kai aboki nane da bazan iya boye maka komai
ba zan gaya maka Gaskiya nasan kai mai rufanin asirine kasan Habitee ta ce maza
ta kara haifuwa ba nikuma naga yara ukku sun min kadan dan haka mukayi yar
jejeniya da ita nayi auren boye da wata yariyar ta haifa mana koda yara ukku ne
mukara akan su Haris kaga idan ta gama sai musa mata alluran mantau yanda
goda ta ganmu awani wajen bazata gane muba
bawan da yadani saikai dan bazan iya boye maba yasa nagaya maka
gashi yariya ta iya haifuwa dan ta haifa min mekama da abokina."

Nabil har yawu sai da yazubo abakin sa tsabar sakewan da jikin sa yayi jin jikin
sa yayi kamar ba nasa ba dan mutuwan zaune dayayi
dan da yake hannun sa bai sanda da yasubuce ba.........

*Sorry masoya dan bashida yawa sonku da kaunan ku yasa na kawo muku wanan
dinma wllh bana dindadi*

346
*Amma yakukaga page na gaba sai kasance dr yafara amsani da DAMARSA zaici
nasa ra koyayi*

*Kuyi kuna tunawa da HAJIYA HADIM de*

*Nagode masoya muna tare da jikar ALHAJI MUSTAPAH YIR JATTKO*


[3/12, 8:50 AM] Hauwa: [2/8, 6:22 PM] BATUL ADAM JATTKO: *DAMATA*

*Na*

*BATUL ADAM JATTKO*

(editing mzz daddy )

*41*

347
*d*asauri Dr ya tare Akkaram
Yace"Shid lafiya zaka jefarmin yaro mekake kallo haka?

Nabil jamowa yayi katsa bakin sa narawa shikan baisan irin kalman da yake
fitowa a bakin sa ba yace"dr mekake nufi dama anayin irin wanan auren ne
aduniya?

Dr yace "Sosai makuwa kai ma ai kusan irin sa kayi dande Hadim ta ma


katsalandan ne."

Nabil yace "Bangane ba Dr ni aiban aure ta danufin ta haifamin yara nasaketa ba


na aureta ne da niyar temakon ta kawai. "

Dr yace "naka nufin kenan ni nasan halin matata tanada kishi bazata iya zama da
kishiya ba musamman idan friends din suka san tana da kishiya aisai su renata
shiyasa idan ta gama mana aikin zamu sallameta musamman yanda naga kawar
ta nakasa yar mutane kaga idan gemun dan uwanka yakama da wuta ance
kayayya fawa naka ruwa."

Cikin tashin hankali Nabil yace "doctor bawannan ba komai naka yayi kama da
nawa aharkan auran boyen da mukayi inaga hakan a musulumci babban
zunubine shiyasa ALLAH ya jarrabemu."

Dr yace" sosai babban zunubi neman musamman ma idan Budurwace dan da


farko maba ita yaka mata kafara yiwa magana ba magaban ta yaka mataka
tunkara dan su akabawa zabin mijin fari kaga mun tsallace wanan dokan kaga
gakuma na alhakin mun jefa iyayin ta cikin damuwa wanda bamuyin aikin da
hadisin da akace kasowa dan uwan ka abinda kasowa kanka dan na san bazakaso
ayima ka haka ba akan Fujjirat ko?

348
Rudewa Nabil yasakeyi sosai cikin in ina yace "Muktar dena fada zannemi yafiyar
Allah bazan iya jurewa ba idan hakan ta faru zan iya fadawa halinda yafi na yanzu
bazai faru akan Fuj ba."

Dr yace ."wane yafiyar Allah ai anan Allah baka masa lefiba tunda ba zina kayi da
ita ba aurene amma ba bisa tsari ba
Lefi kuma iyayenta kayiwa musamman ma idan na amanane."

Ai Nabil kara gigicewa yayi yace "na amanane mana nawakam nashiga ukku
meyasa nabi shawara Hadim da ban fada cikin wanan hali ba."

Dr yace shawara Hadim kuma?

"Eh wllh bakin su daya da Habiba dan komai naka irin nawane."

Dr yace.
"Nide nafi shawaran Habittes amma aikai kace a saudia kuka haduda Fandau
aikai ba amana kaciba illah temoko kaman yanda kafada tome yasa kace kaci
amana idan na tattara bayanan ka yana bani kamar akwai wani abu da kaboye
idan baka fito da shiba baza musamo kan abinba."

"Sosai dr akai abinda na boye mana fadan saba abin fahari bane,
amma ni duk bawanan damuwan bane damuwa ta jaraban da ALLAH yanuna
mata akan auren boyen yazamuyin da wanan babban jaraban?

"bangane jarafta ba"


inji dr
Nabil yace "yanzu kana ganin danka dayayi kamadani sak gamu abokai zargi ba
zai shiga zukatan mutane ba?

349
Dr yace wane irin zargi kuma?

"Meyasa dan ka yayi kama dani bayan kai da matar ka duk bakake ne kuma kuka
samu farin d'a?
Dr yace" ana haka ai bakin tukunya mai fidda farin tuwo."

Cikin karaji Nabil yace "Dr ka dauki abin dawasa ko to ba abin wasa bane dan ko
makaho yashafa yaron nan zaice da nane
Dan haka duniya zata zargeni da inacin amanan ka bawanda zai yarda."

Dariya Dr yayi sosai acikin ransa yace anzo wajen amma danya ruda Nabil afili
kuma idon yazaro

" yace hakane fa yanzu yazamuyi wllh bansan hakan babban matsala bane
saiyanzu shiru sukayin Nabil wani gumine ya yanko masa kamar ba sanyi ake a
London ba
Shima Dr nuna jimanin sa yayi afili

Nabil yace "ina uwar yaron?


Dr yadan daga murya yace Habitee...

Nabil yace "ba itaba uwar gasken nake nufi."

Dr yace okky ai tana wancen dakin mun jonamata shocking mun sa security mun
setting yanda bawanda zai shiga sai nida Habite."

Nabil abin yadena bashi mamaki dan yanzu ya tabbarawa kansa shida Dr suyin
kuskuren bin shawaran mata ne Allah yamusu wanan jarabawan dan yasan bakin

350
su daya da Hadim kawai amma bata gaya masa sun hada baki da Habiba ba ita
ma Habiban da alamum bata gayawa Dr ba

Nabil yace "kacire shocking da security din inason nagan ta."

Dr yace no problem amma ba yau ba dan tana bacci bata jin dadi namata alluran
bacci."

Kafin Nabil yace wani abu wayansa yasoma ringing Ummi ce yadauka yana seta
muryar shi yan da zai mata magana yaji tace

"Nabil kai wane irin mutum ne bance lalle lalle kazo asbitin nanba idan yariyar
nan ta mutu a dalilin bacin ranka wllh bazan yafe makaba kome tayi katuna cikin
ka ajikin ta cikin nan yana bata mutukar wahala amma ka kasa zuwa dubata sai
fanan aiken abaka Fujjirat to yanzu gashi jikin ya matsa harda suma nabaka minti
10 naganka dan haka kashe wayan yayi yameke yace"wai Dr meyake damun
Hadim ne?

Shiru Dr yayi can yanunfasa yace "ayanda Dr tan ta yake gayanin akwai matsala
sosai saide muyi fatan Allah ya sauwake mata."

"Yanzu ummi tace wai har suma tayi bari namekawa habibi yaron mutafi ya
haura sama Nabil sai binyaron da kallo yake

Nabil zaune abakin gadon da Hadim take kwance ya hade rai ganin yanda
maman Hadim take son yimasa kwarafi amma ganin ba fuska yasayi shiru
Itako Hadim jawo hannun sa tasake yi ta kenkeme
" habibi ina kashiga kabair ne cikin nan Wllh yana bani wahala wani irin ciwo
marata takeyi amma kullum bana ganin ka ina neman ka su Ummi sai suce

351
kakoma idan nace subani kai awaya sai suce wayan arufe dan ALLAH kasa acire
cikin nan Wllh zai kaini lahira ."

Nabil yace "duk abinda yake damun ki kisani alhakin


*FANDAU*
[2/8, 7:21 PM] BATUL ADAM JATTKO: NE

" HADIM." "tace *FANDAU* Nabil? kana nufin har yanzu baka cire wanan
yariyar acekin babin rayuwan muba ba kaman ta daba mukayi dakai ba,
Munyi da kai daga ranan da muka rabu da ita mundena tuno ta acikin babin
rayuwan mu,
har kana tunoda ita a rayuwan ka bayan ba haka mukayi da kai ba tun farko dole
kacireta aranka domin yan......
"keeeeee dakata kiji idan ina mafatki kifarka naga alama ke wawuyace dakikiya
da kika kasa gane meye so acikin ido da gan ganjiki to bari infito miki dashi afili
inayi wa Fateema sonda ban ta bazaton wani dan ADAM zaiyiwa dan uwansa ba
da kike cewa nacireta araina saide idan Zaiyuwu acire zuciyata adasa wani saide
idan gan gan jikina za araba a min filla filla dan ni alluran mantau yayi kanda yasa
na manta da Fatee na inko hakan fa zai samu ba to cire ta araina abune da bazai
ta ba yuwuwa ba Hadim kinyin kuskuren hada zaciyata da wanda tadace da shi
dan ban gane munyi mutukar dacewa da Fandau ba saida narasa ta,
kinyi kokarin hadamu kuma nagode amma hakan bazai sa na kasa daukan fansan
salwan tarmin da mata ba zan bar......
Ganin yanda Hadim take fitar da wani irin nunfashi ne yasa Dr yayi saurin
toshewa Nabil baki

Maman Hadim tace "Mutari barshi ya karasa ta ya futa barshi nace."

Fusge bakin sa Nabil yayi yana son cewa Maman Hadim wani abun

352
Ummi tace "Muktar fitar dashi kazo kaduba Hadim din."
Torashe waje dr yayi da sauri yazo ya sawa Hadim roban nunfashi yace "Ummi
Nabil bashida hankali nace kudena kira mana shi wajen aikin mu tunda bashi zai
bata lafiya ba yana bata mana aikin mu."

Daga Ummi har Mama Fatime kuka suke dan bawanda zai ga Hadim bai mata
kuka ba

Dr Muktar ne zaune a England acikin parlour BilAL babban abokin Nabil ya kashe
komai na rayuwan Fandau ya gaya masa
Ya daura da cewa "
B G abinda yasa na gaya maka komai dan inason mu hada karfi da karfi da kai
wajen cikan *DAMATA* nabiyu dole sai kaine zaka iya kai ne daidai karawan
Nabil wanda bai isa yanuna maka komai ba ni yafi karfina bazan taba cin nasaran
sa ba."

"mene ne bukatan naka duk temakon da kake nema awajenan zanyi inde za
afidda yariyar nan acikin kunci dan an zalinceta,
kuma Shiddams yayi mugun bani mamaki ko zai boyewa kowa Gaskiya bai
kamata ya boyemin ba bamusaba boyewa junan mu komai ba tunmuna yara
atuna nina ko kisa zamuyi mu binne dashi."

Dr yace "inason kanuna masa pic din yariyar da sunan zaka aureta,
Kaga daganan zai gigice yace itace wacce yake nema matar sace kaga zakace ita
wanan tayi haifuwa Har 3 yaranta 4 kai ko matar ka ko haifuwa batayiba kaga
dole yafadi Gaskiya dan kasan sa shegene yadasa sonsa sosai azuciyar yariyar
yanzu ana fitowa da ita inde bai tona asirin da kansa ba to zai yaudari yariyar
bazata fada ba dan nafuskan ci hakan yake sonyin dan yanajin kunyar tonon asiri
kaga nafiso rigima yashiga tsakanin ku sosai yanda zai tona asirin sa agaban
manya dakansa."

353
"ok na fashimceka ina photon yariyar?

"natura mata inbox."


BilAL yace "amma ina tausayin iyayen yariyar musamman uwar ta yaka mata
tasani dan tasamu nusuwa."

Dr yace" yes zanje Nigeria jibin nan dan banason Nabil yadame ni dan jiyama
kiran Ummi ne ya hana nacemin sai yaga uwar yaron nafison idan natafi tukun
kufara karawa dashi gashi kuma Hadim cikin satinnan zata haifu bana son ta
haifu ahannu na dan idan Maganan Fandau ya baiyana zasu iyace wada gaiya
nayi dan haka gwara ayi bani ciki kasan mata dan inaganin take taken uwar ta."

BilAL yace "aiki za amata meyasa?

"wllh matsala ne babban a mahaifiyar ta damani Habiba tana yawan gayamin


Hadim tanada yawan cushe cushen maganin mata batare da ka ida bato wanan
ne yassada mata cancer a bakin mahaifiyar ta duk da bai shiga ciki ba yanzu haka
yaron cikin ba shida koshin lafiya tuda a mani da zai shiga ya shafi cutan shiyasa
ta ke yawan ciwon mara wanda wata kila idan ancira dan saide ayanke makaifar
dan zai iya bin cikin ya kasheta
Kuma bayan haka bata da kugunda za ta iya haifuwa da kanta saide acira nande
yamasa bayanin da yagani da kuma wanda Dr Hafeez yamasa."

Jinjina kai BilAL yayi yace "lalle sakaiya yanzu baya zuwa lahira."

"Yawwa kaga idan naje Nigeria zan bari sai bayan Hadim ta haifu na gayawa ita
Mama Aisa kokai dan ta kwantar da hankalin ta kaima kabar aikin ka sai Hadim
ta haifu ka fara dan abin ya tafi daidai."

354
BilAL yace "ok amma kafinnan gawata shawara mezai hana kafinnan kabawa ita
Fandau din private no na shi Nabil din tafara chatting dashi tace tana son sa
nasan bazai yarda ba daga baya idan yaki amin cewa kuma ta cemasa ita dama
shaharan sa awasan kwallo take so tunda yakita ita yanzu tasamu wanda takeso
kuma dan kwallo kamar sa sai ta tura masa pic dina tace gashinan kaga zai zo
yasame ni idan yazo kuma nima sai na gaskanta masa nace ga pic dinta gaka
hakan zanfi hawa da plans dinmu ko bawai ni na baiyana masa itaba."

Tafa masa Dr yayi yace "well-done shiyasa akace sarkin yawa yafi sarkin karfi."

Fandau zaune agaban Dr yace"kinji de abinda nagaya miki idan soyayar ta rufe
miki ido kika nuna kekece kin rusa jindadin ki yancin da muke son samo miki
bazai taba samuwa ba kiyin komai yanda nagaya miki."

Tace" ALLAH yaya zanyi yanda kace."

Yace "Gud jeki fara tundaga yanzu."

Bayan ta gama komai na kwanciyar ta har Akkaram yayi bacci ta hawo wayanta
Whassapp ta shiga taci sa ako yana online

Shiko Nabil alokacin tunanin Fandau dinshine ya dameshi yanzu ma chat yake da
Sani akanta yana masa bayanin yanda binciken yake bawani cigaba
yaga message ji yashiko da bakon number daya ke wayan private ne yasan na
jikin sane amma duk da haka yaki budewa dan yasa bazai wuce kannen sa ba
dan ba no din kowa yayi saving ba
Ita ko Fandau ganin shiru yasa ta dinga damunsa da call

Gani yanda aka damoshi da call dinne yayi tsaki yabude message din dan inda a
general wayan sane baya kula bakon number

355
_*amincin ALLAH ya tabbata agakeka ka shugaman yan wasan Duniya haske
kashe fitula abu FUJ*_

Yana gama karantawa cikin mamaki yace towaye ai kannen sa basa masa irin
wanan sallama abokan sa kuma zai iya irga iya wanda yabawa wanan numbar
amma sai yasamu kansa da mayar da *Ripley*
[2/9, 9:37 AM] BATUL ADAM JATTKO: _*wake makana dan bani da contact din*_

Dadi Fandau taji dan doctor yace sai sa a ya amma

_*dama nasan baka da contact dani amma ne ina da kai kuma ni me bibiyar
rayuwan kace Shddams nasha yimaka magana a kowacece kafa ta media amma
ba Ripley sai da nasha wahala kafun nasamu nasaran samun wanan private din
naka dan ance kafi yin Ripley idan akama magana dashi*_

Tsaki yayi kamar bazaiyi Ripley ba kumade yayi

_*ba abane amsa bafa waje magana*_

_*sorry abu FUJJI sunana Fateema maiyarka me bibiyar rayuwan ka dan ALLAH
kadauki al amarina da girma dan saboda kai nabar katsata da iyayena nazonan
london*_

Sai asannan Nabil yaduba number yaka ni na England ne

Amma jin sunan Fatima yaji bazai iya sharewa ba

_*me kikeso awajena harki ke bibiyar rayuwata*_

356
_*yawwa Abu Fujjirat tun ina yar yariyar nakamu da sonka yan gidan mu
sunamin dariya wai ina zangan ka balle kasone naki kowa akan ka bana sauraron
kowa akan ka na bijirewa iyayena akanka nakasa karatu akanka kaga yanzu haka
da sunan karatu nasa aka kawoni kasan amma ni nasan bakaratu nazoyin ba naso
neman sonkane dan ALLAH kayiwa Fateen adalce ta samu wajen koda kadanne
amatsayi zuciyar ka in kuma hakan bazai samuba to koda amatsayin yar aikin
gidan kane nide indinga ganinka in bazan samu so na aureba kamar yanda
akecewa kafi karfina*_

Dan kari wani asher ya maka yace yaushe mata suka fara renani har zasu
kawonin wani kalman banza amma da yatuna mesunan Fateema ce mace mafi
girma agareshi bayan Ummi sa ba abinda yake so arayuwan sa sama da Fatin sa
da Fujjirat dinsa dan haka yamarar mata Ripley

_*nagode da SOYYAYAR ki bazan miki rashin mutumci ba saboda darajan


sunanki aguna saide nabaki hakuri kiyi kokarin cire sona azuciyar ki dan zociyar
Nabil a rufe yake*_

Itama ta mai damasa da


_*kaji tausayina kaduba raunina kaduba al amarina da girma kodan alfarman
sunan nawa ko wataran zansamu kasone duk da ban san wane irin daraja
Kabawa me sunan ba nagode da yaza medaraja awajen ka*_

_*Fateema kenan zaki batawa kan ki lokacine nagayaki ~zuciyata~ arube yake*_

_*nede hakan ma nagode kayarda muna gaisawa*_

Yace
_*no problem*_

357
Ita ma tatura masa _*gud bye*_

Saida yagama yafara tunanin meyayi kenan harshine yau ya saurari wata macce
har tajashida fira haka yayi mamakin kansa daganan yakoma kan aikin gabansa
da Sani

Itako tana gamawa ta fada tunani to Wacece Fateeman tasa tasan de ba ita bace
to wacece ko kanwar rasa ce tunda matar sa ai sunanta Halima

Nabil yakira doc yace "doctor gani gidan ka amma ance bakanan kayi tafiya."

"eh gani a kasata...

"what!! Nigeria
"doctor yace kayi kakuri ban sanar da kai ba anne meni ne da gaggawa shiyasa."

"Amma doctor kana sane da muna cikin wanan matsalan zaka tsalake kayin
tafiya."

"Sorry Shid nifa bansan yanda sanyi da wanan matsala bane abin yana bani
mamaki yaza ayi d'ana yayi kama dakai sak ni kaina badan nasan yariyar arufe
take adaki kuma da security ba da bazan yarda da kai ba."

"to ai kaji matsala bai kamata katafi muna cikin wanan matsala ba."

Dr yace "tome mafita anaka bangaren."

358
Nabil yace "inaso naga yariyar kaga idan tayi yanayi damu farace kaga yaro uwar
sa yabiyo kaga yazama dole ka baiyanata kowa yasani dan adena zargina."

"yazauke ajiyan zuciya alamun da damuwa amma aransa dariya yake sosai yace
"Wllh baka kirin take kuma mummuna ai Habiba ba hauka take ba zata hadani
da mekyu ta kwaceni bakace."

"Innalillashi wainnah illaishirajununa ALLAH humma gafuni!


Yace "sai kazo mayi abu daya ya kashe wayan
Cikin jibami indan Kinga Nabil sai kin tausaya basa ga neman Fatima gakuma
wanan matsala da yatunkarosa

*Yau*
Hadim ta tashe da labour sai ihu take mamar tana toshe mata baki dan acewar
ta bawani Dr da zasu kira da kanta zata haifu dan ita tunda suka fara maganan
aiki tace inta fara nakuda bazata jeta kaya musu ba suna yawan zagayota dan
haka ma ta sakace kofan ta ajiye Ummi akofan idan sunzo tace bacci take tunda
sun tanka sai sun tsagamin y'a ba zasu san ma tana nakuda ba sai ta haifu shegu
mayu."

aiko Ummi ta zauna duk da ba son ranta ba taso Hadim ta samu kulawan likita
tunda de a asbitin take dande tana tsoron yayarta ta ne

Tun Hadim tana iya jure ciwon ta ta galabaita cin dan take yazo mata cinyar ta
ta dafe jiyar tace mama dan yazomin ciyata kamar ta cinya zai fito nakeji Mama
kiji tausayina kikira min doctor zan mutu aiko Ummi tana ganin cinyar ta ganshi
akun bure sunttom nashiga ukku mezangani ni Fatime dan yadawo cinya na
shiga ukku Hajara kizo kiga ikon Allah."
da gudu Ummi ta shigo aiko ita ma dora hannu tayi aka tafara iho da gudu nurse
suka shigo Hadim kam ba fakin magana juya kai kawai ta ke danjin kamar ana sa
wuka ana yanke mata naman cinyarta take ji bakinta abode koda man rufeshi

359
bata samu ba nurse duna ganin abinda yake faruwa ko daman fita basu samu ba
da sauri dayan ta danna kararawan doctor nan da dan doctor yazo yana zuwa a
tsorace yace " oh my God!!" da kansa yada ga Hadim nurse suka temaka masa
suka daura Hadim da tariga ta sume suka fita da kita
da kyar akasamu nasaran daidai ta dan akacireshi amma baizo da rai ba

Nabil zaune gaban likitan doc ya fara masa bayani kamar haka

"Sir matsala matar ka babban ne shine yasa muka riketa a hannun mu dan idan
ta fara nakuda tana farawa mu cere mata kuma kullum ina jadda da musu idan
tace tana jiwon labour kar abari ta kara ko sakan daya dan idan ba ayi gaggawan
cirewa ba daga ita har baby cikin suna cikin matsala gashi ansamu akacin haka
ta samu matsala fiye da ma tunanin mu,
Saboda idan akabari yaron yabar mahaifiyar to zai gamu da cita to yabar
mahaifiyar yafito file dagin mahaifar anisa yake da yafito kuma bashida kofan
fitowa dan kugun ta bazai bude ba shine dalilin da yasa yaron yabi hanyan cinyar
ta dan yana neman hanyan fitane ga shigan sa mahaifiyar idan ba ayanke ma
zai iya baza mata cutar cancer acikin ta dole muka yanke shi amma fa dauk
wanan ba shine damuwar ba

*BABBAN DAMUWAN* shine cinyar ta dayaron yabi dole sai anyi aiki ahan sa
inba baka ba zai kamu da cutar gaba daya har yakai ga yankewa dan haka zamu
mata aiki mucire iya naman da kwayar cutar ta taba."

Bayan anyi akida kwana 3 tukun Hadim ta farfado Mamar Hadim tayi nada banda
kuka ba abinda take yanzu shikenan ancire mahaifiyar kuma kafan Hadim yana
cikin hatsari da ta sani da tabari an cire tunda cikin yashiga watan haifuwa sukace
za acire amma tasamu Dr Muktar tace bata yarda ba abari kwana kinsa yacika
haka Dr yada katar da aikin akan abari sai taji nakuda yanzu gashi yanda ta
kasance

Nabil azaune abakin gadon Hadim bayan ta farfado kafanta nade da bandage

360
Cikin kuka tace, "Nabil da gaskene dan da na haifa ya mutu?
duk yanda Nabil yake jin haushinta da kuma alwashin da yadanka na idan ta haifu
aranan a. Furzin zata kwana yarushe dan wani mugun tausayin ta dayakeji
Yace "yamutu Hadim danki mekama dasu Maaf sak ya mutu dalilin sakaiya
Hadim mun tafka kuskure kituna rananda yariyar nan zata haifu kika rufe kofa
kikace bazan kai ta hospital ba ko?
Togashi da Allah yaso saka mata ke akan godon asbitin kike amma uwar ta haife
ita ta hana akira miki doctor har kika gamu da matsalan da bakaramin sa a kikaci
bada ba ayanke miki kafa ba dan koyanzu doctor yace ba zaki iya dakawa yanda
kike daba dan har kashin ki ankankare ancire mahaifiyar ki saide kiyi fadan ALLAH
yabaki lafiya kinemi duk inda yariyar nan take kinemi yafiyar ta."

"Nabil yanzu ka nanufin anciremin *mahaifa*


[2/9, 10:11 AM] BATUL ADAM JATTKO: Kuma *kafata*bazan iya taka shi kamar
da ba?

Yace" Hadim naki da sauki ma nima bansan ta ina zai zomin bansan tawane
hanya Allah zai cire hakin yariyar nan ajikina ba tsorona kar ALLAH ya jarrabeni
ta hanyan Fujjirat ni idan ni abin zai samu komai ma yasamen amma bazan iya
jure na Fujjirat ba Hadim
Yanzu haka ina cikin tashin hanka da ALLAH ne kadai sheda na dan gidan abokina
yayi mutukar kama dani ban san yazanyi da wannan kaddaran ba Hadim
kincuceni
kin cuceni kema kincu ci kanki duk su kuka suka fara kamar za su shide
Hadim tace yanzu shikenan anmatar ni tsohuwar dole mazanyi period adan
banida mahaifa ba inda jinin zai taru ajikin ba haifa Awai wani jijiya da yake mada
ni ima ka mata narasa Nabil nawa nake zan rasa wadan nan abubuwan da kake
cewa naje nanemi yafiyar yariyar na yanzu naji na tsane ta ma yanzu naji inason
kara batar da itama dan yara su tabbata nawa dan nasan yanzu dasu kadai na
tsira."

tafara wani irin kuka na taba zuciya

361
Ido yazuba mata yarasa abin cewa ma
Can yace "abinyi....

*To masoyan Hadim sorry fa sakaiya yanzu baya zuwa lahira banyi dan bana
donta ba saide ina son nuna nuku illar cutarwa musamman awanan zamanin ya
Hadim zatayi da kafan zata taka kamar da ko zata zama gurguwa tayi nadama?
kamar yanda Nabil yayine?*

*Karku manta akwai karon Nabil da BilAL fa*


*Ga Fandau da Nabil kuma*

*Ga matsalan kama da dan gidan Dr abinfa yayiwa Nabil yawa wayyo team
Shiddams kusa bo mafita cikin comment dinku*

*Zakujine insha Allah* *muna tare*


*B JATTKO*
[3/12, 8:50 AM] Hauwa: *DAMATA*

*NA*

362
*BATUL ADAM JATTKO*

*Gargadi*
*Banyarda ajuyamin lbr ta kowane irin sigaba saida izini dan lbr DAMATA ba
kirkirarriyar lbr bane lbr ne dayafaru da gaske sai abinda aka dan kara dan
kawatar da lbr banso fadamuku lbrn Gaskiya neba sai danaga wani matsala yana
neman kunnuwa dan haka akiyaye tabashi danni banyi shima saida izinin maishi
kuma yanzu fara DAMATA zuwa yanzu inajin (4months)*
*Bisssalam*

*42*

*A*binyi shine kiyar da muyin adua Allah ya bai yanata dan munemi yafiyar ta."

"Shid kadena min maganan yariyar nan dan ni bana son kodajin sunanta,
Kuma da kake cewa zasu nemi yafiyar ta kamanta batada tunani bata masan
memuka mata ba....
"kedakata inde wannan abinda yafaru dake bai zame miki izina ba baza kitabayin
nadama ba,
To albishirin ki ni yanzu kowa yasan ni mijin Fatima ne bai yananta kawai nake
jira na zauna da kayana duk da bata da tunanin inason ta kuma zan gyara
kuskurena yarane de kamar yanda kika fada kin tsira dasu dan bana son asirina
yatonu akaran kaina ma,
Kuma kina da hakki na shayarwa da reno da kikayiwa yaran dan anbar miki
bawani abubane Allah zai bata wani tunda ita tana da lfy keko baza ki taba iya
haifuwa ba."

363
Har yagama tana jinsa kalaman suna kona mata rai amma bata da karfi da lafiyan
da zatayi wani yunkurin dan haka tarabu dashi dan tasan abune da bazai taba
yuwuwaba ta zauna da kishiya

Dr Muktar zaune gaman Maman Fandau yagama mata bayani koma tunda ga
kan yanda Nabil ya yaudari Fandau da yanda duk abubuwan suka kasance bai
boye mata komai ba
Mama wani irin gumine yake raso jikinta na murnan yarta tana cikin koshin lfy
da kuma mamakin abinda Nabil yayi yanzu dama maganan da yafada karyane
yanzu yan biyun
Nan jikokin tane Fujjirat jikartace
" Mutari hadani da Fandau din a waya mugaisa."

"Dr yace Mama kiyin Hakuri komai yakusa zuwa karshe badan yanayin jikin
Hadim bada yanzu angama da komai,
Nide fatana kar kowa yasani har sai yafada da bakin sa dan nasan halinsa."

"bawanda zaiji Insha ALLAH Muktar Allah yamaka albarka ban tabajin labarin da
yafaranta min kamar wanan ba ko budewan idona banji haka ba ni Aisa ina da
jikoki 4 daga Nabil haryanzu banji son ya saragu araina ba saide makaruwa dan
tun farko baisan yata bace da yasani kuma sunriga sunzama taya,
Bazai iya rabuwa da itaba shine yakulla wanan karyar dan yasamu daman
zamada ita."

Dr yace"gaskiya kam kodaga yanda yayi jinya adalilinta dakuma yanda yake
nemanta yayi nisa sosai akanta."

Hakade suka gama tattaunawa har yafi


Mama cikin al ajabin duniya da mamakin yanda wai suka yaudari Malam Dauda
har yadaura musu aure

364
Bayan sati 4 Hadim tawarke sosai dan harta danfara takawa da sanda take
takawa dan de tagamu da kwararen asbiti ne da sosai anyarda da ingancin
aikinsu har an sallameta sunzo gida

*Nabil da Fandau* sunyi nisa sosai a chat dinda sukeyi wani lokacima shiyake
tabota dan yana jin dadin yanda take tsaramasa kalamai daku ma kwantar masa
da hankali akan Fatiman sa dan yazu tagane itace Fatima dan tamasa tambaya
cikin dabara kuma yagama ta tayi mugun jin tausayi sa dan ba abinda yaboye
mata na karyan da yayi wa Iyayen duk ba gaskiya yafada ba taji dadi
Yanzu ma da kansa ya tabota ganin tana online

_slm bakiye bacci bane dawa kike fira haka kode nasamu kanine_

Tana cikin bawa Akkaram nono taji message ya shigo tasan Nabil ne dan wayan
nasane nashi kadai jawoshi tayi ta bude tana murmushi har ta gama karantawa
ta maida masa da Ripley
_Ameen kaima ina nema maka yardan Allah yakake ya Fuj da kuma me jiki?_

_Ameen Fuj gata tayi bacci mejiki tana dakin ta ba kinki zuwa dubata ba."_

_Ayyya Abu Fuj naji tsorone kaga matar ka tanada kishi kartamin abinda tayiwa
Fatin ka_

_Hhhhhhh baza tamiki ba aike bance ina sonki ba Fatina kodan nace inason tane
taji kishinta_

_hakane fa aheni akatsa nake to Allah yabarka da Fatin ka_

365
_Ameen nagode sister kin iya adua da gaske kinkusa aure_

_nade kusa samun mijin amma bance nasamuba_

Yace _ok_

Tace _dadi na dakai kajerce magana bakason magana me tsawo nikuma gashi
yau voice naka nake sonji duk da bayau nafara jiba ba_

Bayi mamaki ba datace ba yau tafara jin muryar saba dan yasan ana fira dashi
akafafen labaru dariya yayi afili yace maki gama koshin wahala ba

Audio Yayi cikin zakeken muryarshi yace "muryata kawai kike bukata kenan to
gashinan ai muryata tanada araha wanda bai kaiki bama yaji akyuta balle keda
kike farantamin kike tayani aduan samun *Fatina*."
Yana dariya yake maganan cikin kayatarwa

Ai Fandau jitayi kamar ta shide dan jindadi tana sauraron muryar sa tana wani
lumshe ido saida ta saurara yafi so 10
Sannan tarubta masa Ripley

_kasan wani abu?_


_"a a_
_Allah yayiwa muryar ka wani baiwa ko kasan dahaka?_

Yamayar mata kamar haka

366
_nasani dan naji abakin mafi zakin murya acikin duk kan muryoyin duniya dan
Fatima ta dabance muryar ta daban ne kullum sai muryar yamin gizo_

_bayan ita bawan taba gaya baka kenan sa ita_

_nasha ji bazan iya lissa famiki wanda suka ce ba kamar yanda bazan iya irga
gashin kainaba amma inason nuna miki nata yafi kwanta min_

_Gaskiya kana fifita wanan Fatin fa zaka sa nadawo yar aunty Hadim fa_

_dako zaki rage girman ki a idona_

_Ummm saina kega kamar kafison Fatin ne wai wakafi so cikin su?_
Yace _Uumm kinsha min wanan tambayar ina baki amsa to dukka inason su dan
dukkan su matanane kuma yan uwanane amma ya isa dan bacci nakeji_
Tayi saurin mayar masa

_please amma meyasa nekake nuna rashin damuwa agareni kamata yayi kaji
muryana nima kamar yanda naji naka_

Sarai yaga message dinta amma yasauka bai bata amsaba

Dariya tayi tace bawan Allah kenan

Hakan ma saida tayi recording dinta tura masa

"shikenan dama inason nace maka nayi mafarkin kaga *Fannndo*

367
[3/12, 8:50 AM] Hauwa: *DAMATA*

*NA*

*BATUL ADAM JOTTAKO*

*43*

*Editing AYSHA ALIYU GARKUWA*

*Hadim* duk suna zaune a genaral parlour su Nabil Ummi Maman Hadim,
saiga driver yashigo da Fujjirat dan gidan Dr ta wuni sauk'eta da drv yayi ta arce
dagudu tayi wajen Nabil tana cewa.
" Abuu." cikin gwarancita ware hannun sa yayi yace "Oyoyo Mamana."
sannan ya d'an kalli drive yace.
"Kako kyauta dan yanzu nake shirin zuwa d'auko ta."
baturen murmushi yayi yafice

Cikin kulawa da k'auna Nabil ya shafa kan Fuj tare da cewa.


368
"Wow waya miki wanan gyaran? yayi kyu sosai."
Cikin gwaran cinta tace.
" *Aunty kirki* ."

Maman Hadim tace.


"Kaji harda wani cewa yayi kyu,
wannan bak'ar wani kyu gareta bak'a sai sadaka."
Hadim tace.
"Mama ai Fuj ba bak'a bace."

"Eh mejin tsoronta zaice ba bak'a bace,


wankan tarwad'a ce,
niko bana tsoron ta kinga dole bak'a zance mata."
Hadim tace.
"Kalan chocolate cefa Mama tafi fari kyu yanzu su ake yayi."
Aiko Nabil dad'i har ransa dan Fandau dinsa yatuno kai ya jinjina
Yace.
"sosai Maa sunfi shiga rai da ratsa zuciya."

Hadim sai asannan tagane ta kwafsa daure fuska tayi tace.


"Fuj zonan wai ni Nabil wacece Aunty kirki nanne a gidan Dr?
Kullum taje ta dawo sai tayi tamin zancenta."

ido ya lumshe tare da cewa.


"Bansan taba sunanta kawai nakeji awajen yaran gidan da Fuj."

369
Amma wani abune yafado masa Aunty kirki ko itace matar Dr kai ba ita bace ita
da take kulle adaki tunuwa da wanan yatuno masa Akkaram d'an gidan Dr tunda
yaga d'an so d'aya bai k'ara kanin saba,
Dan yaje gidan Habiban tace,
anfita da yaron gayana son doctor yazo su d'auki mataki d'aya amma Dr ya
makale a 9ja.!

Ummi ma dariya tayi tace.


"kai Ya Fatime kina kushe min cuwuna fa to ki dubi mace har mace kice sai
sadaka,
to kwantar da hankalin ki batayi ta tsohon naku."

Duk aka sa dariya banda Nabil da yake duniyar tunani.

Fuj tasa hannun a aljuhunta tafito dawani paper ta mik'awa Hadim


Tace.
"Aunty kirki sweet."
Karb'a Hadim tayi ta bud'e sweet d'inne ko a ciki an nad'e,
amma takar dar da rubutun cikin yafi daukan hankalin ta dan kullum idan tadawo
da sweet d'in aciki amma da acikin pepper kuma duk rubutun irin daya ne tana
karantawa amma bata daukan abin da muhin mance sai yau da taga ansa
sunanta wai *mum Fujjirat*

Ga aminda aka rubuto kuma ba banbanci da na kullum

```Rance ba kyuta bane..! sadaka yana da ranar fansa..!


Dutse ba abincin gara bane..!
wani baya amsa sunan wani..!

370
ajiya maganin wataran..! ~Aunty kirki~``` ..!

Hada hausar tayi amma bata fashici komai ba dama kullum hakane zata karanta
amma bata fahimta,
amma yau da tasa mum Fuj tasan ita akayiwa massage din kenan gabanta ne taji
yafad'i to wacece Aunty kirki?.
Ita dai Fuj karban sweet dinta tayi tana sha.

Itako Hadim sai ta sauk'ata ta dauki sandar ta tana dingisawa ta haura saman,
Wayan Habiban ta kira tana dauka tace.

"Wacece Aunty kirki?."

Habiba tace.

"Ranar ma kinmin wanan tabbayar nace miki bakuwace yar uwar Abban Nol ce.!"

"Kibani ita."

"Ok tana sama bari in kirata,


ai tana da kirki tana son FUJJN ki."

"Ok kiratan."

Habiba ta kashe wayan tukun ta kira Fandau ta mata bayane yadda sukayi sanna
takira Hadim tace.
"To gata."

371
Fandau ta karbi wayan bayan tayi salama tace.
"Mum Fuj ya Fuj ta sauka lafiya?."
Wani irin faduwan gaba Hadim taji danjin muryan wada bata kaunan ji arayuwar
ta amma tasan ba ita bace muryane kawai yazo d'aya
da haka tace.
"Eh tazo muna godiya fa da kulawan ki akan 'yarmu,
amma wani abu da kike rubutawa bana ganewa,
shine yau nace baride na tambayeki me fassaran sa??."

"Au wai
RANCE BA KAUTA BA NE..!
SADAKA AKWAI RANAN FANSA..!
DUTSE BA RABON GARA BANE..!."
WANI BAYA AMSA SUNAN WANI..!."
Hadim tace.
"eh."
"Ok kinsan yaran Aro ALLAH yabamu ba dukuba ko,
abin da ba duka aka baka ba kinga rancene ba naka bane nasiha namiki dakuma
tunatarwa yara rancene."
"tace hakane fa to nagode dawanan tunatarwar ina fatan wataran zaki kawo
mana ziyara ko?."

Wani irin bahagon murmushi mai d'an sauti Fandau tare da cewa.
"ai Aunty zuwa gidan yafi K'arfin ziyara karki damu wataran ana mugun tare."

Hadim tace.
"gaskiya kinci sunanki Aunty kirki kinada kirki,

372
to bawa Auntyn naki ko."

Fandau tana dariya ta mik'awa Habiba wayan


Habiba tace.

"to ya k'afar?

"Alhamdulilah da sauk'i."

daga nan suka dan taba hira dan ita Hadim bata kawo akanta wani Fandau tana
kusa ba kawai tana son jinne me Aunty kirki take nufine kawai.

Nabil ne zaune a d'an wani runfa na shan iska acikin gidanshi kiran Maman
Fandau yashigo woyar sacikin murmushi ya d'auka Yace.
"Allah ya taimaki HAJIYA Mama."
Tace.
"Ameen tareda d'ana ba."

"Mama ya gida?

"kowa lafiya amma sai rashin Fandau bawani labari ne?."

Abin yabawa Nabil mamaki dan shi bata tab'a tuntub'ar sa akan Fatima ba koda
shine yamata zancen haka take cewa yayi hakuri insha ALLAH za aganta yadena
damun kansa,
sai gashi yau da kanta take tambaya,
karfa taga gazawarsa shiko ba irin neman da bai yiwa yariyar nanba cikin rawan
murya da kamar zai yi kuka yace.

373
"Wllh Mama ana cikin bincike fa,
amma har yanzu bawani labari,
mama idan bansamu Fandau ba rayuwa bazata zo dai-dai ba yanzu nakoma
bakin aikin na amma nakasa shiga filli ko sau d'aya Mama,
amma nasa ayi istahara man agani nide na sha sawa anamin anacewa tana
hannun mekyu da kaina ma nayi amma danagan ta a mafarki sai tajuyamin
baya."

Cikin kuka yakarasa maganan

Mama taji tausayinsa duk da tasan karyar da yayi.


"Haba mesunan malam kazama namiji mana ka kuma sake kokarin nemanta dan
tunkafin kagaya mana matar kace kamin alkawarin kawota da hannun ka."

Yace.
"nayi Mama amma gashinan nakasa cikawa Mama duk tunanina yakare akanta
narasa yazanyi har wajen 'yan duba saida na Ayyana zuwa sai kuma naji tsoron,
*Hukuncin Allah."*
book din Aysha Ali Garkuwa kenan mai fitowa

Mama tace. "Subahanallahi kul kai da kasa addu'a kana da Allah meyakai ka
sakin reshe ka kama ganye."

haka takoma lallashinsa saida yadan sauk'o


Tace.
"ina Fuj?."
Yace.
"Sunfita dasu jidda da su Gana."

374
"kasuwa sukaje?."

"eh harda Iya da Inna ZAINABU suna da yawa sunzo


Duba Hadim ne."

"kai dana sani da nabisu nazo ai dubata nima."

"Ba damuwa Mama akwai yan zuwan jibi zansa Grema yakarbo passport dinki
ayi visa dake."
"nagode d'ana."
A haka
Sukayi sallama

Yau har su Maman Fandau sun sauka Hadim ta tarbi Maman cikin fara adan ita
arayuwan bata da matsala dakowa sai kishiya bata sonjin wanan kalman ko ga
watane ba itaba.

Shiko Nabil sai yau yabud'e sakon Fatima menaci kamar yanda yasaka mata
Yana dariya ya bude a
Audo saida ya gama karan ta sakonnin ta duk na korafine akan kwana 2 yashare
ta sai ida tace.
_amma banso mukayi irin wanan rabuwan ba dan na d'aukeda amatsayin d'an
uwa dalilin haka na nemi muga juna kafin nabar kasan amma kayi burus dani
inason inmaka albishi da maganan da nagaya maka na nakusa samun masoyi ya
tabbata dan nasamu *mijin raina* shaharare kamarka wanda da maka dama ni
burina na auri wanda ya shahara a ball dan tun ina yariyar inke da wanan raayin
burina yaci ka nasamu mijin raina kaima ina maka fadan samun Fandau dinka_

_nasan kasan mesonnawa dan makusan cinka ne_

375
_*BILAL MAINA KANGE BG* nayi murna da zama matar abokin kaga muna tare
*FATIMA MUHAMMAD GARGAR*_
*Bissalam*.

Sai pic din Bilal da yagama budewa ya baiyana afili yafurto nima ban soki ba me
BilAL zaiyin dake ta haka kika bullo kuma yariya dariya yayi sosai yace amma da
nake pic din kika turo da yafi dan naga yanda kike amma fa sunan Gargar
yabugeshi dama yar meduguri ce kuma gargar anguwan Zannah ne.

kunan audio nata yayi saime jin muryar da arayuwansa bazai taba banta meshiba
ya fara dukan dodon kunnen sa
kamar agabansa take maganan.
*SHIKENAN DAMA INASON NACE MAKA NAYI MAFARKIN KAGA _FANNNDO
CE_*.

Meyasa tun ranan bansaya naji ba nace ina bacci ashe me irin muryan Fateena
ce dan tundaga ranan bai wani sake bude message nata ba
saiya sake dubawa *FATIMA MUHAMMAD GARGAR*
full name nata ya akayi sunan ma yazo dayan da Fatima sa gaban sane yaji yasake
faduwa yace to wacece yasan de ba Fandau bace dan Fandau batada lafiya kuma
me zai kawota London! amma daya duba Last seen
Wajen 1week kenan rabonta da online yariyar da kullum sai yaganta on ya
kunna
Voice yaji so ba adadi muyar natane de ba wai gizon ne ba kawai sai ya yanke
hukuncin yayi call nata har yayi dialing amma aka ce masa anrufe layin gaba daya
cikin haushi yasake shiga cikin sakon nin nata yaci karo ko da sokon da take cewa.
_To YASHIDDAS yaune tashinmu fa dan ma nasan zakaje bikin mudan yazame
maka dole_
Afili yace.
" Towai ko da gaskene?." da sauri yagirgiza kai yace.

376
" Sam bade BilAL dinaba bayanda za'ayi ya shirya aure batareda ya gayamin ba."
amma shi yanzu duk bawanan ba yafison yaji muryar wanan wanda take masa
gizo da Fandau

Yana cikin haka wayansa ya fara ringing yana dubawa BilAL ne ya dauka yana
cewa. "Kamar ko kasan kaine araina dan yanzu nake shirin
kiranka."
BilAL yace.
"Sai kuma gani ba toya akayi?."
Dariya Nabil yayi yace.
"kimanin 3 months kenan muna chat da wata yarinya har tace galabata mukayi
dan sabo da ita to dan tamin tayin kanta nace a a, yanzu kuma naci karo da
sakonta wai dama shaharata a wasan ball take so yanzu tasamu wani shima
shaharare ne burin ta yacika kawai saigashi ta toromin pic dinka dan ita
wawuyace."

Dariya BilAL yayi yace. "Me abin wawanta kan aciki ai wanda Fatima tayiwa tayin
kanta yaki amsa shine wawa domin *DAMACE* babba sosai tazo masa yasake
yarinya yar sarauta yar babban gida bata inda bata kai macce ba,
burin kowane namiji na karbeta nikam dan gudun kar *DAMATA* ta kubcemin,
yanzu haka ma ina airport din London zan tafi neman auren ta ahe dasai dai kaji
na angwace."

"Wai dama da gaskene ?to wacece ita tacemin sunanta Fatima Muhammad
garga,
kai kuma gashi kacemin Yar sarauta ce yar wane gidane kaina yadaure? ."

BilAL yace,
"yes da gaskene naji tausayin tane dan tafadan min tarihinta kakaf kusan irin
abin da Hadim tayiwa matarka,
377
aka mata saide ita ba aci nasaran sa mata alluran ba,
kuma ita nata zalincin ma yayi yawa wai fa auren sukayi dan ta haifu su dauka
sumata sakin wulakanci kuma har ta haifun yanzu haka yaranta ukku suna wajen
su amma tafita da cikin nabiyu amma acewar ta wai nima nasan mijin nata masai
dai dan tanason cusa masa haushi bazata gayamin ba sai bayan munyi aure,
Da auren gaggawa naso muyi da ita saboda nina daukawa kaina lefin nina
yaudareta na aureta gudun kar abata wani wada Iyayen suka zaba mata nikuma
inason ta shine muka gugu na aureta,
dan tacemin
kishiyoyin Mamar ta zasu mata gorin taje karuwanci amma dayake ta na tsorace
da abin da wancen mugun ya mata shine tace ita sai anje gaban iyayen tukun ."

Cikin firgice Nabil da yaji kamar ya dankare awajen kode Fateen sace
Dasauri da rawan baki yace.
"tagaya ma ya zaman ta kewansu ta kasance? tagayama ya yanayin yaran nata
yake mata ko maza?

"Eh tagayamin da farko macce ta haifa na 2 kuma twins duk maza


Yana yin zaman su kuma labarin da tsawo idan kanason ji ka sameni a airport din
dan bayanzu zamu tashiba."
ai Nabil baima gama sauraron BilAL ba yakashe wayan jikin sa yagama bashi
Fateema sace kawai da sauri yashiga gidan.

amma me yatarar ana wani danjan da Inna ZAINABU idan maku manta ba a koi
photon Fandau adakinta na itada Bagana da Mama kuma na taba cemuku
Fandau da takeson koyan rubutu tarishin rayuwan ta take rubutawa to pic din
yana cikin wannan life story nata ta turashi kasan bed sai yau yasmin ta fito dashi
tana gama karantawa ta cikin kuka tace.

378
" Wllh awannan karon idan ba ayarda dani ba zanfasa kowa yaji." kunsan Yasmin
lawyer ce mekare hakkin dan ADAM dan haka tana da mugum tausayi gakuma
ta jima tana tara bayanan dan bata yarda da yanayin Hadim ba su Jidda ko dasu
aka karanta Inna ZAINABU da Maman Fandau duk suna dakin sai da akayiwa Inna
filla filla ta tusiye maman Fandau akan ta fada mata gaskiya aiko Mama ta fadi
iya abinda Nabil ya fada musu dai ita bata so hakan ba ta fison taga Nabil yacire
taurin kai yafadi komai da kansa kuma ko min daren dadewa tasan gaskiya zaiyi
halinsa.

Dasauri Inna ZAINABU ta sauko har tana hardewa ta haye saman Hadim da dama
Mamar ta da Ummi sun sata a sakiya ta fadi gaskiya dan dama agaban Ashuwa
kanwar Hadim abin yafaru dan haka ita tazo da gudu da gaya musu shine fa gidan
yasake cakud'ewa Inna tana ganin Nabil tace.
" Zonan babban munafiki itan idan shegiyar muguwa bata fad'i gaskiya ba ai kai
baka isa kak'i amsamin ba."
daganan tabasa bayani komai yace.
"Hakane amma batun yara natane ba gaskiya bane,
"K'arya take yaran Hadim ne."

"Kunci uwar da kaida uwar Hadim din munafuki matar taka mai kugun mazanne
zata ta hafi yara har ukku,
Dama Dr Hafeez yace min bata taba haifuwa ba kuma tana da matsala,
bazagin da banyiwa yaron nan ba har maita na daura musu har uwar Hajja
meram saida naje nayiwa cin mutumci kuma nace idan Halima bata haifu lafiya
ba to dasa hannun dan ta sai nayi shari a dasu yanzu haka ina cuku cukun
makashi kotu,
wannan abin ya bullu gaskiya tayi halinta ashe kune abin jefawa kotun wannan
wane irin masifa ne ALLAH kakawo mu karshe zamani da mutum zai iya jin
abinda yafi karfin jinsa wanan wane irin masifane?."

379
Shiko Nabil bama fahim tar ta yake ba hankalin sa yana wajen BilAL ga ihun da
ake masa yarasa ma meyazo d'auka cikin dan haka kawai yace "kuhada kayanku
kusameni a airport."

"au ni ban isa kagayamin ba sai munje gaban uban ka za kama fadi gaskiya ai
dama yasmin tace min a haifu wan fari ranan da Hadim tace ta haifu tagan ta
tana sallah da sauran bayanai dan de nak'i yarda ne ashe kune mak'aryatan ko
duk jikina kunne ne bazan yarda dakuba."

Shide ficewa yayi bai tsaya ba."

Zaune suke wani kebeben daki na musamman acikin airport din


"Yanzu kana nufin har ka yanke shawaran aure batare da sani naba kenan?."

"Shiddams kenan ai ance *ASIRIN CIKI SAI HANJI* kuma kai ba auren ma kayi har
kazauna da matar tayi ciki batare daka gayamin ba,
nima kuma surprise din ka nasoyin dande kazomin da batunne da bakaji ba
amma yanzu ai andena yarda da kowa yaro kayarda da kanka kawai."

Nabil yace.
"Kai kasani niyanzu bani tarihin nata tukun."

Dariya BilAL yayi yakwashe komai yagaya masa...


Ai tun kafin yakarasa jin lbrin ya zube k'asa yanayiwa ALLAH sujjadar godiya
yad'ago yana cewa Alhamdulilah Rambana."

Bilal yayi murmushi irin na nuna ana tayasa murnan nan


Yace.

380
"ai nasan dole duk wani masoyina ya tayani murna sai ma kaganta wllh nasan
har kyutan kujerun Makkah sai kayi thanks kum....!"
Nabil yace.
"Wane kai wllh itace Fandau d'ina ita nake nema."
BilAL kamar da gaske Afirgice yace. "what!?"

"Wllh itace nima bansan yanda akayi ta samu lafiya da kuma zuwa London ba."

BilAL yace.
"To kadawo hankalin ka dan ita taka bata tab'a haifuwa ba niko wanan ta haifu
yanzu ma cikin da tafita dashi yananan tana goyon d'an,
in maso kake na barmaka ita dan kai tafara cewa tana so to wllh baka isaba,
nariga nakamu da sonta kariga kasaki daman ka niko bazan yarda nasaki
*DAMATA* ba dan sau d'aya take zuwa arayuwa kuma inajin son....!"
Ai kafin yakarasa fada Nabil ya wankeshi da wani irin marin da yajawo hankalin
Security's d'in BilAL dana Nabil suka shigo da gudu amma ganin abokai mafi kusa
wanda basu isa su shiga tsakani suba yasa sukayi curku-curku shiko Nabil duk
yagigice mari kawai yake zubawa Bilal ya cukumo wuyan rigansa shiko BilAL
tsayawa kawai yayi yana kallon ikon Allah wai yau shi ake mari bai taba sanin
mezafin mari ba sai yau sai da yagama iya marin sa yagaji har fuskan BilAL ta
kumbura yayi jajir abin kida fari ga hutu sakin sa yayi kuma yadurkusa agaban
BilAL din yana rokon sa yagaya masa inda matarsa take da gaske cikinta bai zube
ba.
shima BilAL dur kusawa yayi yace.
"Haba Babana me yayi zafi ka hukunta danka haka kaga yanda kamin akan mace,
lallai na yarda mata masifane kalli yadda kamin."
yaja hannun Nabil ya d'aura kan fuskansa shiko Nabil hanunsa yajanye yace.
"Ba maganan wasa bane seriously ina matata?
Kai kanka sheda ne yanda nasha wahala akanta gayamin inda matata take?."
Bilal yazaro wayansa yace.
381
"Ni kaga tawa banajin tana kama dataka."

Dasauri Nabil ya d'ago jajayen idon sa ya zubasu kan pic din Fandau da tayi wani
mugun kyu wanda bayan kyanda tayi saida akayi editing duk yanda aka canzata
idan yaganta bazai kasa gane taba yafara magana
"kagani ko Wllh itace ina take?."
Ya Allah yasake daga hannu yana godiya ga Allah

Daure fuka BilAL yayi.


"To idan itace me hujjan ka kokana da huja bazan barmaka ita ba ai koda itace
wllh baka isa na hakura da itaba azabure Nabil ya tashi yana tunkaran BilAL yana
cewa.
"Matata cefa da aurena akanta ko atarihin kaji kalman saki a ciki da kake abbaton
kana sonta zakayi mugun nadama idan bakinka yakara furta wani kalma akan
matata."
a hatsale
Bilal yace.
"Kai kaine zakayi nadama idan kak'ara cewa kasan Fateema dan tawace ka.....!

ai BilAL bai karasa ba sabo da wani irin shaka da Nabil yayiwa makoko ransa........!

*To mabiya DAMATA yakukaga page gaba zai kasance dan kunsan dole agurfana
gaban ZANNAH MODU abinda kuka dad'e kuna nema anza wajen fa ga Inna
danja natafe ya Hadim zata dauki bai yanan FANDAU*
*dan Fandau tace mata rance ba kyuta bane* ...!

*karku manta fa tsakanin abokan biyu akwai rigima NABIL yayiwa BILAL rashin
kirki bayan uban BilAL shine yayiwa Nabil gata ko ya manta ne

382
*

*B JATTKO*
[3/12, 8:50 AM] Hauwa: *DAMATA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTOKO*

*44*

*j*uyowa BilaL yayi yakalli securities dinsa dana Shiddams alama yamusu da
sufita,
sumi sumi suka fito amma na BilAL ba ason ransu ba sunso su dauki mataki
amma ba yanda zasuyi shiko Nabil sai sake shakansa yake yana cewa
"nace kafitomin da mata maci amana agabana kake cewa matata zaka aura....
"to sakeni na gaya maka."
Da sauri Nabil yasakeshi
Yace" gayamin."

383
"haba my Abu zauna mana yanuna masa kujera sai da yabari Nabil ya zauna ya
fara magana amma yana maganan yana tafiya hanyan fita adakin cikin dabara
yana cewa "Gaskiya nayar da matar kace don da bakin ta tacemin mijinta
makusan cinane dan haka ma tace ayi auren gaggawa dan idan nasan waye
mijinta bazan Aureta ba amma saide gashinan da nasanen ma bazan iya bar
maka ba dan nikuma Dagaske na kamu da sonta dan haka mufafata agaban
Zannah ko."

Yana gama cewa haka cikin zafin suna yan'wasan ball ya fada waje yaja kofan da
sauri ya rufe Nabil aciki har da key yazare key din yayi office din Gdororo yabashi
yace "ga key amma kar abude shi har sai muntashi."
Gdororo ya girgiza kai
Bilal ya wuce jirgi shida security shi wanda ya shirya tafiya dasu dama ankusa
tashi

Hadim kam sabar bacin rai yau saida tarufe ido tayiwa Inna ZAINABU rashin
kunya
Inna taja hannun Fuj tace "zonan Hadim tareke hannu Fuj itama tace "agaban ki
yanzu Nabil yace "yara nawane danme zaki karyata shi bashine uban su."

"ai duk kan shedu sun tabatar min da yara banaki bane gashi arubuce nima
nagani yarinya tabar komai arubuce."

"to Inna tunda baki yarda anyi hakan nedan abata mana sunane ba kiyi yada
zakiyi naga uban wada ya isa ya juya yananan su zama ba nawa ba aikin banza
ina jiran naji an makani akotun."

Inna ta kame baki "Hadim ni kike zagi yau.


Kafin Inna ta karasa maganan har Khadija yar gidan Inna ta wanke Hadim da mari
kokuwa suka fara Hadim ta doku dan bata da lafiya Ummi da Maman Hadim
kuka suka fara da kyar da temakon Maman Fandau aka rabasu fadan Mama Aisa

384
bataso abin ya kasance da haka ba aiko koba komai Hadim tanada nata hakkin
na shayarwa akan yaran
Inna sai cewa take ai ayau kinkawo karshen Aurenki da Modu.
Hadim batayi magana ba dan ta kanta take ciwonta ya famu sosai
Maman tace"
de sukayi ta da Inna haka suka tarkata sukayi airport din rankowa ba dadi saide
fa Inna ta hana yaran dukka ta goyi BilAL ta bawa Mama Aisa maaf Fuji tana
wajen Zahra dasuka zo airport

Shiko Nabil yana ganin BilAL yarufe shi ya fara safada marwa komai nasa ya
kunce dama da Fandau dinsa yake chat ya akayayi hakan ta faru ina alluran da
aka mata ta samu hankalin chatting meyake faruwa maganganun BilAL da
wanda Fatiman Chat idan suna chat take gaya masane kawai yake masa yawo a
cikin kwakwalwa

*ummm Abu Fuj kenan baka ta bacewa kana sha awan ganina ba fa ina jiyema
ka nadama ranan da kasan koni wayen*

A'lokacin ina shiko kulata bayayi dan yasan bawata a gabansa illah Fateen sa
Gashi yanzu abinda ta ke gaya masa ya tabbata
Wlh itace ina BG yaganta ina yasanta meyasa bai gayamin ba ina take yanzu har
dororo yazo ya budeshi yace "yatafi ko? suntashi ko?
Dororo yace "Shiddams suntashi. dukan hannun sa yayi yace "AD shir yamin
tafiya yanzu Dororo yace "a yanzu haka gaskiya bawani bucking na zuwa 9ja
gaskiya idan ka matsane ma zuwa gobe akwai mezuwa Gabon kaga sai nasan
yanda zanyi yafara sauka a Nigeria ko.
"a yanzu na keson tafiya ko akwai wada ya isa hanani tafiya asan da naga dama
inada jirgi har 2 acikin airport dinnan.
"Dororo yace "oga gori najiran ranan fad'a amma ai duk da kana dashi bashine
zaisa kasame shi sanda kaga dama ba dan haya kabada ba kyuta ba amma
girmanka da kimar ka yaci a shirya madin saide ayanzu ba jiri akasa wanda ya

385
fuce duk da safen yau suka sauka saide akwai wani Zg to gaskiya yayi girma idan
akace kabiya Drop dinsa akwai kudi fa."
Tsaki Nabil yayi yace "akwai din kenan.

Nabil kam yamanta mada batun su Ummi saida yaga kiran Khadeeja ya dauka
yace "dije yanzu zamu tashi fa ss dinsa yayiwa magana yaje ya nuna musu jirgin
da zasubi
Nabil acikin jirgima jiyake kamar ba za ajeba duk wani fargaba ya gushe masa
murin sa yasauka yanemi BilAL kawai
kulle kansa yayi awajen na musamman acikin jirin ya kasa sha bare ci
Inna kuwa sai sake jajjaba abin take maman Fandau bata hakuri har Allah
yakawosu meduguri Nabil motan sa shikadai yahau sai drive da yake tuka shi bai
san ina zaisamu BilAL ba dan haka yazaro waya ya kira babban yaron BilAL yace
kuna ina yaron yakalli ogan girgiza masa kai bilal yayi alaban yace bai sani ba
"Sir kanason ganin ogane koni?
Uban me zanma ogan naka nake nema.

"Sorry sir mun rabu da oga a airport ne yace yanada wajen suwa mu muzo gida
kakira shi kaji.
''da suwa kukarshi?
Alama bilAL yamasa da hannu akan yace shi dayane ai yana gayawa Nabil yace
karya ne BilAL baya zama shidaya dan haka duk inda yake kai nasan kana wajen
idan baka gayamin inda yake ba na bincika nagano wllh zakayi nadama BilAL
yasan halin abokin nasa dan haka yasa hannu yakarbi wayan yana dariya yace
"anki afa d'ama inda nake din mugun uba Babana kanason karasani ko inde
maganan matar da zan aurane kaje gaban Zannan kanemeni mana dan ni agidan
na sauka na gama masa bayanin komai,
Kai mukejira muji ta inda me haifuwa 3 tazama matar ka.

Nabil yace "Please Bg ganinka kawai nakesonyi akwai wani tambayar dazan ma
ne.

386
"Haba Baba inafa son raina dan nasan muka sake haduwa ba manya akusa rabani
dashi zakayi.
yana gama fadan haka yakashi wayan gaba daya yamekawa yaron nasa dan
shinashi nun ajirgi yakashe
Shikuma Nabil hanyan gidansu BilAL da yake porlor yayi

Su Fandau dama tun last week suka zo


Suna kaduna agidan Dr na *kinkinau* yau suka shirya zasuje gidan Malam Dauda
da ita dan dama Dr yagaya musu komai amma yahana Malam kar yagayawa
zannah dan yafi son Nabil ya fada da bakin sa
Fandau tafito cikin wani lafiyayen lace maran nauyi light blue takallmin ta flat
shoe ne maki sai mayafinta baki da jaka mahadin takallmin kana ganin kasan ba
kananan kudi ake kashe mata ba dan Dr dayasa muguta aransa sakin bakin aljuhu
yayi yana ta barin kudi akanta ga BilAL yana bada nasa gudun muwar sosai suka
fito da ita kalan fatanta kawai ya isa sheda cikin wani irin taku take saukowa
tana lase lasen wayanta dan Habiba tasata grp na manyan mata harda Hadim
aceki dan tsabar tsokana ma Fandau Mrs Shiddams tasa a sunanta sukuma yan
group tunanin su Hadim ceta canza layi saiyi suke yajiki ashe kindawo na can
London kuma suna cewa yaushe kika tafi
Dande Hadim yanzu ta kanta tace bata gani ba sukuma kawayen idan suka kira
Fandau cewa take ba Hadim bace ita kuma Hadim bata masamu daman wani
amfani da waya ba
Har takarasa saukowa Habiba baki bude take kallon ta
"Wow Aunty kinyi kyu inama yaya yagan ki haka.

Habiba tace"bana son gatse fa kinaganin kanki kuwa Fandau tafiyanki kadai abin
kallone nede kar kidinga wanan tafiyan agaman mijina yagani yare namin dan
ma nafara koya nima awajenki.

387
Dariya Fandau tayi"tace haba Aunty har wane tafiya na iya karki zama Abu Fuj
mana wai atafiya ta kadai yafara jin sha awar yagani wacece wai atafiya na kadai
yagane ni ba tsohuwa bace ranan da yafara ganina haka kowa yakecewa ni
meyangace wllh Aunty bansan yanda zan canza ba.
Habiba tace"Fandau
Kin iya tafiya tun kina yar gargar dinki ma balle yanzu da kike jinkanki kema
watace bame kalloki yace baki gama ganin karshen biro ba duk inda macce me
aji takai awanan duniyar kinkai zanso Shiddams yaganki ahaka bame ganin ki
yace kintaba sanin me aure.

"to ai Aunty dama girman ne na dole dakuma yanayin gidan muna rashin sa
macce aboko amma har yanzu fa shekaruna 19 kinga ko acikin manyan yanmata
ma baza asani ba har yanzu banfara nawa yan matanci.

"shegeya kinason kicemin sai agidan Shiddams azama nabiyu ko?

Rufe idinta tayi tana dariya tace "Allah Aunty duk abinda bakumin ba zai
kunbiyani a shiga na 2.
"kamar su medame kenan?
"sakin lalle cuda da kuma dukkan events dakomai na al adan mu.

Habiba tace"haba yarinya kinriga kinsaki wanan *DAMAR TAKI* ai.

Cikin shagoba tace "Aunty kenan nazama local nide sai anmin abunda za
anunawa Hadim ni cikekiyar yar sarautan meduguri ce kullum idan ta tashi sai
tace min wani sarauta ta ta banza a wulakance suka tsinceni.

Habiba tace "gaskiya tariga taga yanda kike da so yanzu duk abinda akayi zata ce
tsilar Shid ne towai ke danme duk yan gidan ku suna gayu sosai ke kina cikin
kazanta ne?

388
Wllh Aunty ba kazanta bane kamar yanda nagaya miki su sauran yayun mune
suke musu da iyayen su mata kinga YaManu da YaBunu inde zamuje gidajen
matan su mumusu bauta tofa matan zasu z
Gaya wa mazajen su yiwa mutu komai har suma sudauki kuncen su su baka haka
yayun mu mata masuke cewa inada giman kai haka fa sukece min ni ba komin
komai ba ya dillalin kashi bai fadin rai niko ko sunbawa Bagana bana karba idan
tabani dan ma karsu gani ajikina suce nadamu da kayansu dinkin kuma sai sallah
shima YaKadir ake bawa kudin komai kinsan komai nagidan ahannun shida
YaBashir yake to sukuma sai subawa iyayen su mata suce asiye abinda yakamata
wllh kala 2 suke abani amma yaran su zaki gansu da kalala da biyun ma ba mekyu
ba duk inda nawuce sai naji ancemin yanga acijin Summa akwai inda aka daba
cemin ma yargidan me aikin gidan Malam ce kuma aishi Baban yana ga.

Habiba tace "karkiga lefin Baba shifa Akullum me jama ane balalle yakulaba.
Tabe baki Fandau tayi dan ita bawanda take daurawa lefin komai irin Baban ta
Dan haka ta katse zancen dacewa
"inasu Nol ne?
"Kishiga suna wajen Furera ko ta kama shir yasu ki karbo Akkam ma.
Habiba ce take dauke da Akkaram suka fito sauran yara suna finsu abaya
Suna fitowa Fandau tace aunty kibari ni zan tuka.
"kerufamin asirin dan kin koyin tuk'i a London wllh baki koyin na Nigeria ba sucan
komai nasu atsare yake hanyan mutane daman hanya abin hawa daban to nan
kina cikin tuk'i dan mutum zai tsallako miki balle *Rigasa* fa zamuje

*ALLAH* zan iya.


Habiba ta meka mata key Fandau ta shiga su Nol suka shiga baya Habiba ta shiga
gaba dauke da Akkam
Fandau tayi Bisbillah tayiwa motan key tayi horn megadi yabude tafita

389
sai gidan Malam Dauda

Rungumeta Inna Fajii uwar Dr tayi tace wllh tunranan da Yusif yake gaya maba
yanayin yanda daurin auren yakasance muketa jimamin abin har yayan yazo
yake gaya mana ashe kece dama AISHA da Yusif sunce kamar su daya da ta
kwaranki ta gargar asheko ke dince haka akayi ta jajjabin abin"

Koda Malam Dauda yashigo shima ya jajjaba abin yakuma yimata nasiha yace su
shirya gobe za ajen meduguri ayita takare

Dr a jet ya shira musu tafiya meduguri suna sauka dama Bilal yatoro drive
yakwashe su yawuce da su malam Dauda gidan dama da gidan sa a meduguri
shima Dr da iyalen sa suka wuce gida su suma da zuman saida safe za ahadu
agidan Zannah

Inna Zainab cikin kuka take tsarawa Baban Nabil Alhajji Habubakar shima Baban
Nabil harda kukansa ina ma zancennan bazaije gaban Zannah ba yanzu dawane
idon zai kalleshi Inna Zainab tace "shegiyar yariyar na duk ita ta sa sa ai
nadade ina gaya muku kujuji shrrin muna mata shi gansa shidan ya jinjina mana
kanjin macce kar kaga lefin danka yahau dokin macce'ne amma inason Nabil
yanuna mata matsayina awajenta yanda tagayamin magana a gaban sa uwar ta
daure mata gindi kai badan nima bawasa ba dabazan karbi yaran bama amma
ga Fujjirat taki zama agida na abarta anan.
Baba yace "itama Hadim din tana nan ai.
Inna tace "bazan kore taba dan tana gidan kanwar uwar ta amma nace banda
gidan d'ana

shiko Nabil har yanzu ahanyan neman Bilal yake gashi idan yakirashi sai yace
muhadu agidan Zannah kawai

*Washe gari agidan Zannah*

390
Nabil wurjajan yafado gidan Zannah ALLAH ya temaka ba shida bak'i sai wasu
almajirai sai malam Dauda da bai gayawa Malam komai ba tun,zuwan sa gaban
Malam yaje yazube dan yaje wajen Mama tace bataga Fandau ba tunda tazo
kuma tun ajirgi ya gaya mata Fandau tana wajen Bilal
"Malam ansamu Fandau ta fito wllh tana wajen Bilal amma yace sai agaban ka
zai bani matata.
"Waye?
Bilal kuma?
inji Malam
"Dan gidan Ahj Maina kange ne.
"abokinka kenan?
"eh Malam gashi kuma nazo da ta shiga ciki Mama tace batanan wllh idan
ahannun sa yarikemin ita hartsawon wannan lokaci wllh zamuyi shari a dashi.

"Subhanallah!
meyayi wanan zafin kuma?
Shiko Malam Dauda dayake yasan komai nunawa yayi kamar baya jinsu

"toyanzu ina yake shi Bilal din?


"yace wai idan nawo a kirashi kiran Bilal yayi yace gani agidan Malam din

Shiko Bilal sungama duk wani shiri da zasushi kuma sun samu Baban Nabil
sungaya masa komai
yace "suyin daidai yanzu ina Fandau din.
Dr yace suna gidan nan tare muka zo sunshiga ciki,
zamu tafi Gargar tun tuni Nabil yana can.
Yace "au haba.

391
Ai dasauri Alhajji abukar yayi ciki dan yanason ganin Fandau

Fandau da Habiba sanda suka shiga gidansu Nabil a falon Iya suka tarar da Ummi
alokacin suma jajabin abin suke amma dasu kaga su Habiban sai sukayi shiru
suka gaisaUmmi tace "ina su Haris Habiba tace "suna Gargar da Inna.
Ummi tace "ah da Hajja Fajji kukazo kenan?
"eh
Iya ce ta zubawa Akkaram ido tace "Hajara ganomin wani d'a ahannun wanan
yarinyar kamar d'ana yana karami gayanda yake zillo kamar Shid.
Ummi sai alokacin ta kalli yaron tace eh kuwa amma Habiba dan ta basar da
zancen tace "Ummi ina yaran gidanne?
"suna dakin su har kawar kima gaban Fandau yafadi duk da tasan dama yau dole
taga Hadim amma taji wani irin dan haka tafara karanto addua
Itama Habiba saida taji wani irin wata kila yau kawancen su da Hadim yazo
karshe
Tana cikin wanan tunanan taji Ummi tana cewa Tasleem "rakasu dakin Gana
har zasu fita Ummi tace yarinya kawo dan gidan waye ne? Itade Habiba fita tayi
da sauri dan baza aji abakin taba
Fandau ce tajuya ta bawa Ummi Akkam Ummi da Iya suna cewa ikon Allah ga
yaro hamar su Maaf suna jarirai Fandau sun kuyar da kai tayi ta fita
Hadim jabe akan katifa tayi wurjanan da sauri Habiba ta karasa inda take
"Mum Fuj kina hutawa fa
Ta karasa ta rungumi Hadim
"lfy naga kinrame ko jikinne? Kafin Hadim ta bata amsa saiga Fandau ta shigo
cikin takunta na isa idonta fes abude sallaman da tayi muryarta yadoki kunnen
Hadim da sauri ta daga kai aiko sai gashi idon ta cikin na Fandau da sauri ta meke
wacece?
wanan mekikazo yimana gidannan yawushe kika warke?
Suma su yasmin sai kallon Fandau suke dan yasmin kam tagane wacece

392
Hadim a tsorace take nuna Fandau "kece kece?
Habiba tameke tace Ayyya kin santane?
Itade Hadim kallon Fandau take jikinta yana rawa ga dama kafa ba lafiya
Hadim tace wa Habiba "ke kinsanta ne?
Habiba tace "sosai yar gidan zannah cefa Zannah namu na Gargar.

Kafin Hadim tace wani abu sai ga Fuj tazo awaje tana ganin Fandau tayi kanta
tana cewa "Aunty kirki.
Itama Fandau daga ta saba tayi kamar yanda ta saba tace "iyye wannadin Fujn
wacece?
Fuj tace "yar gidan Aunty kirki dama sunsa ba haka idan taje tadin ga tambayar
ta kenan yar gidan wacece tace yar gidan Aunty kirki
Fandau" tace eh mana rance ma kyuta ba ajiya maganin watarana Fujn Aunty
kirki.....
Ai Hadim sandan ma bata tsaya dauka ba taja kafa ta karasa inda suke da jarfi ta
fusge Fujjirat ahanun Fandau tana huci tafara magana dama kece Aunty kirki
kina nufin kinban race ne kindawo rayuwa ta dan ki tarwa tsamin ne wllh saide
ki tarwatse aniyar ki tabiki yar gidan matsafi har alluran bantau ya kasa aiki
akanki to wllh aniyar ta biki bade....
"Ameen Ameen Fandau ta katseta haba Aunty yazaki min addua bazaki ban
*DAMATA*nace Amin ba ai duk wada aka cewa aniyar ka ta bika baice amin ba
tofa aniyar ce batayi kyu ba Ameen.

Shiru Hadim tayi tana huce


Fandau
Tace "Haba aunty kici gaba mana kokin gamane?

Hadim tajuyo kan Habiba tace"Habiba meya hadaki da wannan yarinyar?


Ina kika santa?

393
da kinsan ko wacece ita acikin rayuwata kuwa nasan da kinsani da zaki gayamin
mu hallakata nayarda dake bazaki zauna da itaba to wannan da kike gani
annobace da gaiya take rubutu min latter nasan da kinsan ita wacece da maki
bari ta kai iyanzu ba danasan bazaki bari ta baiyana ba baiyanar ta kamar tar
watsewar rayuwa tane ina.... Maganan ne ya makale mata sanda Tasleem ta
shigo da Akkam tana cewa "wai gashi yana kuka.
Fandau tameka hannnu takarbe shi tasashi a nono su Jidda da sun gane wacece
Fandau bin yaron sukabi da kallo Gana tace "cikin bai zubeba kenan Yasmin tayi
saurin karbar sa tana cewa" haba ai dagani ba tambaya wanan jinin YaShid dukka
suka fara murna banda kanwar Hadim Ashuwa
Hadim tace" Innalillashi waninna ilaishirajuna cikin da da idona naga jini ace bai
zubeba...
Fandau tace"kina mamaki ne Aunty ai ba abin mamaki a kikon ALLAH kowa yayi
iko ba zaiyi irin nasa ba kinyi mamakin ganin abinda kikaso yabaru akaina yafaru
akanki ko kin sa azubar min ciki Allah bai yarda ba ke kin haifu yakarba ko gani
bakiyi ba sanan anyanke miki maifan balle ki saran samu nan gaba gashi yaran
da kike dasu kuma na arone shikuma kayan aro baya rufe katara kinsa asamin
alluran bantau gashi ke Allah ya nakasa kafanki.
"Nizaki cewa naka shesheya zata iyo kan Fandau daidai da shigowan Baba da su
Ummi Iya tana cewa "haba nifa inaganin yaron nasan namune itako Ummi
tarasa mame zatace
Baba yace "kai kai Hadim ta dakata tana huci
"kinyi na farko ba adauki wani mataki ba shine kike yunkuri kai mata duka acikin
gidana daga ke har mijin naki ayau zakusan wacece Fandau duk kuzo mutafi dan
nasa adauko uwar taki me cewa bata yarda ba anmiki sharri ana shirin kwace
mata jikoki tar ta maka mutane akotu to Allah yakaimu Monday ayi akotun ma
yafi Duniya ta gama sanin me kuka aikata keda azzalumin mijin naki yanzu haka
kafin kotun ma Zannah yana son ganin mu kuma harke duk kutashi mutafi.

Hadim tace" nide ba inda zance


Baba yace "shikenan yizaman ki karki min rashin albarkan da kikayiwa Yayata.
Kusauran kufito mutafi haka zuka tafi akabar Hadim dasu Yasmin

394
*GIDAN ZANNAH*
Fandau da motan su yayi parking kasa sauka tayi duk sauran mutane sun sauka
tadaga kai taga yanda kofan gidan suya ya canza duk da dama zanen sarauta ne
amma baikai wanan kyu ba wasu daga cikin almajiran gidan ta gani kamar suna
kallon ta sun kunyar da kai tayi kasa Habiba ce takula da Fandau bata fitoba ta
zagayo ta bude ta jawo hannun ta
Tace "Aunty ina tsoro.
"tun agida nagaya miki karkiji tsoro tsoro me?
"Aunty haduwar muda Mama Aunty inajin kunyar ta kuma ina tsoron Baba Aunty
kisa amedani gida bazan iya shiga ba.
Fisgota habiba tayi ta fito da kita "kinga aiko ke zajija hankalin jama a kanki
wanda idan wucewa zakiyi dom dom bazasu ganeki ba kiyi adua kawai haka suka
fara takawa har get na biyu wada anan baban parlour Zannah yake nan mutanen
suke ta duruwa akofan ma saida ta tsaya tare da kyankyame hannun Habiba
janta Habiba tayi ta shiga da ita

*wai wai koni*


*B Jattko saida nayi kamar zan sanbada da gudu ganin taron maza da mata
awannan makeken d'akin taron*

Habiba ta ja hannun ta Fandau kanta ararufe har suka samu waje suka zauna
wayanda suka zo tare ne kawai suka gane itace amma duk basu ga fuskanta ba
Bayan Malam Dauda ya bude taro da adua
Zannah yayi kyaran muryar yace "to Nabil gaka ga BilAL Maina da kakawomin
karan matar ka tana wajen sa.
"eh Malam tana wajen sa
Malam ya Kalli BilAL yace" Bilali ya akayi haka ina kataba jin ana aure kan aure
kuzaku fara kaida abokinka?

395
BilAL cikin nusuwar yafara magana "Gafarta agabana Nabil ya tsara muku yanda
ya auri Fandau ba akasannan ba kuma tana da ciki aka zubar da cikin to meye
hadita danawa wanda gayanda akayi auren ya bawa Malam labarin auren
Fandau na gaskiya wanda Malam Dauda ma yakara da cewa shine maya daura
auren.
Zannah yace "to wandan abu da rikitarwa to inaga ba yarinya daya bace wacece
tawa Fandau din aciki? Dasauri BilAL yace" tawa itace Fandau dinka dan yanzu
haka neman aurenta nazo.
Malam yace "Masha ALLAH to kai Nabil kayi adua ALLAH ya baiya na maka taka
Fandau din kaji ba ita bace
Nabil yace "itace Wllh itace.....
Baban sa yadaka masa tsawa yace "kama yarda mutane sha shawu ne irinka
bayani da kamana da wanda BilAL yayi ba daya bane zaka kafe akan matar kace.
"Baba itace yazama dole nafadi gaskiya koda duk duniya za su tsinemin ne akan
inaji ina gani arabani da matata
Ni newan da BilAL ya bada labari yanzu duk abinda na gaya muku wancen lokacin
ba gaskiya bane shiryawa nayi dan na rufe nawa lefin ga Sani shine sheda na
kuma shiya karbomin auren awajen Malam Dauda amma kuya femin.
Yana gama fadan haka ya fashi da kuka
Zannah kansa Afirgice yake kallon Nabil dan abin yabashi mamaki yajuya ya kalli
Malam Dauda yace"Malam kasheda wanan Sani shiyaje da Fandau aka daura
auren?
Malam Dauda yace "shine kuma ni dama Mutari yaga yamin nasani saide
munbari ne kawai ya fadi kayansa kuma gashi ya fada.
Zannah yace "yanzu ina ita Fatiman Dr yanuna masa Fandau
Malam yace "ta matso kusa kanta asunkuye tafara ja dabaya dan tsoro Nabil ana
nuna ta yameke a razane zaiyi inda take Baban sa yace "koma ka zauna.
Yakoma yana binta dawani irin kalllo yana so yaga fuskanta amma arufe Yana
son ya gaskanta Fateeman sace meyasa wanan ranan tazomin da haka naci burin
ahuwar mu dake zannuna miki matsayin ki agaban kowa amma Baba yahana.
Malam yace "Habiba matso da ita.

396
Haka Habiba tameke ta daga Fandau har gaban zannah hanunta yakama yace
"tabbas wanan itace tawa Fatiman Fatima Muhammad Nabil shine mijinki?
Gyad'a kai Fandau tayi
shiru Malam yayi duk wanda yasan shi yasan ransa amutu kar mace yake da
kuma mamaki da kunyar kunsan shikansa yayi karya wanda zai iya cewa shine
karyar sa ta fari aduniya dawane ido zai kalli matansa da yaran sa dayamu su
karya yayiwa Fandau Aure da bako yana daga kansa yaci karo da matan sa
sunzuba masa ido har yaran sa maza manya rasa mezai ce yayi ya sunkuyar dakai
cikin damuwa Baban Nabil ya fukanci haka yameke ya karasa wajen Zannah
yazube guiwowunsa cikin tsananin bacin rai yafara magana
"kaicona kaicona Malam karene ni kamaye min gorbin uba asanda narasa nawa
uban amma gashi yau nina haifi dan da yasaka b'acin rai wanda banta ba ganin
sa acikin fuskanka ba atsawon rayuwata daka ina nema almarman ka zan
yankewa Nabil hukunci agaban ka dan Allah kabani DAMATA na hukunta shi kar
kace komai lefin sa babbane
Kai Nabil wandan auren naka na zanba cikin aminci kai tsaye bazance
haramcecen aure bane amma ba abi yanda shari atace ba baka nemi kauren ta
hanun waliyen ta ba bayan tana dashi koni waliyin auren Fandau ne amma ban
sheda ba dan haka ba ka can canci zama da itaba tunda bakasan yanda ake
neman aure ba shikan sa auren ka nafari kana England na dauki matar na
gaimaka shiyasa baka san yanda ake neman aure ba ayanzu nake son
karubutawa Fatima ta kardan sakin ta kai ba mijinta bane yarinya me daraja
kamar ta ba matar ma karyaci maha inci irinka bane
Wanda hattta iyayen sa basu fi karfin ya musu karya ba yameke yaje ya ciro fefa
acikin littafin Malam ya karasa inda Nabil yake ya meka masa tareda biro yace
ina son karubutawa Fatima saki.

Girgiza kai Nabil ya shiga shi


"yace wllh da wanan hannun nawa bazan iya rubutu saki ga Fati ba.
"idan baka saketa amasayi na nawaliyin ta ba zaka saketa matsayayina nani ne
uban ka bisa umarni idan baka sake taba kadena amsa sunan d'ana kuma ta take
anan zan tsine maka.
"Baba kaji tausayina wllh mutuwa zanyi idan nasake rasata.

397
"ai idan da zaka mutun da yafi komai sauki da anrage iri dan gaba bansan irin
yaudaran da za kuyiwa a wani wajen ba kuje kusake wannan zanban nakuba
musamman yanzu ta matar taka take juya.
Nabil zaka saketa ko kazabi tsinuwa
Ni *Habubakar Ibrahim damasak* nat.......
"zan saketa kar ka tsine min Baba.
"to zaketa
Yakarba yabara rubutu duk awani karkace saboda hannun sada dayake mugun
rawa

Afirgice Fandau ta bude fuskan ta ta fara magana cikin kuka da firgice

"Baba kar kasa yasakeni kar kamayarni karamar bazawara wllh inason mijina
Nabil da dakawa yayi yatsaya kalonta cikin kuka
Tsawa Baba yadaka masa yace kazabi...

Rubutun yafara amma fa wahaye duk yajika fefan sai yankewa yake yaru buta
_ni Muhammad Nabil nasaki matata Fatima Muhammad bisa umarni mahaifina
amma batanin komai ba ALLAH kayafemin_

Yajefar da biron yakifa kansa a kujera


Baba ya dauka ya karanta afili
kowa tsaida yaji ba dadi
*dama haka saki yake yana da korjine wanda ko makiyin ka akayiwa sai kaji
badadi*

itako Fandau jirine yafara ibanta Habiba tayi saurin zaunar da ita

398
Baban Nabil yace "kwantar da hankalin ki Fatima ki godewa ALLAH agobe ba yau
ba zan daura miki aure tunda ba wani idda akanki dan da ciki kika fita tunda kika
haifu baku haduba bakida wani iddan sa
Kai BilAL kanason Fatima?
BilAL yace "Eh Baba badan kar ayi aure marar tushe ba da anan zan aura maka
ita amma kaje gobe kaso da waliyan ka.
"nagode Baba.

Afirgice Nabil yajiyo atsawace yace "


Wllh wllh duk wanda ya aurin matata yafara irga kansa cikin wanda zasu yi gado
da makara aranan ga Fatima naga uban daya isa ya daura auren ta ina raye.
Yasake kifa kansa yafara rusa kuka kamar yaru ba necewa shine Shiddams
mutumin yafi SHEHU da gomna acikin garin meduguri adon mutane
Baban bai ceko maiba azagin da Nabil yayi dan yasan halin d'an nasa idan ransa
yabaki zai iya bude baki yazageshi ma

Malam yayi Gyaran murya zai cewani abu Baba ya tashi yakara sa inda yake cikin
kunne sa yarada masa wani abuda duk bacin randa Malam yake ciki saida
yamurmusa
Daganan Malam yarufe da adua ya sallama kowa Akkam yanawajen Ummi har
zasu fita

Malam Dauda yace" ina mesunsn nawa ita ko Fandau kuka take sosai Habiba tayi
bangaren Mama da ita su BaGaji ansamu abin fada sai kira suke duniya abin
tsoro abin magana irin wanan agidan Malam mama de shigewa tayi bata kulasu
ba Hadim kam dama batazo ba
Baban Nabil shima bangaren Mama yashiga Fandau yaja gefe sunjima sannan
yafito yatafi Fandau ta rungume Mama sai kuka suke har dare matan gidan suna
shiga suna fita har zance yafara yaduwa gari itako Fandau burinta taga Bagana
dayaran ta kawai

399
Shiko Nabil kinfita yayi agidan yasa Zannah agaba yana kuka har 10 dare shima
Malam dannewa kawai yake amma jiyake kamar yayi kukan dan bai san hanyar
da zaiyin ya gyara kuskure karyar da yayi ba dan bai zaci abin zai zoda hakaba
amma ya danne nasa yake lellashin Nabil amma ina kamar kara masa suke sai
zaje zaje yake ganin idan ya matsa shidin ma Nabil gaya masa magana zayi yasa
Malam yafita wajen Abokin sa akaramin parlour sunfita sun barshi
Sai wajen 11 Malam yashigo ganin baiga tafiyan Nabil ba yace "Nabil yau kenan
agidannan za ka kwanan?

"Eh wllh namai da matata sakin umarni nayi kuma na mayar zanga wanda ya isa
yazo yafitamin da mata tunda na mayar ta Malam ka tekamin kar na rasata.

" a a Nabil wanan rigimane tsakanin kada mahaifin ka kana gani yahanani
magana yace nabashi DAMAR sa amatsayin sana ma mahaifinka kaga dolo
nabashi damar ko yanzu haka ma maganan daurin aure yake agobe karfe 8
nasafe Nabil tayi yayi yafada jikin Malam yanawani irin fitar da nunfashi saida
Malam ya tsorata yace kaga tashi tashi kashiga ciki kasame ta idan tace kai tafiso
akan BilAL sai insan yanda zanyi injuya abin bana son kasake danuwa irinna
wancen lokacin kasha wahala kaji.
Nabil yace" tana ina?

"Tana wajen uwarta.


Nabil yameke da sauri zaifita.

Malam yace "ina zuwa kuma?


"Malam wajenta.
Dariya yabawa Malam yace"amma saida safe ko?
Aiko waigen Malam baiyi ba yafice

400
Mama kam yau ba bacci ita da Fandau fira kawai ake ayi kuka ayi dariya tayi
mutukar mamakin yanda Nabil yake kula da Mama suna cikin haka sukaji anata
dukan kofan falo da karfi kamar za aballe duk suka sorata itada Fandau saida ta
zo kofan Mama tace "waye?
Yace "Mama kibude nine.
Mama tace "lafiya Nabil yace" kibude.
Mama takalli Fandau alaman ta shiga ciki tunkafin ta karasa fudewa ya fado ciki
yayi falon yazube agaman mama yana kuka yana mata magiya yagaya mata
yanda sukayi da malam
Mama tace"tunda yabaka dama ka shiga tana ciki.
Da sauri yayi hanyar dakin da akace Fandau take
Amma me yana shiga yatsaya jin wani irin dariya Fandau takeyi awaya

Haba my BilAL kasan fa aurenmu na gaggawa ne


Amma nide nafison koda bayan daurin aurene ayi dan events wanda zai nuna
munyi auren SO dakuma yanci
Nima na dandani irin abin da yan gatan amare sukeji
dariya ta sake fashewa dashi
tace kamar ya gobe iyanzu muna manne kana nufin daga an daura aure zaka
rabani da
Mamata kenan nima zanso ace gobe iyanzu muna manne.........
Wani irin mari taji yasauka afuskan ta wanda saida ganin ta yadauke na wucen
gadi duk da tasan yana wajen bata zata zai tabata ba aiko bol yadingayi da kita
mama da take falo taji marin da gudu ta shigo taga Nabil yana ball da Fandau
wanda gaba daya hankalin sa baya jikin sa tako ina dukan ta yake Mama kasa
kwatar ta tayi gashi da zafi safi yake dukanta aiko da gudu Mama tayi wajen
ganin yana neman hallaka mata yar tafita tana kururuwa neman

akawo agaji
Shiko Nabil tunkarfin sa yake makarta yana surutai

401
"aiko gawar ki bai isa yagani ba zan kashiki in yaso nima akashine kin huta.....

*Tofa shikenan kurunkus Nabil kafutar dani*

*B JATTKO*
[3/12, 8:50 AM] Hauwa: DAMATA

NA

BATUL ADAM JATTKO

🌈Kainuwa writers Asso🤝🏻

45
*M*atan gidan kowa da yaran su sunfito jin yan da Mama take niman temako ta
san su mata ba abinda suka isa dan haka bata tsaya cemusu komai ba ta wuce
part din Malam tana shiga yana sama dan haka tadinga zan bada masa kira
"Sayinnan kafito zai kasheta."
yana karatu a parlourn sama yaji kiran Mama da abinda take cewa ai da sauri ya
fito yana tambayan ta
Tana gaya masa ya fara taka stareas da sauri
Yayi ban garen Mama har yanzu Nabil dukan yakeyi duk ta gala baita

"kaiiiii wani tsawo Malam ya doka masa

Yana ganin Malam yabar dukan yayi wajen Malam din dafe da kirji yana wani layi
kamar dan ganye amma sai ya kasa karasa wa inda Malam yake dan jiri yana iban
sa kuma duhu yake kani

402
Lun ya zube awajen
Dasauri Malam ya karasa inda yake yana kiran sunan sa ya dagashi ya daura
kansa acinyar sa

Nabil ya kama hannun Malam ya fara magana cikin tsarkewar murya yace
"Malam Fandau ta yarda da auren BilAL taci amana na bata sona na rasata na....
Bai karasa ba yanemi nunfashin sa ya rasa jijiga shi Malam yafara
Bagaji tace "lah meta masa Malam yasuma fa ko?

Jin wannan yasa mama ta saki Fandau tayi inda Nabil yake
Ita ma Fandau afir gice ta juyo aiko da gasken taga Nabil ba alaman numfashi
Mama ce tayi yunkurin tauko ruwa a fridge ita ko Fandau tana ganin haka ta
meke duk da kafanta yana mata wani irin zugi amma sai da ta meke da gudu ta
karasa inda Nabil yake acinyan Malam hannun sa ta daga sai taga ya koma kamar
ba rai wani kara ta kwalla daidai ta zuba masa ruwanda Mama tayi hakan yayi
daidai da farfa dowan sa amma bai bude idon jin yanda Fandau take kuka
Dan ALLAH ka tashi Abu Fuji wasa nake maka wllh ne ban taba waya da BilAL ba
bansan shiba sai dazunnan
Baban kane yace....

Dasauri Malam ya doka mata tsawa Kiyiwa mutane shiru yadubi Ba Alta yace
daukomin wayata
Fandau ta koma gefe itama goshita akumbure gashi ko ina ciwo yake mata
musamman hannun ta da take jin kamar ya targa d'ata
Mama tace" kai Sayinna dama mesunan ka yananan da wanan bakar zuciyar tasa
wai meyasa duk masu sunanka suke hakane nekam Shateema da yaban shawara
ban bari yasa maka mesuna ba dan shima Tajudin da gani irin halin masu
sunanka yayi.
Shiko Malam yana kallon Nabil yasan ya farfado
Itako Fandau sai kuka take amma bana ciwon da take jiba

403
Ahaka
Ba Alta ta kawo wayan ta durkusa tameka masa
Kiran sojojin da suke tsaron kofan sa yayi dan lokacin doka yayi dole sai su zasu
kai shi hospital
Su hudu ne suka shigo suka dauki Nabil zasu fita dashi itama Fandau ta meke
zata bisu cikin tsawa Malam yace "ina zaki kuma tace" zan bisu yace"zauba."
bude ido Nabil yayi cikin da shewar murya yace "kusaukeni a hankali suka sauke
shi amma yana dubawa yaga duk matan Malam suna d'kin shiko arayuwan sa
basu masa ba sam kuma bazai iyace komai agaban suba yadaga ya Kalli Malam
yace "Malam inason ganinku kaida Mama
Malam ya Kalli matan da sojojin tunkafin yayi magana sojojin suka fice suma
matan suna zunbure zun buren baki suka fita dan de basu isa su furta wani abu
agaban Malam bane
Nabil ya Kalli Mama yace "Mama dan ALLAH kiyi Hakuri nasan ban kyuta ba na
shigo har d'akin ki na dakar miki yarinya bayan banwake lefina nada ba na daura
wani nikai na tsani hallina dan nasan zai iya sawa ha hanani
( *Hasken rayuwa ta Aisha sada* ,)
Amma Mama nasan Fandau bata san irin sonda nake mata bane bata san yanda
na mutu akanta bane da ko na mutu ba zatayi sha awan cewa za ta auri wani ba
yanzu lefin da nayi wa Fandau har yakai ta shukun tani da haka ina raye agabana
take waya dawani kigaya mata inhar nine mijinta to ta kiyaye abin da zai tuzurani
haka wllh wataran saide akwashi gawata
Tashi yayi ahankali yakara sa inda take ya zube guwoyinsa yakamo hannun ta
yace "Fatina meyasa kika gujeni meyasa tun a chatting da mukeyi baki baiya
namin ganki ba shiya sa kike cewa kina gujemin nadama duk sanda nagane
kewacece baki san rashinki barazana ne na rasa rayuwa ta agareni ba
Kiyi magana mana ya matsa hannunta wada yake mata ciwonne kuwa wani kara
ta kwallah cikin
Dama Malam da Mama sun fice tunda dama bakinta ne duk basu ga fitan suba

"me yasa kika boyemin kanki Fatina?

404
Zubura baki tayi ta janye hannun ta cikin tasa nata ta daura hannnun cikin tafin
hannun ta dayan tafara juya kai
"Ayyya mata nine ko ya sake jawo hannun ta fizge har hannun ya kumbura
yazubawa hannun ido yana gani yasan tar gadene kunsan dan ball baiwani dauki
targade abakin komai ba dan she tunyana yaro ya iya gyaran targade idan yayi
da kansa yake gyara kayansa ko idan acinkin abokan sa wani yayi yana gyarawa
Fakon idon ta yayi yaja hannun nata k'ara tasa jawota yayi jikinsa cikin dabara
ya hadeta sosai da jikin sa yanda zata saki jikinta yana mata wani wasanni har ya
fara gyara mata hannun ita ko Fandau jinta aduniyar da tajima tana nema yasa
tayi lamo saida taji zafinyayi zafi ta fara jan hannunta tana kuka da yaga kukan
nata zaiyi karfi kawai saiya hade bakinsu waje daya amma yana jan hannun wani
kara tasa alokacin da yatsan ya fada ya gyaru kenan sake hade bakinsu yayi
yanawani irin fitar da nunfashi itama haka sai da yayi facale da kayan jikinta da
dafi zafi yake aika mata sakonne yazame mata tamkar wani mayunwacin zaki
saida taga yakusa isa babban fada duk da itama ba abinda take so irin abin amma
ta daure tameke da karfi ta fusge ta tunkuda shi tameke
Daga kansa yayi yana kallon ta idonsa yayi jajir cikin wani irin muryan da yake
janyoshi cancikin makogoro yace "me haka Fatina?
itako sai kare jikinta take tana jada baya da rarafe ya karasa inda take zai kamota
ta matsa
"yace mehaka?
"kai kai zan tambaya mehaka zakazo har cikin dakin uwata kanemi kayi lalata
dani bayan kasakeni kaban dinbin jama a
"Mata na mayar da kefa wllh karkimin haka kar.

" karka renamin hankali mana kana nufin Fandau din dane daka yaudara ka aura
a gaban din bin mutane ubanda ya haifeka yace bani da iddan ka tun dana haifu
bamu haduba dan haka bawani maidani da kayi.

"kiyarda indaura miki iddan yanzu wllh dole su hakura subarmu."

405
"Lalle Nabil duk dama nagane jikina kake so fiye da komai wllh banzaci abin har
yakai haka ba karasa inda zaka nemi jikina sai dakin uwata."

"wllh bakiyi karya ba inason jikinki kuma ko aina zan iya neman sa tunda ina son
komai naki inaso.
Cikin karaji tace "dama nasan jikina kakeso ai duk sanda jikina yadena baka sha
awa zaka dena yayina ne kawai nikuma yanzu kadena moran jikina dan......
Cikin muryar tausayi yace" karki min haka wllh bazan iya daukan wannan horan
ba idan baki amince dani ba wllh nakai gejin komai zai iya faruwa dani yana
maganan yana dafa maransa
Tana ganin gasansa jitashi gaban ta yayi mugun faduwa da sauri ta dauki riganta
ta sa shiko yanda ta sunkuya ta dauki rigan ne idon sa akan dukkan halitun jikinta
da yafi so maranshi yasake dafewa maransa da yakeji kamar zai kashi shi ya
kwata yana birgima dafe da maran "yanzu mata bazaki ji tausayi naba itako tama
gasa juyowa dan ita tsoron sama takeji
Ayanda yake
Karasa wa tayi gaban gadon ta dauki Akkaram da yake bacci ta tayi hanyan waje
saida take bakin k'ofan fita tajuyo ta kalle shi yana nan inda yake yana ta juyi

Tace "shikenan tunda bazaka fita mana ad'aki ba nina bar maka.
"dan Allah karki fita wllh zan iya shiga kowane irin hali idan na rasaki.
Kiduba halinda nake ciki."

"Wllh bazanji tausayinka ba nagaya maka kadena samuna da araha."

"wllh ke bame arahabace idan kinason duk abinda na balla ka aduniya zanbaki
kibiyamin bukata yafi."

Abinda nake so dayane awajen kuma ka tabbarar minda bazan samu ba shine
kace kana sona."

406
"idan ana magana kidena kawo banun so Fandau sonki yayiwa bakina girma da
na furtashi idan kuma kinaso nafurta ne _INASONKI INA SONKI_ ."
"Taya zanyar da kai bayan kai din makarya cine mayaudari kayaudare ni kamin
karya har gaban iyayena kace nabi wata saudia bana sonjin son naka dan bansa
meshi asanda nake soba taya zanyar da da kai bayan nasan kai waye ne afannin
yausara.

"Wallashi yanda nake sonki ban tabajin ina yiwa wani abuso kamarki ba kiyar da
dani ki bani DAMA ki karbi sona zaki sameni mai amana akaru na 2."

"a a Rike abinka dan banyar da dashi ba."

dukan kirjinsa yayi da karfi Wayyo zuciya bazakayi magana ba kafito kanuna
mata son nata da yake dankare atare dakai baka da amfani inde bazaka yi
magana ba kafito zuciya Fatina shiyasa nace miki sonki abaki bazai faduba.
Zatafita mamakinta kawai sai taji fashiwan kukan Nabil tana juyowa taga kuka
yake wuiwui yana dukan kansa da kirjin sa rasa ma yazata yi tayi dan bazata iya
fita ta barshi acikin wannan haliba dan tayi mugun tausayin sa gashi idan ta tuna
gargadin Dr da Baban Nabil sai taji idan ta amince dashi yanzu ba ta kyuta ba
amma sai wani zukiya yace idan yamutu wa akayiwa asara dama ba anacewa
tsakanin macce da miji sai ALLAH ba kawai saita fara takawa ahankali har kinda
yake shiko kukan yake cigaba da rusawa
Karasawa tayi ta zauna ta daura Akkam aciyar ta sannan ta dago habar Nabil
idon sa yayi ja da fuskan sa
tace "ka dena dukan kirjin ka haka mekake sone.
"kenake so much.
"To aigani gaban ga"
Kawai sai ya jawota zan hade bakinsu tayi saurin girgiza kanta
Tace "tokaga abinda yake tabarar min da jikina kawai kake sha awa kenan

407
yace "komai naki inaso nide nasan inason komai naki."
Ganin bazai yuwuba saida lallami yasa tayi da baran gwara ta lallaba shin
"to kaga yanzu bai kamata muyi wani abu adakin Mama ba kabari da safen asan
yanda za ayi."

Dasauri yace "to mufita agidan.

"a a Abu Fuj baka tsoron yanda mutanen gidan zasu fassara ni yanzu ma tun
dazu nakasa fita a part din Mama amma haka ma ban tsira ba har na ake biyoni
da bakaken magan ganu sai ma gobe idan yaransu da suke aure sunzo zanji
sauran."

"kigayanin suwaye suka gayamiki magana?


Wllh bazan bar duk me kunta ta mikiba. "
Tace"a a kar kaga lefisu ni cime babban lefi ai abinma yazomin cikin sauki
banzata zaizo da haka ba."

"to yanzu yakike sonnayi."

"Kajen dasafen kadawo."

Kamar wani yaro haka ta dinga lallamin sa dakyar ta tasamu ya yarda zai tafi
amma saida yadan rage zafi

Yana rugume da Akkam suka fito falo yace "wllh duk harda lefin Dr wanan yaron
cemin yayi wai dansa ne shiyasa nake son ki gayamin gaskiya ya akayi kika gamu
da su dashi shegen BG din."
" duk gobe zakaji.

408
A parlour ma daker suka rabu dazuman shikam anan sai kwana dan yajima da
sallama escort dinsa ba inda zaijen sai anyita ta kare
Ita ko Fandau tana samu yana fita tarufo kofan tana cewa zaka gane kurinka
tunda nasanu *DAMATA Bazan bari DAMAR* ta kufce min ba saina rama duk
abin da kayimin amma har ta kwanta kalmo minsa na soyyyya daya furta mata
ne yake mata yawo akunne gakuma kamshin turaren sa da tajima tana mafarkin
sa ajikinta wani k'aran dadi tayi da tatuna wataran ko tace nanda dan kankani
lokaci zata amarce juyi tadingayi tana murmushi

shima anasa

ban garin hakane kwana yayi yana juyin dan ALLAH ALLAH yake gari yawaye
abashi matar sa banda suranta ba abinda yake bijiro masa
Sai asuba yasa mu bacci bayan yadado daga sallah falon da ya kwanan yakoma
yakwata akan kujera saiko yasamu bacin ya kwashishi cikin mafarkin me dadi

Washe gari Fandau bayan anyi sallan asuba ta durkusa ta gaida Mama tace
"Mama inason naje gidan Bagana Mama ta kalleta taganta da shijab har katsa
kibari ita ma zata zo anjima kad'an zaki ganta idan kikaje sauran yan uwanki idan
suka zo bazasu ji dadi ba.
"Mama idan na zauna ma awajen su ba fita zanyi ba ba komai zai kawosu basai
sai yada magana.

Mama tace "to kema kinsani dole ki zauna ki karbi lefinki kafin komai ya wuce
ai kinyi abinda ba atabayin ba azurir ku dole ayi maganan kuma dole ki karba
kina ji jiya ma da nafita wajen girki su Ya Karu ba maganan da basu gayamin ba
ashe su amin bai musu dadi ba wai nayi muku rokon Allah duk kunsamu masu
kudi suke bakin ciki da Bagana ma balle ke wai zaki wari BilAL dan gidan Alhajji
Maina Gange masu kudin garinan ga na hada jini da Nabil wanda zamu lashe
dukan dukiyar sa nayiwa matar asirin ancire mata mahaifa Lalle nayi aiki,
kede kinsan ba rabuwa zakiyi da magana ba yanzu idan ki kaje gidan Bagana haka
zaduce kinnuna ban banci kizauna sai andan kwan biyu.

409
Fandau tace " Mama idan nazauna agigannan to plan dinmu da baban YaShid
bazai yuwuba ba YaShid yana da shigen naci akan abinda yake so kinga jiya ma
wai saiya tafi dani dakyar nalallaba yafice yace agidan nan zai kwana idan ina
gidan Bagana kinga bazai gane ina canba."

"shiru Mama tayi can tace"gaskiya bai kamata kije gidan BAgana ba idan dole sai
kinfitan gwara kije gidan Dr Mutarin yafi sauki idan Tazo taje ta sameki ajan da
sauran yan uwanki yafi kiware kidan Bagana kije ko.

"to.
Fandau tace dande baza ta iya musu da Mama bane amma ita gani take gidan
Dr Nabil zai iya zuwa kuma ta b'aran da zaiyi agidan yafi nanan dan ba shayin
kowa yake ba shi yasa ma Dr din yace ta zauna anan.

"to Mama ki kira drive kigaya masa zan fita ta kofan baya.

"a a wai yanzu da asuban nan zaki tafin.

"Mama idan gari yawaje ya tashi ya ganni ai zai san inda zanje."

Mama tace "to ta kira drive yace ta fito dan dama amakotan yake gidan Malam
na saukan bak'i

"amma zaki bar Dauda ko? Dan ban gaji da ganin saba."
"Mama ni kingaji da gani na?
ta fadi haka cikin shagwaba

Mama "a a dan kin ce zaki tafine."

410
"wllh Mama nima ban gama abubuwan da zan gayamiki ba balle na gaji da
ganinki dan de idan na zauna da matsala ne kawai.

"to ALLAH yatemaka Malam yace cikin satinnan za agama komai amma fa yace
yaran zai raba muku keda Hadim kowa yadauki 2 - 2.
"What! Mama yaran za araba?
"Eh adalcin dazaiyi kenan a tsakanin ku nima nayarda da hakan dan Hadim abin
tausayi ce bazata kara haifuwa ba kuma idan akadu ba itama tana da hakkin na
shayarwa.
Fandau bataji dadin abin ba taso abata yaran ta tanunawa Hadim bata isa ba
amma bata da iko akan abinda Malam ya yanke
Cikin muryar tausayi tace "to Mama amma Fujjirat za abani na hada da Akkam
ita tarike su Maaf ko?

"Eh nima zanso haka itace macce ita yaka mata abaki dan nima haka kurun nake
son yarinyar.
Fandau tace "yawwa Mama shikenan zan tafi."
"To kigaida Habiban au
Yawwa anjima zan bada wani abu akai miki zan rubuta miki yanda zakiyin amfani
dashi.
Fandau tace "to ta meke
Mama tace "kishiga kigaida matan gidan ki musu sallama.

Ranta ab'ace tafita dan ita inba dan Mama ba da baza taje wani gaida su ba dama
bata zuwa gaida su bare yanzu da tayi abin fad'a

part din Bagaji ta fara shiga amma sai da taci kunu takoma Fandau dinta nada da
suke shayi tukun ta shiga sallaman ta maciki ciki tayi tasa meta akan salllaya

411
tana jan carbi yaran kuma duk suna karatun Qur anin ta zauna a kujera Meram
ce tafito a d'aki tace "Ya Fandau sannu da suwa.
Murmushi "Fandau tayi tace "iyeee Merama anzama yan mata."

"YaFandau kekuma kin zama yar gayu."

BaGaji ta sallame lazimin


Tace"Merama ta zama yan mata amma ina roka mata Allah kar tayi yanma tanci
irin naki nashiga duniya a auri dan Duniya daga baya azo abayar ta bazawara naki
ma kadai ya isa dama ance duk gidan babban malami ko babban dan siyasa sai
ansamu abin fada yanzu gashi mukece ki ka janyo mana abin fad'an....

Fandau azuciyar tace wanan kam *HUKUNCIN ALLAH* ~ne inji Garkuwa muna
jira~

afili kuma katse BaGaji tayi da cewa


"ina kwana dama Mama tace na shiko mu gaisa.

"yo ai dama ko baki fada ba nasan ke akaran kanki bazaki zo gaishimu ma da


dakike cikin Summa da kwarkatar kima bakizo ba balle yanzu da kikaga ma
kwancin manya ai ita ma uwar taki bakomai ne yasa ta turoki ba dan muga yanda
kika komane,
koda tana turoki gaida mune to agaban mu akayi komai ke sakkeyace bazawara
saide aci wanda aka tara ke har kin isa ki auri mijin Hadim baturiya maganan
auren jikan Kange kuma fitar sunfi karfin ku saide kiyi zawarcin cikin almajiran
kidan wada yaga zai iya ya dauka...
Itade Mekewa tayi tafice part din Bakaru shima hakan ne yafaru tanayin sallama
Bakaru tae"lalle yau wanake kani ya shigomin kamar Fandau lalle Duniya yafi
gaba ba ruwa iya jima tunda yakoyawa Fandau shigowa inda mutane suke
Duniya makaranta to zauna mana manyan zawarawa agidan Zannah.

412
Fandau tace "a a basai na zauna ba Mamata tace na zo na gaidaki ina kwana.
"ba shakka dole ki gaidani atsaye dan kinkai ai kin aurin Shiddams kina shirin
auran jikan Kange kinga ai dole ki gaidani atsaye.
dasauri Fandau ta fita dan ita bata daukan raini tana iya biye mata
Sai part ita amarriya gidan wada yanzu idan mutum yagani zaice tariya mama
shigowa gidan dan ita take bin bayan Mama kuma ita tanada yara manya mama
bata samu haifuwa dawuriba
Ita ma sallama tayi mata tace BaAlta inakwana.
cikin fara ata amsa dan kita bata da halin wadancan kawai tana tsoron sune ita
ma Fandau har tadauki jikanta wada aka kawo mata yaye dan gidan Amsatu
wanda take sa ar Fandau ce kuma dama suna dan shiri kadan da Fandau tace
"Bani yasunan sa Sultan sunan Baban kune tamasa wasa tace Bani zandan fita
idan Amsatu tazo ta sameni gidan Dr na polo.
Ba Alta tace "to zangaya mata Munyi waya kuwa tace zata zo zan gaya mata
gwara kije can nima banso zamanki agidan nan ba kwara candin yafiye miki kafi
amaida auren ku dan wllh abun yana damuna saida nasamu Malam jiyana ce
amma a addini yasan kinada idda yabari ake zancen auren wani shine yake cimin
dama shirine da aurenku nayi murna ALLAH yatsareki da sharrin wannan matar
tasa.
"Ameen Fandau tace tareda cewa "Baani ina Nana?
"ai am mata aure itada inana da Ramatu har sun kusa shikara.
Abin yabawa Fandau mamaki aurin gidan suna yara yanzu yaran da kannen
Bagana ne har anmusu aure

Afili tace" shiyasa naga kowa su bangan su ba.

"eh ai duk zasuzo yau inaga dan Nana muyi waya tace zatazo itama suma sauran
nasan iyayen su sungaya musu.
"to Bani natafi.

413
"ina Dauda?
"yana wajen Mama
Tana fitowan takofan baya tafita dan yansa idon Almajiran tasamu driver yana
jiranta ta shiga baya yaja tace "dan gwaza ashe har yanzu kaine kake jan matan
gida.
yace "Eh Wllh ansha canzani gidan wasu Hakiman amma sai nasa Malam yane
mamin alfarma inajin dadin aiki da gidan Malam.

Bayan yasauketa da zauri shige gidan jin kukan Ummulkkairi tanayin sallama
dukka suka juyo har Dr suna folon "Alhamdulilah amma ya haka da safen nan
ko kema kasa baccin kikayi kamar na ummuna kingan ta tun dare muke fama wai
sai an kaita wajen Aunty Kirki.
Fandau tana dariya tace
"Ayya kharina iyeee yar gidan wacece taware hannunta Khairi tazo ta gudu ta
dakata sama
Tace"yar gidan Aunty kirki ce tama haka suke ko amakaranta tazo shiyasa
takewa Fujj ma

"ina Nol Nol dinna.


Haris yace "na bacci
Fandau ta durkusa ta gaida Dr da Anuty Habiba
Habiba tace ina Akkam din kuma.
"Yana wajen Mama.

Habiba tace "to ya akayi kika fito da wanan kuban safen haka.
Fandau ta gaya mata abinda yafaru

Habiba tace "Ayya kinshiga hannun maza.

414
Dr dariya yayi yace "dama ai nace ta kiyaye Shiddams idan ransa ya baci hauka
yakeyi shiya sa a makaran ta har malamai suna tsoron sa dan idan ransa ya baci
baya musu ta dadi yanzu ya hannun?.

"Da sauki ai tace


Fandau tayiwa su Nol da kharat wanka Haris da kansa yakeyi bayan sunyi break
fast Fandau ta kunna wayan ta hau YouTube tasauke film suna kallo taka
message yayi yawa a whassapp dinta ta cewa su Kharat kuje kuduba kar su
Momy subarku da gudu yaran suka fita ita kuma ta bude whassapp taga ashe
cakwakiya ake sosai acikin group nasu Habiba ta gabatar da ita a matar shiddams
ta biyu kowa yana fadan albar kacin bakin sa sosai suke fada aiko sai ga Hadim
dinma ta fara ruwan asher tana cewa ita tafi kalfin ta zauna da kishiya dama ita
tasa ya aureta dan ta haifa musu yara amma yanzu yasaketa da ganan tabada
labarin Fandau ashe har da wanan video da Nabil yayiwa Fandau a haduwa suna
farkon ta tura musu
Wasu dayawa gan gancin Hadim suka gani wasu tausayin Fandau dan dayawa
sun bita private suna gaskanta abin wasu kuma suna bayan Hadim ana ta zagin
Habiba Farida amarriyan Amjad wanda basa shiri da Hadim saboda kishiyar ta
Zahra kawar tace itace tayi ta tura rawa tana cewa woohohho yau ranan farin
ciki da murna
Itama Habiba tace "dakenan take Fandau yazu ko Fantastic take nan danan ta
fara tura pic din Fandau nan danan aka fara wow beautiful lady Amina matar
BilAL dayake tasan komai ita ma tace "woow kaji yar kanurin asali ai amma
kawas kin iya zabe fa nima kine mowa my sweet dina iran wanan ta haifa mana
yariya kamar Fujji Biebiee ai nan danan akafara turo pic din Fujjirat ana cewa
Wllh suna kama sosai
Hadim tace "nace muku kudena zancen ta wlllh jiyannan yasaketa dan kunsan
nafi karfin zama da kishiya ita ma muna fukar Habiban da taturo maganar nan
kuma har agidan ta zauna ita ta mayar ta mutum ita taci amanata zan sameta
har gidanta ashi ita tana bakin cikin duk mijina yafi nakowa kudi duk abin da nake
mata bata gani tacimin amana ni Hadim sai gani da ido wllh.

Ita ma Habiba zata maida mata da ganan de matar Usman da taga abin zai b'aci
ta *Removed* din kowa Tarufe *group* din

415
Daga nan Fandau tayi dariya afili daba a rufeba da sunji murtani dagan nan
takoma bude yan private
_slm sunana Farida matar Amjad Abokin Shiddams na san kinga yanda muka yi
a grp amma naso ace kin fito kin nuna musu ba kya tsoron su kishiyata kawar
Hadim ce kinga muna zaman lafiya amma Hadim gaba take dani har tafi kishiyar
tawa kishina kullum burina naga yanda zatayi idan akace an mata shishiya cikin
ikon Allah wai yau sai ga Hadim da kishiya kishiyar mana BANGIRMA wacce ta
game gida da yara ashi duk soyyyyar Hadim da Shiddams zai iyayi mata shishiya
wai yayi aure dukda ita ta hada kuma tace ta raba wllh nayi murna ALLAH yasa
maganan mmn Nol kaskiya ne da tace anmaida auren kuna da gaske ke kanwar
Dr MD?_
Murmushi tayi ta maida mata Ripley
_Ameen Waalaikumus salam Ayya duk naji labarin ku abakin Aunty Habiba bacce
bansani ba hatta pic dinku kai kunsha zuwa gidan ma kina ganin ku amma bana
fitowa Eh Dr yayana ne kuma auren muda shiddams banajin akwai ranan rabuwa
sunana Fatima Muhammad Zannah Gargar nima inason mukasan cetare FARIDA
Amjad_

_Masha ALLAH dafatan zansamu karbuwa awajenki muyi zumunci maganan Grp
kuma awai wani Grp shima yawanci mumatan abokanne aciki kinga yanzu haka
zancen yayadu duk Grp na mu zancen ake kuma kinada masoya duk da itama
Hadim tanada nata masoyan zan sa kiciki amma inason idan kinshiga karki kiyi
sanya kinuna kema kinkaisu kibude idon ki sosai kishiga awayen idan kika nuna
sanya suka renaki wllh abin bazai miki dadi ba ga amarriya usman ma tanason
kuyin zumunci dan itama kishiyar ta kawar Hadim ce kewani bayanin masai kinzo
London._
Fandau tama yar mata
_Eh sis dama Aunty Habiba ta gayanin halin kowa nagode_

Haka Tayita budewa sakonni wasu su zageta wasun su kuma irin FARIDA ne

Ummi dakira Nabil yace yana Gargar

416
tace ,"to kazo gidan gashinan antaru za ayi meeting kai kawai ake jira.yace "to
Amma saida yashiga bangaren Mama yagaisheta yanata raba ido yaga inda
Fandau zata fito sai yaga shiru yadauki Akkam yana masa wasa yace "Mama
amma Akkam yafi su Maaf kama dani ko?
Dariya Mama tayi tace "gasunan de duk kodaddun rana.
Dariya yayi yace
"Mama ina take ne?
Mama tace wah?
Yace "Mama mata mana.

"Wacece kuma mata?


"cikin shagwaba yace "matata mana uwar yarana.

Dariya mama tayi tace "yanzu agabana kake kiran matarka mata baka kunyata.
"Haba Mama wllh ni nafijin kunyar Ummi ma akanki dan me d'a zaiji kunyar uwar
sa bayan itace maganin kukansa Mama kisa baki abani matata a yau wllh agidan
nan na kwanan falon bak'i kiga jikina duk sauro sun cijeni ga rashin matata duk
banyi bacci ma.

"Ayya Nabil dina zan maka iya kokari naka ka koma da matar ka amma kaima ya
haka daka cewa kazo kanemin biko sai kazo ka hauta da duka.

"Mama rainane ya baci amma nabata hakuri tana ina?


Mama tace
"Ayya inaga tashiga gaida matan gidan.
Shiruru yana zaune har Ummi ta sake kira tukun yace Mama akirata mugaisa
zanje nadado?

417
Mama tace "jeka kadawo din kaga inaga kiran Ummi kane ko?
kafin ya bata amsa akasake kira mekewa yayi yace
"Mama inazuwa amma da Akkam zanta fi FUJJI ta nason sa.
*Gidan su Nabil*
Iyayen Hadim har kishirar uwar ta da Abba Musa yayan su Ummi da Baba Inusa
kanin Baban Nabil da Inna zainabu da sauran yan uwa najiki bayan Nabil yashigo
aka gama tsara komai ayanzu kam mamar Hadim tayarda kuma ta bada hakuri
zata janje karan da tayi dan ita ma tana ganin Fandau tayarda lallle ita ta haifi
Fujjirat babanta ko rasa bakin magana yayi dan Malam yana da kiba sosai kuma
dan shima yayi karatu awajen Malam saide yagayawa wani Malam ciki bacin rai
yace "amma kai ma Alhajji ba ka kyuta ba yazaka sa shi yasaki matar sa kenan
kayiwa wanan yar banzan abinda take so dan uwar ba akara aure nakara da
uwar ki sha sha sha
Ai kodan darajan ubanta ba zakasa ya saki matar sa ba kowa agarin nan yana son
had'a zurua da Zannah ni kaina saida na nemi wata yariyar Zara ban samu ba
kuma har yanzu ina son koda yarana ne su samu saboda ai a aure addini da
nasaba akesu sukuma sun tara shi
Inna zainabu haka tayi ta b'a batun fadanta tace kuma Fandau bata sakuba
Nabil wani dadi yaji dayaji abakin Inna dan yasan Baban sa baya wuce maganan
ta Hadim kam da kuka ta tashi da gudu tana cangala kafa taje d'akin Jidda ta zari
key dinta yanda take Afirgice ne yasa Jiidda tace " "lafiya Aunty?
Hadim tace "fita zanyi.
"wazai kaiki?
Hadim tace "nizan kai kaina.
Jidda tace "kawo najaki karkiyin tuki cikin b'acin rai kuma ayanda kafanki yake
ina zaki iya tuki.
wulla mata key tayi suka fito saida megadi yabude suka fita Jidda tace "Aunty
ina muka nufa.?
Hadim tace "polo zaki kaini gidan Habiba naji ance wanan kucakar tana gidanta.

418
"To Aunty mezaki mata karki je kikara jawo wani abun kuma bayan wanda ake
ciki ma ba agama ba.

Hadim tace "gaskiya ne ba agama ba bakuma za agama ba inde muddin akace za


a mayarmin wanan yarinyar tazama kishiya ta wllh baza agama ba.
Itade Jidda shiru tayi dan dama bata fiye magana ba

*Porlo Gidan Dr*


Gidan bakowa sai Fandau dan su Habiba sunfita ziyara dan dama uwar Dr yar
meduguri ce
Har Habiban tace su tafitare Fandau tace zatayi bak'i dan ita Bagana kawai take
son kani tana cikin chatting da Farida taji Hadim ta fado gidan
"ina babbar muna fukar Habiban ta kanta zanfara dan ance muna fukinka
taburman ka bata san tayi gangancin jadani ba ko kigaya min tana ina?
Fandau ko daga kai batayi ba duk da faduwan da gabanta yake ta dake tace
"batanan idan tsakone ajiye idan tazo yata gani.
Hadim "tace ai yawuce karfin sako saide gaba da gaba nida ita

Kekuna ina miki kashe da kiyarda ki shiga gidana gwara kiyi lefin da za amiki
dauren rai da rai kidauwama agidan yari yafi miki dan da kishiga gidana
amatsayin kishiya ta kwara adinka yankan naman jikin yafi miki sauki.

Fandau tameke tana murmushi tace "ba kiji anci kaji tsoron wanda ka kyutatawa
ba kin kyutata min na aurin shiddams da ko ayar aikin gidan sa ban isa na shiga
ba saide gashi na saka miki da halin mu irin na wanda aka kyutatawa mijin ya
kamuda da sona ko jiya tare muka kwana dama nasan baza kiso zamatani ba sai
dole jinki wani mawaki yace zamada da kishiya tilas ne badan uwar gidan tasoba
ina baki hakuri da rushe miki bajad danayi kintsara rayuwan ki daga ke sai mijiki
da yaran aro amma kinyi gangancin barin zuciyar miji harna samu wajen zama
kekan kinsan baya yayinki yanzu dan bakisan inda ya kwana ba ajiya wllh jiya....

419
Daga hannu Hadim tayi zata mari Fandau ta rike hannun Hadim da daya hannun
ta dayan kuma ta fara shafa fuskan ta tana murmushi tace "haba Halima kiduba
wanan fuskan fa kinsan darajan sa awajen Shiddams amma kike gangancin
tabashi ai atake kokuwa ya kacame da sauri Jidda ta dauki waya takira Nabil tace
"YaShid kazo gidan dr na folo Aunty Hadim da Fandau suna fada bakowa sani ai
Nabil baikarasa jiba ya fita da gudu ya fada mota escort dinsa suka rufa masa
baya

Abin mamaki ance alaman karfi yana ga mai kib'a tode A bangaren Hadim ba
haka bane kodan bata da lafiyan kafane dan Fandau tana tureta tayi baya jikake
dum ta yunkura zata tashi Fandau tayi saurin hawa ruwan cikin tunkarfin ta
tafara jigganta ita ma Hadim akwancen ta fara dukanta amma tako ina Fandau
tafi kwaranta dan ma hannunta yana mata ciwo Hadim kira take ke Jidda bazaki
daki wani abu ki maka mata ba ki dauko wancen flawer ki doka mata ko sanda.
Jidda tace"Aunty ban iyaba yazanyi
Sakanin polo da
G R A bawani nisa dan haka abin baiyin nisa ba yashigo da gudu shima yayi
mamakin ganin Fandau akan Hadim dan shi atunanin sa zata sumar masa
Fandau kafin yazo har yana aiyana irin matakin da zai dauka akanta saida yaso
yayi dariya ya karasa idan fuke cid'ak ya dauke Fandau kamar yanda ake daukan
jariri ai Hadim dingi sawa tayi ta karasa gaban su tace "my ayanzu na keson
kacikawa yarinyar sakinta kaji yada dalilinta aka hada fada cikin friend dina
kuwa?
Wani kallo Nabil yayiwa Hadim yace "yanzu idan da za ace inyanke kigiyar ki 2
da yarage na Mata daya zaizo Wllh zanyanke wani irin fusga Hadim tayiwa
Fandau datake rugume ajikin Nabil Nabil yace idan kin kuskura kika sake tabata
wllh zansa abitar minke idan kinnusu inason zanyi magana daku. wani ruwan
ashir Hadim tazuba tace kasa afitar dani fa kace tayi kan Fandau daya ga
abinnata bana gare bane kawai yakira escort dinsa yanuna musu Hadim dayan
yace sir Madam cefa.
Nabil yace "kunfini saninta ne wani irin kuka Hadim tasa wai yau Nabil da yake
kishinta har zaisa k'artai su fita da ita cewa tayi kumarni zan fita da kaina Jidda
tameka mata sandan ta da dingisa tafita

420
had'a fuskan su yayi yace "she mata jarumace wani irin wasani yafara da kita
saida tabari ya gala baita fiye da jiya harda kuka sannan ta tun kudashi tayi
hanyan wajen ta nacawa "ga matarka data damu dakai har take fada akan ka
nabar mata ai ni yanzu sai nazaba na dirje ta murda kofan zata fita cikin kuka
yace "idan kinfita adakin nan wllh na hakura dake Fandau na tabatar da ba kya
sona kuma natsik.......

*kas masoya inganin korafe kofafen ku akan rashin samun posting akan lokaci
nima ba haka nasoba naso nagarasa nafuta amma kuyi hakuri ankusa gamawa*

B JATTKO
[3/12, 8:50 AM] Hauwa: *DAMATA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

421
*46*

🌈Kainuwa writers asso🤝🏻

Da sauri Fandau ta katse shi da cewa "ka tsinke me?


cikin wahala idon yayi jajir yace"na tsinke da al amarin ki ba kya yafiya baki da
tausayi kina da halin irin na masu daurin kai."
Fandau a jiyan zuciya ta sauke jin abinda ta zata ba shi bane dan haka ta bude
tafita ta rufo kofan

Shiko Nabil maran sa ya dafa yadin ga shafawa yana neman mafita to ya zaiyi ne
yanzu ya Fandau take son yayi ne kawai wani tunani ya fado masa yanda tashiga
damuwa jiya da Baban yace ya saketa gashi yanzu mata tsorata da yadauko
magana a garkace tabbas tana son ka wana ka kawai take sonyi murmushi yayi
yace inko haka ne tunda taki na lallami ka gwada wani daman kawai yana
kwancen saida yaji yadan samu nusuwa ya meke dan yafita,

Fandau tana fita taji ana knocking tabada izinin a shigo wazata gani cin karo tayi
da fuskan yar uwar ta Bagana duk sukayi kan junan su dan duk yanda suka canza
ba zasu kasa kane juna ba "Baganata.
"YaFandau
Suka rungumi juna suna murna sai kuma suka saki kuka saida su kaci kukan
Bagana tace "YaFandau dama afiran muna k'ashe kince zaki bani mamaki
YaFandau gashinan kin bani Mama tagaya min duk abinda yafaru dake yar
uwata,

422
Kinga abu muma kin bar barmu cikin kukan rashiki gorin nede muka sira dashi
dan Baba yarufe bakin YaFandau nasan kaddara ne da rabon yaran nan amma
munyi kuka nida Mama.
Fandau taja hannun Bagana suka zauna cikin kuka Fandau tace "Wllh nima
kullum keda Mama ne araina haka zan zauna nayita fira ni kadai nayi muryarki,
nayi na Mama amma Abu FUJJI kullum yana bani hakuri haka,
Yawwa ina yaran dan shine yagaya min kin haifu Tajjudee da kuma mesuna ta
suna ina Bagana ta daga kai ta kalli inda Shatiman yake yarike hannun Judee
Fandau tabi inda Bagana ta nuna mata wani hadeden gaye tagani yana d'auke
da wasu kyawawan yara baye ba Macce sak larabawa yaran dan dama Shateema
sadaka yallah ne dan yanzu haka baisan inda iyayen sa suke ba ankawo shi wajen
Malam tun baifi shikara 5 ba awajen Mama ya girma ga dama Bagana ma fara
ce tas dan ba abinda ta bari na Mama farin ar wani kore yasa Fandau ce tabiyo
Malam
Fandau hannun ta narawa ta meka hannun Shattema ya meka mata mesunan ta
wanda Bagana take kira da *Isseta* wato yar uwa ayaren shuwaa
Yameka mata Fandau ta rungume yarinya tasake jan yaron mata rungume
Yaran sai kamshi suke kana gani kaga yan gayu

Fandau tace " yanzu Bagana wannan yanan kike ke Allah yabawa Allah Mungode
maka da wanan ni ima da kamana.

Bagana tace "YaFandau mugode masa kam godiyar mu ga Allah ba zai taba
karewa ba tun randa akacemn wai Fujjirat yarmu ce Maaf da Bilal na mune
nake ta godewa Allah yanzu kawai jira muke ayi agama,
Abamu yaran mu,

Akkaam ne awai ban gani ma dan ta gida muka biya Mama tace wai YaShid yafita
dashi.

Fandau tace "ka marya yaya yafita dashi?

423
Kafin Bagana taba ta amsa
Shattema yace ni barin kowajen zama bazan samu ba kenan.
"Fandau tace "lah YaShatteem wllh ina murnan ganin yarana ne zanzo kanka
namaka godiya yanda ka mayar min yar uwa babbar yarinya haka
Shateema murmushi yayi yace "Aidama my sweet big girl ce.
Dariya sukayi
Yace" to ya bayan saduwa.?
Tace"kaide bari YaShattee abubuwa sun faru dayawa.
Shateema yace "eh harda na alkairi a ciki ai.
Kafin ta bada amsa sai ga Nabil yafito,
Yana cewa "sister kune Shateema yameke ya meka masa hannun suka gaisa
Bagana tace "kai YaShid ashe kana gidan.
"Eh zance nazo dama Malam yace na shawo kanta ta ta yarda mukoma muyi
manage amma tace bata sona.

Bagana da tasan cikin abin da Mama ta gaya mata tace "haba YaShid yazata ce
bata sonka amma banji dadi ba"

"A a sister kar ki samu damuwa aini yayan naki ai mai tsadane ayu yake so zan
samu mata 4 zai iya.

"Gaskiya kam koni zan samo maka.


"no sister kibari na zabo kinsan bantaba zaba da kaina ba shiyasa na ke samun
matsala kinga aure na nafari Bani da lokacin na tsaya nayi nazarin macce saboda
lokacin ina tsaka me wuya aharkan wasa Ummi ta zabanin Hadim na 2 ma Hadim
ta za bamin shiya so yanzu zan zabi kalan da nake so da kaina.

424
Bagana da Shateema dariya sukayi
Fandau taci kunu
Bagana tace "yanzu kuma wane kala zaka zabo ne.

Nabil yadan daga kansa alaman tunani yace "kinga nayi yayin fara kajera nayi
baka doguwa,
Yanzu kuma fara doguwa nake so amma mejiki sosai.
Bagana tace "yayi za musha biki kenan.

Yace "sosai dan inason naga ammin cud'a yada akeyiwa kowane ango dan ni
sabone tunda nake ba ataba min kamun ango ba ita ma Hadim ina London aka
kaimin haka ita ma Ummu Akkaam kinga banga lalleba.

Daure faska Fandau ta sakeyi ya kalle ta ta gefen ido yace "yabaki ce komai ba
babbar sister.?

Shateema yace "Gaskiya wannan ai cin faska ne akeson yiwa Auntyna.


Bagana tace "a a my neelly itafa tace bata son mu.

Nabil yace "bari na tafi sister za kijine idan na gama nazari dan mata sunanan
burjik.

"Yawwa Yayana Allah yabaka sa a.

Ya shafa kan Tajuddin Yafita

Bagana ta juyo tace "Mama tace min guduwa kikayi dan shi yana ganshi anan
kuma ina mutanen gidan?

425
Fandau tace "kanwar sace ta kirashi wannan yar rinin hankalin ce tazo ta faramin
ihu dan ita bata san wacece Fandau duk karamin iskancin ta yana tafin hannun
na, zan nuna mata ni cikekiyar yar cikin gargar ce ba taka haye nayiwa Barno ba,
aini yanzu ba abinda nake jira irin ka ronmu da kita.
Bagana tace "Gaskiya ba tasan ke wacece ba ta sameki araha shiyasa ni har
mamakin matan nan nake wai Hadim da ake yaban kirkin ta ako ina yanda take
kyata da sadaka ita ce tayi irin wanan abin.
Da ganan Fandau ta kwashe komai ta gaya musu sun jijina sosai
Har Shattema yayi musu salama

Sai ga Amsatu Hadiza suma fa d'awa Fandau sukayi sukayi ta kuka da murna haka
yan uwata mata suka cika gidan har manyan sun YaZahra da su YaKaka abin da
Fandau bata taba tsammani ba kenan dan bata zaci abin zaizo mata da sauki
awajen yayin nata haka ba tazaci zasu mata gorin da fad'an su na manyan ce Sai
nanan suka da ita lafiyeyen abinci Fandau tasa me aikin su jummai ta musu sai
yamma suka yayi shirin tafiya,
Fandau ta rakosu mamakin ta sai taga YaKaka YaBintu Baana har da motan kuma
su suka tuka abin su sai sauran kuma wanda ba azo daukan suba suka kwashisu
saura YaMainuna su Nana suma ba jimawa dan gidan Maimuna yazo ya dauke
su sai Bagana zasu koma ciki itama Shateema yadan no kai ko parking bai yiba
yace tayi sauri ta shiryo yana da wani uzuri
Fandau tace "kai YaShattee da kabari sai dare wllh bamu gama ba.

"yanzu wuni guda amma baku gama ba fira yawuce na awa 2 ai yazama na
shirme kai Tajud shigo ina Isseta.?

Bagana tace "tana bacce bari na dauko ta.


tashiga

426
Fandau kamar tayi kuka dan basu sake sosai sunyi fira ita da yar uwar ta ba sai
bayan sun shiga mota Fandau ta kama murfin motan Shateema yace "kar ki
damu gobe sai tazo ai.

Fandau tace "Allah zata zo?


yace insha ALLAH.
Tarufe musu motan suka ja

Hadim acikin mota kuka kawai take yanzu wannan yarinyar da na renawa ita
takoma haka ashe dama mekyu ce tunowa tayi ita yaushe rabonta da Nabil
tunda sukazo ko awaya ta kirashi a fisge yake amsawa tunowa tayi da maganan
Fandau nacewa _jiya kinsan inda ya kwana ne_

Wani irin kuka tasa tace wayyooo ALLAH nayi kuskure ni Hadim yiwa kaina
kishiya da kaina amma ai Nabil bamuyi da kaizaka min haka ba ai
Jidda tace "Aunty kiyi Hakuri yi addua.

"Jidda narasa ta ina zan fara addua an mezan cewa Allah Jidda kishiya fa ake
shirin yimin akuma kwacemin yarana nikam idan suka kwace min yara.

"Aunty kiyin Hakuri kunyi kuskure duk kanku amma kikar bi kaddara ki zauna da
ita yafi miki nake gani yara kuma tunda kowa yasan kina son su tsakani da Allah
kici gaba da nuna musu so su shaku dake yanda da kansu indan sun tashi baza
su nuna miki ban baci ba tsakanin ki da uwar tasu kuma idan an hadaki da
yarinyar nan wllh kibita ahankali dan yanda naga idanunta a tsai tsayen nan idan
baki sauko ba kowa acikin ku bazaiji da dadi ba tunda kinga yanda YaShid yake
sonta duk wannan jinyar da yayi akanta yayi kibi Ahankali kin san komai na
Duniya yanda ka dauke shi haka yake zuwa maka.

"Jidda yazan shi yazan iya zama da my star na da wata wane irin rayuwa zamuyin

427
Zan kunyata agaban kawayena yanzu haka dazu wanan Faridan matar Amjad
kinji abinda take fada kuwa wai har da cewa alwalan kifi yakarye yawanci
kawayena da nake jida su narasa su kiga yanda muke da Aminan Bilal amma
d'azu itama harda yadamin magana balle Habiba kinga yanzu zancen yagama
bazuwa cikin kawayena.

"haba Aunty keta kawaye kike su sunfi karfin amusune kishiya ko yanzu yanda
yan mata suke daukan wanka su zaga gari ai nake gani mata suragewa kansu
kishi yafi,
Kicire batun wani kawaye ki kwaci kanki kine mi yaya ku shirya tunda guntun
sonki aran sa kar wannan karamar yarinyar ta miki illa dan naga alamar ta.

"Jidda illa sonawa ai yanzu ne kawai kujira makokina kawai.

Jidda tace "baza ki gane ba Aunty shifa kishi saukine dashi awajen me ta wakali.
Ai kwara ke zuwa tazayi ta sameki nifa da zuwa zanyi na tarar kede kiyiwa kanki
fadan alkairi kawai.

"shikenan yanzu Jidda za ace na zauna da wata wllh da ba a gidan Nabil bane zan
iya zama da wata amma da shi bana jin zan iya.

Jidda juyowa tayi ta Kalli Hadim batayi magana ba dan dama ita bata fiye magana
ba gyaran parking tayi ta fita tabar Hadim aciki

Fandau ganin har magari ba akawo ma ta Akkaam ba gashi dama dasa fe ma


bata bashi nono ba dan yana bacci ta fito nonota ya ciko yakamata sai ciwo yake
mata sosai Mama takira tace akawo shi mama "tace yo ina naga Daudan da tun
safe ubansa ya dauke shi wai zai kaiwa FUJJI yafita dashi amma bari nakira shi.
"Mama dan Allah yakawo shi yanzu bai shaba da safe yanzu gashi sai ciwo yake
min.

428
Tana gama waya da Mama ta fata jin hayaniyar su Haris
Suka shigo da gudu Fandau tace "banace kudena shigowa gida da gudu ba kuma
nace kuyin sallama. to suka ce tare da komawa kuma suka shigo da sallama ta
amsa tare da ware hannun ta suka fara rige rogen Fadawa
bayan ishai suna cikin fira ba sai sukaga Nabil ya shigo da FUJJI da Akkam yana
hannun sa sai BilAL da Maaruf suma suna binsu abaya duk kaya irin da kayan
yan ball ne amma dogon wandone duk kan su da fulan facing cap dayan ke jane
da fari sai yafiyiwa Fujjirat kyu an fito mata gashinta ta fujin fulan da gudu tayi
wajen Fandau tana cewa "Aunty kirki Fandau ta dagata tana mata wasan da
tasaba yi mata ta na sauke ta ta ciren mata fulan tace "FUJJI na kidena sa irin
wanan fulan na mazane kuma kidena sa Wanan rigan shima na yan ball ne."
Ita Fuj bata magane metake nufiba dan hankalin yatafi kan Nol
Nabil Marmushi yayi yace "kika sani ko ita ma zatayi gadon babanta ta zama yar
ball ko baki san mata suna ball ba ko anan Nigeria mata sun ciyo mana cup na
Duniya balle akace jinin Shiddams ai inde FUJJI tana da ra ayin ball zan mata
jagaba duk Duniya asan da zamanta balle yaran nan nawa maza ai dolen su ma
su gajeni.

Dr yace "kade tsaya a mazan.


"wllh inta na ra ayi sai tayi."
Fandau tace
" Allah yasauke yarana su zama yan ball.
Nabil yace "ai kin gama ya gama ai asalin sayin da ga ruwa ne tunda uban su
yabuga ai ko basu buga ba sunan su yan Ball shiyasa basan sasu makaranta ba
saina kowan balls wannan ra ayinane.
"ai bansan dan ball bane na aure ka.
Nabil murmushi yace"Kaddaran haifan y'ay'an ball ya kaiki shiku ma imani da shi
yana cikin cika cikan musulumci.
Habiba tace "kai oga daga zuwa sai akama musan yan zance ba ko gaisuwa.

429
Nabil yace "irin abinda kuka koya mata kenan ai keda mijin naki rashi kunya
yanzu idan na matsa mata ma inaga dukana zatayi dan dazu anan parlour na
samu ta danne min mata tana dukanta.
Habiba tace" ayya wllh nima banji dadin abinba saide wllh nide ban koya mata
rashin kunya ba Allah yaki yayen gaba.

Nabil yace "Ameen yawuce ai dama ita my one ai dan ni takeyi yanzu kuma ni
Fandau tace bata sona na hakura yanzu saide ayi zumunci kawai. Dr baisa
bakiba dan shi Nabil baya kulashi har yanzu

Habiba tace "au haka akayi.

Nabil yace "ai baki ma sani ba ai dake da mijin ki ku kuka hada komai kuma kuke
zugata ina ga kuna tunanin ban sani bane to nasani kuma ku kuka hadata da
BilAL din ma tona bar masa yanzu Mama tace nakawo Akkam ne yasha mukoma
da baza ku gan muba.

Dr yace "ashe muna da amfani tunda har za aneme mu dan mu shayar.

Nabil daure fuska yayi dan yanzu gaba yake da Dr

Itako Fandau tashi tayi ta shige d'aki dan taji haushi magana Nabil naya hakura
da ita
Fujjirat ta bita Nabil maya bisu har su Nol suka bi bayan su suka shiga

Dr yace "ban ce kashiga har d'aki ba.

Ko juyowa banyi ba yashige ciki

430
Fandau tana shiga tazauna abakin gadon tana tunani yanzu shikenan da gaske
Nabil ya hakura da ita karfa garin jan jaji ta rasa damar ta har suka zo kusa da ita
bataji ba dan bata rufe kofan ba balle taji k'aran budewa

Acinyar ya daura mata Akkam yasa hannun sa cikin riganta kawai sai jin hannun
tayi a kan boobs dinta wani irin yar taji ajikin ta da saurin ta ture hannun sa tace
"me haka?
"ido yakanne mata me kikaga abincin mu za abamu.

"kuma abincin da kai kake bashi.

"Ai dan ba abani dama bane da zan bashi.

Tace "yanzu dama kasamu kena.

"Eh mana da ban gankiba yanzu ko nagan ki.


su Nol wasa su kawai suka kama

Shiko Akkam tunda yajishi cinyar uwar sa ya fara laluman nono ita kuma ta kasa
fitawa ta bashi shiko Nabil wani mugun sha awar tane yake d'awai niya dashi
yakasa tashi da ga dur gusan dakyar ya bude baki muryar sa can k'asa yace "ki
bashi zamu tafi.

Tace"wai kana nufin da Akkam zaka tafi.?

Yace"Eh

431
"tace yaron da yake shan nono zaka dauke shi agaban uwar sa ko da yake ba
yanzu kuka fara wanan zalincin ba kuka kwace jaririn daya fado atake ma balle
d'an wata 6.

Yace "ai naga yana shan madara sosai badan Mama bama da bazan kawoshi ba
Fandau ya kike son nayi narasa ki kince ba kya sona sai nabar miki yarona wanda
nasan kiyar yar uban su zai iya shafar su,
Koba haka ba kiji tausayina mana ki bari indin ga ganin yarana akusa konaji
saukin wasu abubuwa shikenan kullum hankali na arabe su Maaruf suna wajen
Inna kullum sai naje na duba su ga FUJJI awajen Hadim suna gida ita ma sainaje
sannan ga Akkam yana wajen ki kuma bakya son gani na Ni kuma bazan iya
hakura da ganin d'ana ba shiyasa nake son na had'asu waje daya dan su hada
kansu nima na samu nusuwa ko yakika ga.

Sai taji wani mugun tausayin sa dan yana maganan ne cikin kalan tausayi

Tace"ni nace maka bana son ganin ka.?

"Dazu mekika ce dana ce inason ki cewa kikayi bazaki karbi tayina ba tunda ban
baki son lokacin da kike nema ba Fandau idan idona da gangan jikina bai sa
kingane ina son kiba wllh fada abaki bazai fa shimtar dake ba amma
tunda bakya sona bazan iya tur sasa kiba dan ke mace ce dama d'aya tak kike
dashi gwara na barki ki auri wanda kike so nikuma namiji ne inada dama wajen
na auran mata har hudu iya adalcin da zanmiki da nuna miki so da sanyi yanuna
son Gaskiya nake miki bawai sha awa da kike zargina akai ba to na goya miki
baya ki auri wanda kikeso dan bazan bari ki cutu .
Fandau tace
"ashe son nawa baiyi nisa ba tunda gashi zaka iya hakura dani.

"baki ji ance hakuri yaza ma dole ba ai hakuri yana magani komai Fandau kin min
komai arayuwa, ko yaran nan nasa agaba ina gani nasan jinin kine ajikin ki suka

432
fito zai iya ragemin zafin dan haka dole kema nabaki abinda kike so ai awai wata
yarinyar da ta dade tana bin bayana yar kono ce zan iya auranta na had'a ta da
Hadim inaga su. Ishe ni rayuwa.

Shiru Fandau tayi kwai kode da gaske yake inko haka ne yazanyi

Afili kuma tace "ni kuma meye matsayi na awajen ka.?

"ai ke ta musamman ce matsayin ki awajena yazuce duk ida kike tunani ko cewa
kikayi na hakura da Hindu ta kano zan hakura.

Tace "ni bawan nan ba matsayin aurena.?

Nun farawa yayi yana jinjinawa iya takun sa na bugan cikinta yace "bayan sakin
da namiki bisa umarni na maida ki agaban Malam shi ya sani najen na nemi
yardan ki danaje na tadda kina waya da wancen dan iskan to kinga har yanzu
kina matsayin matata saide idan kince na sallame ki zan iya bin umarnin ki dan
ni ba abin da nakeso irin nabi zabin ki nasa ki cikin farin ciki kamar yanda kika
sani alokacin da muke tare wanda nasan yanzu ma koda bama tare idan naga
yaran ki zaki ciga ba dasani.

"waida gaske auren zakayi auren huce haushi kenan.?

Yace "Eh hakane dan Gaskiya da na taba mata 2 nagani bazan iya zama da daya
ba."
Ajiyan zuciya ta sauke ta sa Akkam a nono amma sai saiga Nabil yazu bawa wajen
ido har Akkam ya tsaki nono tana dubawa yayi bacci zata kwantar dashi saiko
ya dauke shi ya meke tare da jan hannun sauran yaran har yajuya tace "da gaske
tafiya min da shi zakayi.

433
"Eh wannan damar kine har yanzu kina da sauran dama ta zama da yaran ki kiyi
nazari kafin gobe damar ta kucce miki dan rabuwa da yara ba kara min asara
bane kiyin nazari yana gama fadan haka yaza hannun yaran sa suka fita a parlour
ko yatarar da su Dr suna kallon ya zuce su ko Habiba da take cewa agaida gida
bai kalla ba

Fandau ta sha kuka


Amma tana gayawa Dr da Habiba suka ce plan ne ta zuba basa ido fada suka
mata sosai akan ita tabari yagane tana sonsa dan yariga yagano tane kawai
!
Fandau kasa bacci tayi dan kuka ta shayi

*WASHE GARI*

Habiba bata je ko ina baBagana tazo gidan kamar yanda shateema ya mata
alkawari suna cikin fira Fandau tace " yawwa ni Bagana jiya ina son na tambayeki
bayan tafiyar su YaMainuna sai Shateema yaza kuka tafi abin yabani mamaki wai
Yabintu da YaZahra Yakaka naga har da motan su duk dama nasan maza zajen
su masu kudine amma harda mota haka.
Dariya bagana tayi tace "yo ai na gasa yazame musu yanzu Yazaina tace itama
sai ta tsiya yanzu haka rabin kudin ta yana wayen Shateema ita ma Aisha ta
hurawa mijinta wuta ina ga ma yatsiya mata bata koya bane yasa batazo da
shiba,

Kawai dan sungan ni da mota kowa gasa yatashi....

Katse ta Fandau tayi da cewa kema kinada mota.?

Bagana tace "ai nina fara yi sun zata Shateema ne ya tsiyamin.

434
"waya tsiya miki?

Bagana "tace wata rana Shateema ya kaini gida da yamma yace aiki yamasa
yawa na hau napep na koma nace to shine dana gashi wayan tacewa Mama
zanje na hau napep shine Shiddams yana wajen ya dinga tsoka nana da wai
kamar ni big girl acikin napep shine yasa aka kaini gida washe gari kawai sai ga
motoci kuda 2 masu tsada wai nawane daga Shiddams shine fa kowacce ta tashi
amma ai masu isa su hau irin nawa ba wai dan ma boye dayan nayi gudun
magana.

Fandau tace" Haba sai kibani dayan yar uwa.

Habiba dariya tayi tace" yanzu ke har kina matar Shiddams ai kinfi karfin mota
daya sonawa nake cemiki za kisha mamaki duk sanda kika zama cikekiyar macce
agidan Shiddams kyutan gidan da mota da kujeran makka wllh ba wani abu bane
jin Shid kike baki san waye shi ma wllh shugaban kasa saide ya nuna masa mulki
baki ga yanda Hadim ta ke bajinta a kawayen ta da yan uwan ta mota kuwa ita
take canja wa kannen ta duk wanda ya fito sabo su suke fara hawa acikin
meduguri.

"Bagana tace "rabu da ita Aunty B kuma tana son daman ta ya kufce mata ko
dan jiyan nan saida yarura min pic din yarinyar da tamutu akansa amma yaki
amsa mata amma yanzu yace zaije ayi maganan auran ta zaiyi wai sunata Hindu
yar kano ce.... Fandau ta katse ta "na shiga ukku kinji Aunty da ma nace muka
kamar da gaske fa yake kuka ce min plan ne kinji ko har yana fada.

Bagana tace" da gaske ne mana ga pic dinta tanuna musu wata gayiran budurwa

Ita ma Habiba shiru tayi tana son gaskan tawa tace " inaga fa da gaskene.
Bagana tace "da gaskene.

435
Fandau tace "yanzu yazan yi kar fa yayi auren yace baya sona shiyasa yace
daganan zuwa gobe ne *dama ta* idan nayi wasa ya kufcemin shikenan shikenan
aunty wata kilama yatafi kanon.

"Bazai tafi ba kibari Abban Nol yazo zai samo miki mafita kinji.

Shiru Fandau tayi gaban ta yana faduwa

Ganin tabar zancen yasa Habiba tace Allah Bagana ayi magana Gaskiya wanan
*Issetan* taki nayiwa *Haris* kamu kinsan da FUJJI muka ce sai naga yanzu FUJJI
tanawani mahaukacin girma kiga har taso wuce ummuna a tsawo tafi karfin
mu...
Fandau mekewa tayi ta shige d'aki tana shiga ta fara safada marwa yanzu yazanyi
idan narasa mijina wazan so kamar sa da saurin ta wawuri wayar take ta danna
dialing no nashi

Alokacin Nabil suna kan hanyan gidan Dr din zai kai Akkam yasha kona ce zai
barshi dan Fandau ta hada shi ta Mama Mama tanuna masa b'acin rai sosai
yabata hakuri yace zai mai dashi
Yau ma kamar jiya shiga irin daya sukayi saide yau farin rigane bakin wado fulan
ba b'aki ne sai tambarin Chelsea club din su ajikin fulan da rigan har agogo
medauke da tambar ne a hannun su har Akkaam suna baya FUJJI tanata zuba
masa surutu su ma su Maaf runa gwarancin su yana biye musu ahaka yaji wayan
sana family yayi ringing dole ya dauka duk da basuna amma sallaman da yadoki
kunne sane yasa yayi saurin mekewa da ga dan kishingid'an da yayi muryar sa
yana kwaruwa yace "eh a am Mata ya akayi nasan Akkam kike mema ko?
"a a har da kai dan Allah kana ina?

"da gaske mata harda ni kike son gani?

"Eh amma idan kazo ka kirani a waje bana son Aunty tasan kazo zan fito.

436
"to ai gamu ma ina hango gidan kifito.

Tace" ok.
Mayafin ta tazara ta cilla ta wundo dayake su Aunty B suna parlour ciki tafita
kamar me zuwa babban parlour amma sai tafi ta kofar baya ta dauki mayafin ta
tafita tana fita ko ta hango motacin nasu tsayawa tayi dan bata san wada yake
ciki ga gashi duk b'akin glass ne motan tsakiyan taga yatsaya daidai gunta kofan
yabude yace "kishigo ciki ko ba musu ta shiga kofan yakoma
Shiru ne yabiyo baya
Can yace "to yanzu afara bawa Daudana abin cinsa dan nasan ma shine dalilin
ne man nawa ko.?

Tace" wai dama da gaske kake auren zakayi?

"ba kyason nayi ne ai dama saida na nemi sha awaran ki kuma na baki damar ki
idan kince ba kyason bazan yiba amma bazan iya zama da Hadim kadai ba sai
kisa momin mafita.?

Cikin masifa tace "To wai ne cemaka nayi bazan koma ba ko duk kora da hali
kake son yimin.

yace "da gaske kike zaki koma dani wllh inde zaki koma har abadan bani ba kara
aure ke da Hadim kun isheni ita ma tayi nadaman abinda tayi baki ga yanda take
kuka ba jiya muka shiya har ta koma gidan ta nabar ta dan Allah Fatina da gaske
ne.

"da gaskene Nabil bani da wani zabi sai kai duk da baka cancan ci nasoka amma
ba yanda zanyi umarni zuciya tane kai......
Bai san sanda ya rungumota ba yana mata godiya har da kwallan sa.

437
Yace "nami ki alkawarin zama dake amana duk wannan zargin da kike min na
nayaudare ki ko ban miki adanciba ba ki bani dama nan da 1week bazaki fada
ba, acikin sati 1 tal zaki gane irin matsayin ki awajena,
kuma kicire wani Hindu aranki ni ba wata hindu dana taba sani na sauke pic din
tane kawai a media kinriga kinrufe zuciya ta da tarin sonki.
ya dago yabawa driver umarni da yajuya kan motan zuwa gargar
tace "amma ya tsaya na sauka dan Aunty bata sani ba nafito kuma itan Yaya
yasani wllh zai min fada....
"Waye kuma yaya?

"Abban Nol.
"ai dama na gama gane plan dinsu shiyasa wancan dan iskan na neme shi narasa
akarin nan amma zan dawo kansu sun cutar damu.

"mesu kayi na cuta mu kuma dan sun temakeni.

"Ni awajena ba temako bane raba ma aurata tsawon watanni 10 fa har jinya nayi
badan demako Malam ba da yanzu sun miki asaran san talelen miji, har kina
cewa sun temake ki
ai wllh sai sun gane basu da wayo baga shi na shawo kan abina ba ai sun san ni
me sa ane.

Dariya tayi tace "kaji yaban kai wai san talele,


Nide sauke ni.

"ai ba inda zan sauke ki sai gaman Sayinna dan shine yace naje na nemi yar danki
kuma na samu ayau agidan ki zaki kwana.
"dan Allah kar kasa naji kunya awajen mutanen da sukamin karam ci kaga yanda
Dr yabar aikin sa da karatun yaran su yazo suka zauna dani.

438
"kar kiji komai matar Shiddams kike yarinya sai kinga dama ma zasu ganki balle
kiji kunyar su,
ai zuwa da sukayi na muna firci ne ba.

Daganan ya kawar da zancen ta cewa bari nakira Hanif yaje yashare mana gidan
muna Shagari yaciro wayan yana bada umarni a share gidan.

Itade Fandau shiru tayi dan tasan abin kunyar tariga ta sake afkashi

Ya katse mata tunani da cewa yanzu wadanan yaran duk ka yaran kine kina yar
misisiyar nan wllh abin yana bani mamaki wai yawan nan duka naki ne duk
girman gadona fa jiya muda su da my one wllh amatse muka kwana agadon mu
6.
Wani kululu kishi ne yatsaya mata ta hade rai ta juya kanta
"sai asanan yagane ahe zata iya kishin Hadim dinma yafara basar wa yana wani
janta dawasa har suka karasa gargar dakyar Fandau ta fito tana jan mayafin ta
tana rufe fuskan ta dayake da safene Nabil yana tambayan almajiran ina Malam
suka ce yakoma ciki Fandau zata shige cikin gidan bangaran su yayi saurin kama
hannun ta da ALLAH yatemaka ba kowa awajen
Yace "sai mun fara shiga wajen Malam tukun.
tace "ai nasan yanzu Baa yana bacci tunda antashi akaratu sai anjima.
Ina bai saya bata amsa ba kuma bai saki hanun nata ba yaran suna binsu abaya
suka shiga har parlour Malam zaunar da ita yayi ya yace mari kiga ai taso sa
zanyi ta dauka wasane dan idan Malam yana baccin hantsi ko matan sa basa
tayinsa ai sai gashi ya haye sama ba ta gaskan tashi ba saida taji yana knorking
din kofa ba ajima ba ko sai gashi sun sauko tare dariya malam ayi yace lalle da
shirin ka kazo.
Fandau ta sauko akan kujeran tazube k'asa jikinta na rawa kanta a k'asa dan ita
duk duniya ba wada yake mata gwar jini irin Baban ta tana mugun tsoron shi dan
koda bata zuwa koda ai gaishe shi sai taga yana wajen zatayi sanda ta shiga satan

439
apple dan abincin tane shima Malam yana son apple dan haka awai ranan asirin
ta yatonu aka ganta aka gaya masa yakirata yace kullum tana zuwa tana dauka
idan tana so amma ita da sunan gaida Baban sai tayi wata ma bata ganshi ba
Bayan sun gaisa malam yace ta tashi tashiga ciki anjima za akira taro.

Yauma taron aka kira na gaggawa dan yau harda baban Hadim dayayin ta da
mamar ta da iyayen Nabil kamar na wancen karon da BilAL da Dr da farko dan
gidan Malam ne yabude taro da addua a malam yace "Jaji kaine mahaifin Halima
matar Muhammad ko?
Baban Hadim yasun kuyar da kai yace "Sanyina nine wllh da baka kira ba ma yau
mukace zamuzo mubada Hakuri akan abinda yafaru wllh ban san komai ba sai
jiya.
Malam yace "Masha Allah tunda kaji abinda yafaru wanda ba Halima kad'a ba
duk kansu masu nefine shiyasa zamu taru mu gyara abin tunda duk na gidane

Yanzu ta kanka zan fara Habubakar kasan tun alokacin da kace Fatima bata da
idda nace maka tana da shi kace kasani kayine dan yayi hankali to tun adaren
nasa shi yamai da auren anzu haka matar sace saide sakin da yamata yasa igiyar
auren yazama saura 2 dan tun alokacin dan ka bukaci nabaka daman kane amma
banso kayi wasa da saki ba Malam ya musu nasiya sosai.
Baban Nabil yace "hakane duk abinda mukayi na cewa auran Fatima da BilAL
shirine dama Nabil ya dago kai ya zaggawa BilAL da Dr harara BilAL yayi
murmushi

Malam yace "Halima matso kusa Hadim ta matso dama Nabil da Fandau suna
kusa dashi Malam yace "yawwa Halima kamar yanda Fatima take y'ata haka
kema kike ina son kuyin zama na amana atsakanin ku zaki karbi amana ko?
Hadim jitayi mutumin yamata mugun kwarjini wanda ta sha gaisawa da
shugaban nin kasa she daban daban bata tabajin wani ya mata wanan kwar jinin
ba gaban ta yana baduwa ta gyada kai alaman eh
"malam yace "bude baki zakiyin kimin magana zaku zauna lafiya.

440
Hadim bakin ta yana rawa tace "eh insha Allah.

Malam yace "to Alhamdulilah


Fatima ga yayaki Halima karnaji wani matsala yata so tawajen ki kiyi koyi da hali
irin na Aisa kinu namin ke jinanin tane zakiyi.?
cikin in ina Fandau tace "Eh Baa
"to Masha Allah,
Muhammad ga matan ka kazama adali a tsakanin su.

Dan zumudi yace "insha Allah nagode Malam.


Malam yace "Yawwa sai batun yara Halima na miki jajen abin da yafaru dake na
rashi mahaifa to hakan baya nufin bakida yara kina dasu ko a musulumce yaran
nan kina da hakki na sharan da su tunda suna da gadon ki kema kina da nasu
koda ace yanzu zai yuwu ace zaki haifu dawani wanda ba baban su ba to ba aure
tsakanin su,
a yanzu ace kanin ki da kuka sha nono daya yace yana son Hajara to ba aure
tsakanin su nono ya hada shi kuma da ma atsakanin d'a da uwa nono aka ambata
yaran yanzu zasu gajeki zaki gajesu,
ita ma haka tana da hakki tana mahaifiya agare su wanda ita tafiki hakki a kan
su,
dan haka inason na raba muku yaran dake da yar uwar ki amma kezaki fara zama
dan haka kizabi 2 wanda kika bari sune na yar uwar ki
Hadim gaban tane yake faduwa yanzu shikenan Fandau taza ma matar Nabil
yanzu shikenan yaran nan kowa yasan na Fandau ne to ma kita wane irin zama
zatayi da kishiya kawai sai ta fashe da kuka

Sukuma mutanen wajen tunanin su karam cinda Malam yayi ne yasa ta kuka
saida tayi kukanta me isarta

441
Cikin tashewa murya tace ina neman almarma a hadamin da Fujjirat sai abani
ko BilAL ko Maaruf.

Malam yace "amma naso ace yan biyun kika zaba sabo da bai kamata araba suba
amma yanzu ma ki hada kirike su duka na baki,
Ita yar uwar ki tarike Daudan ta tunda ALLAH zai bata wani tunda tana da lafiya
Allah yabata masu albarka kema Allah ya raya miki yabaki ikon tar biyar tar dasu
sai kuma ab.......
Fandau wani irin kuka tasa wanda ta katse Malam

Cikin kukan ta fara magana Baa dan Allah ga Akkam din ahada mata dashi dan
Allah abani Fujjirat wlllh ita nake so dan Allah Aunty kiji tausayina kar kiraba ni
da FUJJI wllh duk burina akanta yake.

Dak wajen kowa yayi shiru


Sai Nabil yace "Malam dan Allah aduba lamarin nan wllh ba ayiwa Fatima adalci
ba ita Hadim ta dauki yan biyun ta barwa Fatima Fujjirat da Akkaram din.

Shiru Malam yayi Can yace "to Halima zaki iya barin Fujjirat din ne kinji abinda
yar uwar ki tace ta baki harda Dauda.

Hadim da gaba daya haushin Nabil da Fandau ya kamata a gaban din bin mutane
Nabil zai nuna yafi son ra ayin Fandau kwafa tayi aranta
Afili kuma tace "Baa nima wllh FUJJI nake so koda zan bar mata dukka yaran ne.
Wani irin kuka Fandau tasake fashiwa dashi dan tasan anga ma bawa Hadim
zabinta.

Nabil yace "da zakice zaki bar mata da nakine ai nata ne dan haka wanda ta keso
shi za abata.....

442
Itama Hadim kukan tasa cikin kukan tafara magana" yanzu ni za kayiwa gorin
akan yaran toni bana soma dan dun daga yanzu an faramin gori.......
Shiru tayi da dililin wani wutan mari da yaziyar ci fuskanta.......

*to masoya waya mari Hadim Hadim zatayi Fandau almarman da tanema ta bar
mata*
*B JATTKO*
[3/12, 8:50 AM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

WATA DAGACIKIN MASOYA TAMIN ABIN *AL SHERI* NA GODE ALLAH YASAKA
DA ALKAIRI YABAR KAUNA

Wanan shafin nakine *UMMU MARMYA*

🌈Kainuwa writers Asso🤝🏻

*47*

443
Baban Hadim yasake d'aga hannu zai zaf ga mata wani marin Malam ya dakatar
dashi da cewa "Jaji agabana ake nuna min Halima yar kace.
Baban Hadim sunkuyar da kai yayi kamar mene man gafara yace "Sayinna Allah
ya fuci zuciyar ka tuba nake.

Malam ya tumfasa yace" Muhammad Nabil kace ban yiwa matar ka adalci ba ko?
Shiru Nabil yayi dan su butan baki yayi saida yafada yagane da fa Malam yake
Cikin muryar nadama yace "kayi hakuri duk abinda kazar tar akanmu daidai ne.

Inna Zainab tace "Sayinna bawan da ya isa yaja da maganan ka kayi duk yanda
ka ga dama.

Malam yace "Halima ki dauki yaran ki kuma ba maganan gori cikin duk wada
yanu na miki yaran ba kece uwar su ba ki sanara dani.
yajuya kalli Abdulrahaman dansa yace" karufe min da adua.
Bayan an shafa
Kowa ya tashi
Malam yace "ban da Hadim da Fandau da Nabil bai gama dasu ba
Fandau har yanzu kuka takeyi
Malam yayi gyaran muryar yace "Fatima kin tabayi abu agidan nan namiki fad'a
ko nanuna b'acin raina akai?
Fandau tace "A a.
"dakikayi wannan abin na zabawa kanki mijin aure da guje mana a matsayin mu
na wanda shari a ta bamu daman zaba miki amma ke baki bi yanda shari a ta
zartar ba ke kin mana adalci?
Tace, "a a
Yasake cewa"dakin bani *DAMA TA* na zaba miki da abinda ya faru dake tun
farko zai faru.?

444
Gergeza kai Fandau tayi
Malam yace 'baki zaki bude kiyi magana.

Cikin kuka Fandau tace "a a


"da ki kazo nace miki wani abu.

Tace "a a.
"to dan me ke da na zartar da hukunci akanki zakice banyi daidai ba keda nake
mahaifi awajen ki bakimin adalci ba nabarki sai ke kikeda iko akan hukunci na.

"Baba kayi hakuri bazan karaba nayi nadama kuma nayar da duk hakuncin da
kayanke.

"idan kina son nagane kinyi nadama ki karbi hakuncin na kuma idan kin yarda da
ni Modu nine wanda na yanka miki hak'ika to kar,
Naji koda wasa Kinyiwa Halima gori akan yarannan bazan hanaki nuna musu
soyayya ko mu amullah dasu ba dan yaran kine keki ka haifesu saide nabawa
Halima rukon su sannan ban yarda kiyi amfani da *damarki* na kece uwa kisa
rashin jutuwa tsakanin su da uwar goyon su ba maganan zaman lafiya duk kan
ku kun min alkawarin zaku zauna
Lafiya dama ko?
Duk su kace Eh.
Daga nan ya musu nasiya sosai Hadim da Fandau yabasu adua shiko Nabil kullum
yana cikin bashi saboda yanayin sana arsa ya sallame su

Suna fita Duk sukayi cikin gida Allah sarki Hadim har ita part din Mama sukayi
anan suka tarar da su Ummi da sauran matan gidan anan ma duk Fandau
akabawa hakuri Bagaji ita ma yanzu ta sauko harda ita ayan bawa Fandau hakuri
Maman Hadim godiya tayi ta musu dan tasan dayawa har yanzu wasu basu san
yara bana Hadim bane gashi kuma an bar mata kayanta

445
Suna cikin firan suka ji ana ta busa algaita na gidan sarauta Inna tace "SHEHU
yazo muna gidan dawuya musamu hanyar fita matan gidan suka ce "SHEHU
bayayi wa gidan nan wanan shiyar dan yana girmama Malam saide wani sarkin

Malam yana parlour ciki yaji ana busa *kakaki* wani babban almajiran sa ne
yashigo yace "Sayinna munyi b'aki suna neman izinin shigowa.
Malam yace "b'akin inane.
"wasu fararene amma fada ne har da sarkin su sun zo da wasu manyan motoci
da sojojin Niger.

Malam yace" to amusu iso babbar parlour baki nawajen gani nan zuwa.

Haka ko ahayi
Malam yana shigowa sarkin ya meke alaman girmamawa saiko fadawa ma suka
mek'e
Bayan Malam ya zauna suma suka zauna maimartaba yamek'awa Malam hannu
suka gaisa sannan yacire rawanin sa dan Malam yagane shi waye aiko yana
cirewa Malam yace "Barumi kaine yau agidan nawa yau Aisa ya zatayi hakurin
danake bata yau yayi rana yau ga dan uwanta Barumi yazo.

Mai martaba yayi murmushi yace" Sayinna ina yar uwar da yarona.

Malam yace "yara mata Aisa ta haifa sunanan Zainab da Fatima musha zuwa
Niger ace bakanan sai Inna Munari kawai muke taddawa kuma made yanzu
tsawon shekaru 7 kenan bamu jeba Amar dan Inna Munari da yake kawo mata
ziyara bai zoba.

MaiMartaba yace" Ayyya Inna tarasu Amar shine galadima bashida lokacin zuwa,
Ashe AISHA ta haifu ban san ta haifu ba d'ana Shattema nake tambaya ashe ita
ma AISHA ta samu nata Amar bai gaya min ba.

446
Dasauri malam yakalli sarki yace "wane Shattema?

Sarki yace"Shattema naka daya.

Malam yace " dama Shattema dan kane.?

Maimartaba yace" da nane ni na aiko shi nanne dan tsiratar da rayuwan sa


kamar yanda kasani kakana shine sarkin Maine babana shi kadai ne awajen
iyayensa kuma Allah ya daura masa larura na makanta shiyasa yan uwan kaka
na suka sa rai da su zasu gaji sarauta amma tunda babana yayi aure aka haifeni
suke bakin ciki dani dan zan iya gadan Kakana tun ina yaro suke meman hallaka
ni shine Kakana ya bawa Babana shawaran yafita dani ya kaini almajiran ta shine
dalilin kawoni wajen asali Baban ka M Lawan Gargar har muka tashi dakai anan
gidan naku to bayan nasa mu saukan Qur ani na koma na samu mahaifiyata
tarasu saka makon haifuwar Aisa matar ka Aisa ta tashi awajen wata Innar mu
Munari wanda awajen aka aura maka ita,
Wannan kiyyar da dan gin babana suke min shi yafitar dani acikin Maine na
koma gemi amma sai na shiga karatun boko wata rana nakawo wa babana ziyara
yake cemin kazo nemana a sannan AISHA ta kusa zama budurwa shine nacewa
baba duk sanda Allah ya sake kawo Zannah ya aura masa kanwata dama ziyaran
ma asace nake kawowa babana kakana ko bana ganin sa dan yana jikin fada koda
naji labarin mutuwan kakana a radio ban zoba dan ina tsoran suce nazo abani
sarauta ne kawai na maida hankalina akan karatuna wanda nasamu uban gida
mai sona shi yawuce min gaba nasamu degree na sannan nayi auren fari awanan
lokacin Allah ya daukaka uban gidana yazama, governor kuma shima asalin sa
dan Maine ne
Mukuma sarautan
Maine wanda suke son ne suka samu
Dan Babana baya gani makaho ne wanda ba adau lokaci ba yabi baban shima
bayan auren ku da Aisa ina sane da Aisa ALLAH bai bata haifuwa ba shine na
dauki d'ana Shateema na aiko shi da wani yarona buzu yakawo shi almajiranta
wajen ka Shateema shine babban d'ana yana da yan uwa.
447
Malam ya girgiza kai yace "to Barumi ya akayi ka zama sarki yanzu akwai lokacin
da naje Niger wllh wulakanci yan fadan nan suka min sosai ni kuma gidan baban
ka kawai nasani da gidan Inna munari da nake tambayan dangin shine akace
nace fadan.

Maimartaba yace "Innan tarasu yan fada ko dole su maka wulakanci dan sun
san kaine mijin Aisa suna tsoron kazo kace zaka nemi sarautan sune tunda mu
acan miji yana gadan sarautan matar sa,
Yanda akayi nagaji sarauta kuma ziyara nakawo musu dan har ga Allah inason
zumuci da yan uwana lokacin ina minister na kawo musu ziyara amma sai suka
sa aka jefeni wannan haushin ne yasa nayi amfani da kujera ta a karfin mulkin
siyasa na karbi sarauta na ayanzu haka nabar harkan siyasa sarauta kawai nake
naji labarin ita ma AISHA ta gamu da irin laluran baba na makanta wanda ciwone
idan bai samu kulawa ba yake zama makanta wandan kadan sa mukayi amma
idan ankula dashi za awarke."

Malam ya nunfasa yace " Alhamdulilah anan ya kwashe abinda yafaru duk yaga
yawa sarki abinda yafaru
da Fandau har auren Bagana da Shateema atake Malam yasa aje adauko
Shateema da iyalin sa

Ai Malam da kansa yayiwa Maimartaba iso har d'akin mama Aisa tana ganin dan
uwan ta duk da yawan shekarun saida ta gane shi dan ba rawani ahaka yaje aiko
Mekewa tayi tace "Ya Barumi Dasauri ya karasa inda take yakama hannun ta ya
zaunar da ita yace Aisa yar uwata cikin Ummana nine Barumin ki ban guje miki
da gandan ba sai dan ina son na tsira da lafiyana kema shiyasa nasa Baba ya aura
miki wada bazai taba sha awan zaman Niger ba balle yane mi sarauta su gama
da dake amma duk da haka bamu tsira ba saida sukayi abin da nazo na karbi
sarauta suka huta."

da ganan ita ma ya kwashe komai ya gaya mata agaban ki shiyoyin ta da kuma


su Ummi da Maman Hadim da ita kanta Hadim din azuciyar tace ba banza ba
448
Fandau ta keda kalan yan sarauta ashe ita gada tayi uwa da uba Nabil yajijina
kai yaji dadin samun asalin Mama dama abin yake shirin yi kenan idan komai ya
daidai ta zai dauki su Mama ajen neman dangin ta sai gasu dakan su
Malam yaga batar masa Nabil da sauran mutane Fandau jin abin take kamar
amafarki wai dangin Mama kawai sai ta tashi taje ta fad'awa Barumi ta sa kuka
ana cikin haka Bagana da Shateema suka shigo cak Maimartaba ya meke ganin
Shattema ma yazama cikeken namiji daga gani naira yazauna masa wanda ko
yan uwan sa na can ba abinda zasu nuna basa hatta Afwan wanda yabiyo bayan
Shateema ka rasawa yayi wajen sa ya rungumo shi yana "cewa aboki nagode
haka kaza marmin da d'ana ina ma da Hjy Kare mukazo taga Shattemanta da
kullum take min maganan sa.
Shateema "cikin firgici yace "Sayinna waye wannan shiwaye tunda nake ba
wanda ya taba rungumana sai Mama Aisa.
Malam yace wannan dan uwan mamar ka Aisa ne ciki daya kuma shine mahaifin
ka ai Shateema bai san san da yasake raruman mutumin da akace baban sane
kuka yasa har Mama da Bagana da Fandau kowa kuka Shateema yace "kaine dan
uwan mama dan ga kaman ku daya da ita amma idan kaine babana meyasa
kaman ta dani kabawa wani buzu yakawoni.

,"ban manta kaba d'ana buzun da yakawo ka gashi can a waje tare muke dashi
yayan maman kane kamar ku daya kuma su buzaye ne akwai kannen ka maza
Afwan yana aikin a India Dr ne sai Zannah shikuma shi yagajeni asiyasa shi nabar
wa kujera na na minister mata na 3 mahaifiyar ku itace uwar gida inada yara
dayawa yanzu haka Afwan yataso gobe zai sauka ananan sai mu iba mutafi kuga
dangi.

Inna ZAINABU tace "yo ashe ba abanza ba Aisa take da dattako ahen jinin sarauta
ce.

Mazan suka tashi suka fita sai Nabil ne kawai azaune Har su Ummi sukayi sallama
suka tafi
Hadim tace my star ka tashi mutafi Nabil ya Kalli Fandau yace "gawan zata b'ata
mana lokaci nan malama tashi zamu tafi.

449
Tadaga ta kalle shi tace "Allah yakiyaye"

Nabil ya zoro ido yace "ban gane ba kina nufin ba tare zamu tafi ba.?

"tace ai yanzu nacewa Abban Nol yagaya wa Aunty anan zan kwana.

Nabil yace "ke kuma me gamin ki da gidan wata Aunty bayan da naki gidan.
Hadim tabe baki tayi zuciyar ta yana bugawa wani kallo da taga Nabil ya nayiwa
Fandau kamar bakowa awajen sai su
Hadim Tace "Bagana nemo min Maaf acikin gidan yayi wani wajen zanu tafi.

Bagana tace "ai Aunty yaron nan bayaji ko kadan yana ta faman dukan yaran
mutane har Tajjudee ma bai ba riba kije kine mi kayan ki dan idan nasa mu yana
dukar mana yara bazan bari ba.

Itade Hadim fita tayi Nabil ko yakafe sai Fandau ta tashi sun tafi.
Bagana tace "Mama kishiga cikin maganan nan mana.

Mama tace "Bagana rabu dasu sunfi kusa yanzu tare suka zo ko sallama bata
muku ba a gidan Mutarin.

Nabil yace "Mama nifa ba gidan Mutari zan gaita ba gidan ta.

Dariya Mama tayi tace wane gidan kuma ban da abin ka haka akeyi.
Yace "Mama me? ake to.
"kabari akai ta idan ansa ranan tareya haka akeyi.
,"hama Mama wane irin tariya bayan ba musulumci bani kar kibata kofa mana.

450
Mama tace "Malam karami kaje matar ka tana jiranka Fandau sai anshiya.

Komawa yayi yazauna yace" tagama shirin ita Hadim bari nasa akai ta,
ita kuma ta gama mutafi ko nan da dare ne .
Mama tace " ajaf shirin lokaci guda zatayi ne sai nanda kaman sati idan anyi
dawuri ma kenan."
atsorace Nabil yace "Mama kina tufin ma yanzu zan tafi da *mata* ba wannan
din wane irin shiri ne ni gidana da komai idan wani abu zata dauka anan ta fada
inshiyar mata da kaina yanzu amma banda horon kwana ni daya mama kinsan
yanda nayi missing dinta kisa ta tashi ko na hada d'a Sayinna.

Itako Mama shiru tayi shida magana ita da jin kunya me ake da girma cikin
turawa kwata kwata a d'abiyun Nabil ba na tsaren kanuri ko Shateema da ya
girma aga banta ba zayi wanan rashin kunyan agaban ta ba.

"Mama kinyin shiru my one tana wajen tana jiran mu.

Dabara mama ta masa dan tasan zai iya zuwa ya hada da Malam kuma ba ruwan
Malam zai ce ta bishi
tace "kaga yanzu dan uwana yazo inaso idan dare yayi mugana ajunan mu suma
Bagana da Shateema anan zamu kwana dan haka gobe sai kazo kutafi.

"To Mama bari nasa agai my one sai mu kwana ayi firan dani.

Mama tace "a a baza ayi haka dani ba shima Shateeman inda yana da wata matar
ai bazan rike shima dan bai dace ba matar ka baza taji dadi ba,
ai adalcin da akecewa kayi fa dama irin wannan ne kar kanuna fifiko tsakanin
matanka zai iya kawo fituna da gaba dole asamu wacce tafi kwanta mata arai

451
amma ka danne kar nuna afile ko ita wanda ka fison kar ka bari ta gane ita kafi
so dan kar tayi anfani da damarta ta dagawa yar uwar ta kai.

Nabil yace "tabbas Mama da wacce ta fiso amma mama kimin adua kar ta gane
dan kar ta mana girman kai.

Bagana dariya tayi sosai

Itako Fandau gaban tane ya fadi towayafi so kenan cikin su

Mama tace "wannan damar kace kai zaka zama namiji duk da nasan dama kai
namijine yanzu
kaide kaje goben kadawo akwai karin nasiha da zan maka.

"Yanzu Mama haka zan bar matata na tafi anya ba ashigar min hakki ba wllh
badan keba bazan barta ba.

"yawwa to nagode d'an albarka kaje.

Cikin takunsa na isa ya taka har inda Fandau take ya sugunnan ahankali yace
"kinga kinjawo mana ko da ina cewa ki tashin nan kika tashi da ba tace kizaun ba
dan ma bani kadai nayi asara ba har dake,

Asali ma ni inada wanda zata mayemin gurbin ki,


kece da asara dan wata k'ila nabaki y'ar da aka kwace ayau dako biyu zan baki
har da bonus,
amma yanzu me zan samu narage zafi nafa sa araina yau...
Dassuri Fandau ta meke dan gani take su Mama sunajin meyake cewa amma ko
taku daya batayi ba caraf ya cakke kugunta a tsorace ta juyo ta Kalli inda mama

452
da Bagana suke basu suke kallo ba amma da ganin yanda sukayin shiru sun san
me akeciki
Fisgewa tayi zata kwace jikin ta ya juyo ta ita yana mata tani irin kallo hannun
yasa yarike hannayen ta bakin sa yakai setting nata yace "nace mezan samu my
baby.
Idon tane yaciko da kwallah dan wanan tozar cin nasa da meyayi kama agaban
uwata.

Girgiza mata kai yayi yace "to me ba anmiki yanda kike soba bazaki bini ba me
na kukan kuma.
Ahankali tace dan Allah ka cikani.
Lumshe ido yayi yace '' Wow ko kinsan har da irin wannan muryar naki nayi
missing.
Bakin sa yake kaiwa kusa tasan zai iya yin abinda yafi haka dan haka cikin karfi
ta fisge tage kusa da mama da ta sunkuyar da kai Bagana ko danne danne dake
awaya tana mamakin Nabil da rashin kunya

Yace "Mama kingan ta ko wai bazata rakani ba.

Mama har zata ce rakashi sai tatuna da rashin kunyan sa idan yafita wajen ma
ba fasawa zai yiba ga kofar gidan su da jama a daranan Allah kar yaje yayi wani
abun,
tace "a a bar rakiyan nan kasan Fandau tana da kunya me damuwan ka darakiya
kaida gobe zan baka ita gaba daya.

"kallon Fandau yayi yace "Mata wai kunya kikeji?


Fandau ko kallon inda yake batayi ba
Ya juyo kan Mama yace kigaya mata ba kunya tsakanin miji da mata hakafa tayi
tamin abaya ma sai fa kin koya mata wasu abubuwa abaya na mata uzuri da

453
auren na rashin shirine baki bata nasiyan aure ba amma yanzu nasan zaki gaya
mata komai bana son wani kunya.

Mama da abin yade na bata mamaki tace "ai shine nake son ka barta amata
komai akoya bata komai.
Yace "shike nan Mama ki mata kafin goben.
Amma nima anjima da daddare zan kawo Akkam ya dauki Akkaam da yake zaune
cikin keken sa zai fita
Fandau tace "Mama kice ya barmin Akkaram.
Mama da sota ke kawai taga ya tafi tace "ba anjima zai kawo shiba.
Juyowa yayi tare da kanne mata ido yayi mata murmushi ya fice.

Bagana tace "Mama wannan rawan kan YaShid dinnan anya zai iya zama da mata
2 awajen daya.
Mama tace" akwai de matsala saide muca ALLAH ya kawo musu zaman lafiya.

"Amma Mama da alamun kamar yafison ya Fandau fako.


Mama tace gaya miki yayi.?
"A a kawai alamu nagani.
Mama ta daure fuska tace "to karna karajin haka abakin ki
Nabil yasa mu Hadim da yara amota tacika fam yana shiga
yace "
Sorry my one.

"Yanzu abu Fuj ina ka tsaya.

wllh Mata ce wai tamin rakiya taki

454
Hadim ajiyan zuciya ta sauke cikin muryar tausayi tace" yanzu my tsar shikenan
munza ma mu 3 kishiya ta tabbata akaina kenan ko?

Jawota yayi yace " *hukuncin Allah* wannan mukaddari shiku ma hakkunne
akan kowane me imani Halima bamu tsara rayuwar muda haka ba muntsara ne
iya mu amma kaddara ta daura mu akan wanda Allah ya tsara mana yazamuyi
kuma ke kika fara kawo wannan shawaran da naje na gana da ita nagano yar
gidan Zannah ce saida na koma nace miki abin nen bazai yuwu ba amma kikace
Zaiyuwu kika nace akayi abinnan kinga yanzu yazaga yo ta inda yafi karfinmu
dole muzauna da ita murungumi kaddara shiko kaddara mekyu da marar kyu
duk kar bansa imani ne kidena sa komai aranki ba abin da zai faru da zaman mu
zanci gaba da sonki zannu na miki tattali fiye da da idan gidana ya gyaru kece
idan ya b'aci kece wannan yarinyar yanda kika horata haka zatayi idan kika so
kuzauna lafiya nasan zaku zauna idan kika so fitina zakuyi wanda nasan kece da
asara dan idan Kuna zaman lafiya yaran baza su kane wacece uwar ba koda zasu
gane sai sunyi wayon da baza su iya nuna miki ban banci ba amma idan ba
azaman lafiya nasan tunsuna yara zasu gane kuka bayan mahaifiyar su zasu
koma inde kuna zaman lafiya ba abin da zaku nema kurasa.

Goge hawaye ta tayi tace, "to yanzu kana nufin kana sonta fiye dani koyan da
kake nunawa kafi sonta kaduba yanda karukice da batanan kadinga gayamin
magan ganu shine nake ga zaman bazai min dadi ba.

Goge mata hawayen yayi yace "waya kaya miki na fison ta da na rasa ta nariki ce
ai inda ke narasa da saide arasani haba Hadim dimata dama nasoki balle yanzu
da kika rikemin yara kike nuna musu so ai yanzu inde naga kun zaun nafiya zan
soki fiye da da.

"towa kafi so acikin mu.

Shiru yayi can yace "Gaskiya yanzu bazan iya cewa ga wacce nafi soba abin da
nasani ku dukka matana ne saide ance zuciya ta fison mekyutata mata to idan
na zauna daku duk wacce tafison kwanciyar hankali na inaga ita ce.

455
Hadim ta sauke Ajiyan zuciya ta dauki Akkam da yake kuka tace "ALLAH Abu FUJJI
wannan ma yashi ga raina ina son sa.

Dariya Nabil yayi yace "to komu koma wajen Baban ki zannah ya hada miki dashi
dan naga yafi sonki fiye da Fandau din ma.
Ita ba dariya tayi tace "wllh kuwa ni ma haka kurum naji ina mutu kar sonsa dan
yanzu bazan ce maka gawan da nafi so tsakanin shida Babana ba Gaskiya da can
jin labarin Zannah nake yanzu naga halin nasa da akecewa Zannan barno katan
barno afili,

Yanzu fa da zance inason har Akkaam din saiya hadamin dako naji dadi toma
meyasa bance har shiba.
Nabil dariya yayi yace "zaki iya mana ai kin kware da mugunta kina gani tace
abata FUJJI kika kijin tausayinta har kuka ta miki tana cewa Aunty kiji tausayina
amma ki kak'i.

Tace"haba taya zanji tausayin ta bayan nice abin tausayin ai da gaiya nakafe
nima FUJJI nake so tunda nasan kafi sonta ko ta dalilin ta nima sona zai karu.
Yace 'Gaskiya kam bana jin zan sake son wani fiyeda Ummuna.
drive yaja suka tafi

Da yamma Fandau sugama waya da Habiba ta kaya bata har sunwuce kaduna.
Fandau tace "haba Aunty kuma sai kibar ni.

Ni na isa na fito da matar Shiddams nasan de naga ma miki abinda zan miki sai
fatan Allah yakawo zaman lafiya akwai sauran abubuwan ki kije gidan Aunty
Maimuna nan ne zakifi sakewa kiyi gidan ku gidan jama a ne shiya sa yar sundan
ma acan ta sauka kiyi kitafi tana jiranki.

Fandau tace "yanzu Aunty sai yaushe.?

456
Habiba tace "Sai kunzo London zance.

"umm Aunty agaida min Haris da Kairat Nol muyin fad'a.

YaMainuna ce takira ta tace tazo tawuri mai mata aikin tazo dan Wata aka dauko
a sudan wada zatayi wa Fandau aiki Habiba ce ta biya kudin komai
Fandau ta gayawa Mama zata tafi gidan YaMainuna mama tace ga wanan ki tafi
dashi gaba daya zaki shanyen ai gwara kawai kije da ga can rashin kunyan mijin
ki yayi yawa ita de Fandau ta dauki jarkan ta shige d'aki dan ta shirya ta rasa
meyasa ta ko ina ana ta dura mata abubuwa gashi maran ta sai ciwo yake mata

Yar sudan ta murjen jikin Fandau sosai rami aka tona mu sammanin aka sata ciki
aka fura wuta t
Da wasu ingan tattun itacuwa ake gasa Fandau dashi aka rufeta da barko sai
kamshi yake ta shi sai ta kakayi kwanaki ukku ana mata gada ma Fandau da
laushin fata abin yasake karuwa sai wanda yagani ita kanta me kyaran da akace
matar Shiddams ce sai tasake azama wani irin shek'i da sansi take kowa ya kalleta
sai yasake kallon ta arana na 4 Mama ta kirata tace duk abinda za ayi yau tazo ta
koma gidan da
"Mama aikin fa ba Agamaba.

"ko ba agama ba kisan yanda zakiyi rasshin kuyar Nabil ya ishini bazan iya daukan
magan ganun da yake fada ba yau har da Malam ya hadani jiya ma Ummin sa
yaturo min wai tazo taji na boye masa mata ko ina shirin hana shine na gaya
masa harda kuka yayi wa Malam abin ya isheni yanzu nazo akiran Malam yace
zaikira Maimunan ma.

Fandau tana kashi waya ta gayawa Maimuna suka gayawa yar sudan tace "ai
wannan aikin da na mata ya isheta ai namata aikin mekyu saide abin da nake so
dake wanan aikin da namiki kisamu duk bayan wata 6 ana miki dan maku

457
meduguri kuna da abubuwa muma anan ake kai mana wasu Gaskiya an miki aiki
duk da dama fatan ki mekyu ne.

Wow wani Lalle da aka zubawa Fandau da kitso abin sai wanda yagani bayan tayi
sallahn isshai ne wata me makeup ta zezara mata kwalleyan da ko mama baza
ta gaji da kallon ta ba
Ta ko ina sai
ta kifta sai kamshi take bazawa ta tsaya agaban mirror ta na kallon kanta tace
yanzu dama haka nake da kyu lalle a aurena na farko nacuki kaina da ta tuna
yanda aka kaita daren farkon kamar wata sobon kamu ita kanta sai da taji kamar
kar ta yafewa kanta

YaMainuna ta shiro tace "Fandau kizo mutafi Baa har yayi waya wai ga Nabil
agida ai nikam yau sai na ga Nabil dinnan ido da ido

Agidan ta samu yan uwanta mata dayawa sunzo rakata ALLAH sarki Bagana sun
tafi Niger da Shateema dan da harda Mama aka shiya tafiya sai Malam yace abari
Fandau ta koma gidanta sai shi yakai maman da kansa inyaso sai suzo dasu
Shateema dan bayan da ba ayi da shateema maba yatare can yaki shi yafi son
Nigeria ba arage shi da komai ba

Mama tayiwa Fandau nasiya haka YaMainuna tayi ta zagawa da ita d'akin matan
gidan wada yanzu sun sauko gaba daya suma sunmata nasiya BaGaji ko harda
neman yafiya
Sai d'akin Malam shima nasiya yamata sosai san nan yadauko Qur ani da sallaya
ya bata kamar yanda yake yiwa dukan yaran idan idan za akaita d'akin miji
Yace" kibi mijin ki rike Qur ani ki kula da ibada daga kar she yadauko alkebba
kamar yanda yake yiwa sauran yaran ya rufa mata dan sai anbiya dasu fada
kowace amaryar agidan zannah sai ankaita gidan SHEHU SHEHU yasa akai ta
shiya sa Nabil da yazo shi zai kai matar sa abashi aka ce A a yayi zuciya ya tafi
abin sa
YaMainuna tace "Baa gobe munshirya walima zamuyi wa yar uwar mu.

458
Malam yace "a ina zakuyi waliman ?

"a gidan ta zamuyi.


Malam yace "a a Maimutatu sau nawa take kaya muku bana so inde gidan da
abokiyar zama to kugama duk abinda zakuyi agida inde ba taron suna ba ban
hana ba.?

"Eh Baa wannan dinne yazo akureren lokaci bamu zaci za ayi tariyar yanzu ba ne.

"to ku hakura tunda ba sabon aure bane kuma ta adua ainda kuke ya isar.

YaMainuna tace "to Baa Allah yakara maka yawan rai.


Ta gyarawa Fandau alkebba akan lifayan ta ta kama hannun ta suka fita
Zasu shiga mota Fandau yace
tace"Yamuna ba zan shiga wajen Mama ba?
"a a Fandau kuka zaki mana ai kungama.

Gunsu matar SHEHU tayiwa Fandau nasiya tare da bata turaruka da wasu
abubuwa ta hada mata bayi 2 tace zasu koya mata wasu abubuwa da zai mata
amfani sannan aka rakata bangaren SHEHU yamata nashi nasiyan tare da yimata
kyuta
Aka kwashesu sai gidan Nabil da yake shagari quarters gida ne nagani na fad'a
dan an shafti jeji inya ganin ka fadin yanda gidan yake b'ata lokacine
Part din Hadim aka fara yi da ita
Hadim uwar yan mata ta tarasu suna zaune su yasmin Hadim ta karbe su bayabo
ba fallasa da sukace amana dariya tayi tace "amana na karba Aunty muna tun
agaban Baa.

459
Addua sukayi suka ce to inane part din nata dakan ta tashi ta kama hannun
Fandau ta raka ta har bedroom tace "bari akawo muku abinci.

Suka ce laki barshi wllh munci a gida kuma da muka je sheuri sai da kuka kara.
Tace "aiko dan ku akayi dan haka sai kun tafi dashi.
Zahra tace "Wllh zaki hadamu da aiki dan wllh kowacce gidan ta zata wuce dare
yayi.
AISHA tace "akawo kawai sai akai gidan ai zaiyin amfani suda suke da almarai.
Bayan tafiyan su Fandau zama tayi agan gado meyafi wandan dadi na bari ana
farko *DAMA TA* ya kufcemin gani cikin yan uwana ankawoni cikin mutumci
Tana wannan taci anbude kofa dama fuskan ta arufe yake amma daya ke liffayan
shara sharane tana ganin su gaban tane taji yabadi tunowa da ranan da ta fara
ganin su ahaka ta gan su randa Sani ya kaita London ahaka suka shigo shigan su
iri daya hannun su sakale da na juna suna tabu ahankali suyi matukar kyu koda
yake dama sarakan kyune dan Fandau kyun Hadim har tsoro yake bata
Ahaka suka karasa suna jifanta da murmushi tana kallon su tacikin mayafin sai
da suka zo kusa ta sunkuyar da kai zama sukayi abakin gagon Hadim ce ta fara
magana tace amarriya ko me dan kiraki mani kinga tarishi ya maimaita kansa ko
nice de Halima Jaji nashiko miki da mikina Muhammad akaro na biyu kamar
yanda muka maki mamaki awancen karan yau ma zamu sake jefaki..............

*kashhh* 🤝♀
*Sister kuyi hakuri bana jin dadi ne wllh*
*B JATTKO*
[3/12, 8:50 AM] Hauwa: [3/9, 3:08 PM] BATUL ADAM JATTKO: *DAMA TA*

460
*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

Wanan shafin nakune group na masoyan Fandau da Nabil khulud na baku


wannan duk ka 🤝🤝🤝

🌈Kainuwa writers Asso🤝🏻

*48*

Cikin wani salon mamakin domin mun jijina miki kedin me sa a ce ba k'aramin sa
a kikaci ba kin samu mijina kuma nima na yarda na karbe ki abokiyar zama
dalilin karamcin da Baban ki yamin shiya nunamin Duniya ba komai bane shi
tunda har ya danne barin cikin yar da ya haifa yabawa yar wani hakan yanunamin
wannan hadisin da ake cewa kasowa dan uwan ka abin da kasowa kanka,
ina fatan zamuyi zama na fashimtar juna my star ba kace komai ba.

Murmushi yayi yace my one inada abinta cance amma naga bakuwar tamu
kamar ta nacikin bak'unta ne saida safe zamuyi zama na musamman.
Hadim tace" ummm to yanzu saide nace muku saida safen ku ko,
auna manta ban fa siyi baki.

Nabil yace "Gaskiya ne dan yanda aka ja faska aka rufen nan inaga saikin siya.

Hadim haurawa tayi kan gadon ta dan d'aga mayafin ido ta zaro tayi saurin sakin
mayafin tana karanta Innalillashi azuciyar ta ita da kamshin da take ji ajikin
Fandau tun sanda zata rakota d'aki ma yake sawa gabanta yake faduwa balle

461
Yanda taga fuskan ta tasan ta sha gyara duk da bawani tarkacen makeup ne
afuskan ba dan ko janbaki ba asamata ba dan meyin makeup din haka tace lips
dinta kalan yayi daidai da makeup dinta dan shima ja ne gashi sai sheki suke
yanzu wannan zan bari da mijina nashiga ukku amma sai ta dinka karanto adua
sai ta sauke ajiyan zuciya
Nabil yace "yade my one?
Murmushi tayi tace "wllh my star amarriyar tayi nayi kuskuren bude fuskan ta
batare da biyaba yanzu de kai zaka biya.
Dariya yayi yace "ai nasan my one tana jidani baza ta yanka min abin da bazan
iya ba me ki keso na bada.?

Hadim tarasa mezata ce kawai sai ta Kalli hannun sa tace "zobin ka zaka bamu.

Yakalli tsadeden zoben yatsan sa wanda yake iri daya dana yatsan Hadim ma ya
ciro ya meka mata ta karba ta janjo hannun Fandau zata sa mata a ya tsanta
wani irin laushi taji wanda Hadim bata ta b'a sanmanin akwai shi fatan mutum
ba ga Lallen nan yagama hawa kan hannun Nabil zubawa hannun ido yayi Allah
Allah yake Hadim ta fita dan idan ta matsa zai iya kof sawa agaban natama zoben
taga ya karawan hannun nata kyu dayake na farin daham ne
Da ganan ta sauko a gadon tameke hannun ta yaruko yace "ya haka yana kallon
fuskanta tace" da akayi me?
"naga kin meke baki budemin fuskan da nabiya ba.

Azuciyarta tace bazan iya budewa naga ka kalli wanan fuskan nata ba
Afili kuma
Tace" ai dan ansai da maka abu balalle abude kagani ba zaka iya budewa da
kanka musamman amarriya ai angonta yaka mata ya bude ta dan abata matsyin
ta na amarriya ko.
"to yanzu ina zaki da kika meke.?
Hadim tace "kasan nabar yara banason wani yafar ka bai ganni ba.

462
yace "ok muje na rakaki.
Suka fice
A parlour ta tsaya tace "ka koma rakiyan ya isa Allah ya tashemu lafiya.
Yace "nide sai na kaiki har wajen yaran ki naga kwanciyar ku.
Haka suka tafi har bedroom din Hadim sai da ta kwanta yayi adua yasha feta
sannan ya da go fuskan ta cikin damuwa yace "my one ke ta musamman ce wllh
ina tunanin yanda zan iya kwana ba tare da inajin nun fashin ki ajikina ba bawai
bana son kasan cewa da Fandau bane a a kedin dake na shak'u ki min adua naza
ma adali a tsakanin ku kinji.
Wani irin sanyi Hadim taji aranta wanan magan ganun nasa shi yake samata
shakku na cewa Nabil bai dena jida ita ba
Tace "nima haka Abul Fuj wllh har tunanin nake yanda zanyi na lallashi zuciya ta
bayan nasan zaka kwana rungume da wata.
Rungumo ta yayi yana goge mata hawaye
Yace"ki tashi kiyin sallah kiyin adua zaki samu nusuwa kuma kibar wayan ki
abude zan kiraki anjima.
Tace"to ka tashi ka tafi kaga kar mushiga hakkin wata dan dare yayi saida yayi
kissing dinta ya saketa yajuyo yabi yaran da ad'ua duka yayi kissing dinsu yaja
blanket ya rufefi yace "my one kirufe idon ki bana son kiga fitana.
Murmushi karfin hali tayi ta rufe idon yadago hannun ta yamata kissing yace
gobe amiki lalle kinji kanta ta g'ada
Yace" sai dasafe ya fita
Da sauri sauri yake taka mata kalan jiyake kamar ba zai karasa ba
Har yanzu tana nan inda suka barta k'arasawa yayi yana murmushi yana dafa
hannun yace" yar Mama kinga ma guje gujen ki yau gaki ad'akin Muhammad
Habubakar damasak tsawon watanni 10 kenan ina fama da rashinki hawa yayi
yace "wai wannan din wane irin turaren ne Wllh tun a general parlor na fara jin
kamshin sa.
Cikin tattausan muryar ta tace "wanda katsa akayan lefene.
Janyi hannun sa da yayi niyar bude mata fuska yayi yada murmushi ya dafe kai
alaman mantuwa yace ,"gori najiran ranansa wllh kokarin samun ki yasa na

463
manta da ana wani lefe arayuwa amma kada kisamu damuwa za amiki lefen da
ba atabayi wa kowacce irin macce ba ai wannan bai kai gori ba da kanki zaki
hadawa kanki lefe dan banason lefe ya toyemin wani jin dadin.

Ahankali yasa hannun ya daga mayafin shima ido yazaro yaja wani nunfashi
Cikin in ina yace " Alhamdulilah mata kece haka Allah na gode maka da kanin
baiwa da matar da ganin ta yake karamin nusuwa Masha ALLAH
Mata me zaki cewa wanan ranan?
Tace "inajin sa kamar bazai wuce ba Nabil nasha wahala da narasa ka arayuwa
dan Allah kar ka k'ara bari murabu koda na kwana dayane wllh kafi hasken rana
haskaka zuciya ta burina narayu da kai.

Ai baisan san da yajawo taba "yace Rabbi soyayyar mu kai ka hukunta kuma
kaine majibi cin lamuran mu ALLAH ka amince narayu da da abin kaunata
Mata bar batun rana daya ke kashi fuska ke hasken farin wata ce mesa nishadi
haka sukayi ta musayen kalaman soyyyya daga nan yace "muje muyi alwala muyi
sallahn godiya ga Allah tare da rokon sa yabar mu cikin aminci ko a wajen shiga
bathroom ma cewa yayi kishiga ki fito dan yasan idan yadake ya shiga da ita
sallahn da yayi niya bazai yuwuba dan haka saida tafito ya shiga bayan sun idar
ya dafe kanta yamata adua dama yasan tasan komai dan haka yace " me zakici.?
tace "naci abinci yanzu de inason cin tufa idan awai. Yameke yana cewa "ni na
isa ina shirin ajiye maiyar apple agidana na kasa ajiye wa. Yanufi wajen
bude fridge filet ya dauko ya sa apple din aciki ya ajiye ya fita kichen yadauko
dan kara min wuka yayiwa apple din kananan yanka ya yajawo ta jikin sa ya ware
liffayan ta wani irin yar yaji ajikin sa da kyar ya daure ya dinga bata abaki tana ci
"mata wacece ta miki wanan kalle.?
"Ummu Salma ce yar gidan YaMuna.
"wacece YaMuna?
"YaMainuna ita ce babba a matan gidan mu tafi YaBunu ma.
"ok da ita Ummu Salma din zamu koma ta namiki wanan lalle acan ta iya.

464
Tun yana dan shafa hannun har ya zarce sauran gurare itako
Abin nasa ma tsoro ya bata asanda ya mata fatale da kaya ganin yanda sandan
girman sa yaringa wani irin zungurin ta da sauri ta ja jikinta ta koma gefe dakyar
yabude idon sa yace "mata Wayyyo mata me kika yiwa fatan jikin ki da kika
janye naji kamar kin rabani da rushina yana maganan yana Matsowa kusa da ita
tace "Allah Abul kaam bazan iya yanda kake soba kagan kafa kaji tausayina.
,"nima kiji tausayina wllh sonki ne yamai dani haka da tsantsan bukatan ki shi
yasa asanda bama tare idan na tuno ki har kuka nake idan ina tare dake ne kawai
nake jin wannan yanayin ko bakya sona ne.
Ina sonka Habibi ba zan iya daikan ka bane.
Mekewa yayi ya dauketa cak ya daura ta bed bawata wata kawai ya haye mata
tace "habibi kar ka shigeni ahaka Wayyyo Allah.
Cikin dashewar murya yace ki rikeni gyam kuma ki rufe idon ki
Saida ta rafe idon yanemi kofa yarasa sai a nan yagane me take tsoro ashe
amatse take hade bakin su yayi sannan yayi addua saduwa sannan ya nemi
hanyan ahankali sa ansa ma yasamu wajen da lema wani azaba taji duk da baikai
daren suna farko ba amma sai da tasa k'ara ai Nabil kuka kurun yakeyi wuwu ita
ma tanayi saide ita nata na azabane sai sun batu yake "Wayyyo Allah mata
kasheni zakiyi Duniya akwai mata Awai muna mata Gaskiyar su Usman da suka
ce da matar dare da matar rana wayooo mata kimin adalci kibar ni haka.

itako ta kanta ma take Nabil bai sarara ba harsai da yaji ta sake masa gaba daya
ya mirgina gefe yana maida nunfashi sai kuma yaji wani irin zazzabi ya rufeshi
yana ganin yanda take fitar da nunfashi amma yarasa ko d'aga hannun sa ya
daura bata yana son ya ja bargo yarufe su amma ya kasa
Fandau da kyar ta daidaita kanta taja ta sauka tana taku ahankali ta shige bayi
da kyar ta daga kafanta ta shiga cikin bathtub din ta saki ruwan zafi ruwan yana
ratsata ta lumshe ido dama YaZaha ta fada mata zata sha wahala dan wani hadin
dorrot da suka bata sun ce ko yatsa da kyar yake shiga sai yafi wata Budurwan
hadeta gashi ko tagani
Tagama ta fito daure da towel sai dan karami tana gode kanta dashi abin mamaki
ayanda ta barshi ahaka ta sameshi ko rufuwan baiyin ba itade taja jakan kayanta
da tazaro wani rigan bacci ta da aka gama hadeshi da turaru kan wuta tasa tun
465
kafin ta hau gadon taji hakoran sa suna hadewa tsayawa tayi kallon sa taga yana
karkarwa da sauri ta karasa hawa tace "habibi me? Meyake damun ka dakyar
ya daga hannun sa ya kamonata zafin taji rau a gigice ta matsa daf dashi ta jasa
jikinta zafi sosai yake bugan ta cikin kuka tace" habibi kayi magana mana me
yasa meka.?
Hannunta yakama yadaura a wuyansa ahankali ya bude bakin sa yace "kasala ne
yafi damuna na kasa tashi ga kuma jikina zafi.
Fandau tace yanzu Habibi ya zanyi.?

" kibar kuka dauko k'a yana ki samin.

da sauri tadauko kayan ta sa masa


Tace "sannun YaShid yazan maka?

Yace "daukomin wayata.


da sauri tameka hannu ta jawoshi yace kimin dialing din Dr Hafeez da dauri ta
shiga contact din tsabar gigita ta sha wuce no din ta kyar ta samo saida taji yana
ringing har sai da tayi calling so 3 taji anyi picking cikin muryar bacci taji ana
cewa "Shiddams meyake faruwa ?
Kara masa wayan tayi akunnen sa
Yace "wllh nine jikinane ya mutu da kyar nake motsashi ga zazzabi?

Yanzu Shid zazzabi har yakai kakirani karfe ukku na dare haba kawai sauron
Barno ya tabaka gaka bature....

Nabil Yace"Ni ba sauro bane daganan ya kwashe yanda yakeji ya gaya masa da
abinda yafaru itako Fandau shine da fad'a itace dajin kunya.

"tsaki doctor yayi yace kana da karfin sha awa kasan haka tun kana saurayi
meyasa kake son tarawa kanka sha awa wllh idan kana bari (mani) yana taruwa
466
maka da yawa wata rana ba k'aramin lila zai maka ba dan haka shawaran da zan
baka kacire tsoron Hadim ka kara aure kawai dan wannan rashin lafiyan nata ne
da kadade ba ka samu nusuwa ba shine katara sha awa wanann zazzabi na
lafiyan da kasamu ne nasan kafin ka samu nusuwa kana fama da ciwon mara
sosai to yanzu lafiya ka samu kuma nanda awa 1 zaka ware.

Shiru Nabil yayi yana gaskanta Dr to ko da yamman nan da abin ya matsa masa
saida ya rage zafi da Hadim amma shi kansa yasan tun daren da yafara sanin
Fandau bai taba jin sha awar wata macce ba idan yanemi Hadim jiyaje sha awan
sa ya karuwa bawan gamsu mararsa yayi ta masa ciwo Ya Allah kasa na nuna
adalci a tsakanin mata na ita wanda nake son kar ta gane ita nake so itama Hadim
Allah kar kasa ta gane abaya take
Dr yace"ko kasauka ne? yace inajin ka yanzu yazanyi na dan samu sauki.?
"nagaya maka yanzu zakaji kaware amma kafinnan a kashe maka AC karufu dan
kasamu gumi ya zubo maka ko kasamu tea mezafi kacika cikin ka dashi.
Nabil yace ok ya cire kunen sa ita kuma ta kashe ta ajiye wayan tace "meyasa
ka kasance me tona asirin aure.
Murmushi yayi yace "ba tona asirin mu nayi ba likita ne fa
Ki rufeni.
Tarufe shi ita ma tashiga ahankali
Ba ajima ba taji bacci ya kwa sheshi itama haka
Juyi zatayi ta bude ido taga alamun kamar gari yawaye da sauri ta d'aga ta kalli
agogo jikin gadon yanuna mata karfe 9 na safe har ya gota salati tayi tashiga
toilet agurguje tayi alwala saida tayi sallah ta meke taje ta tab'a jikin nasa taji
bawani zazzabi baccin sa yakeyi cikin kwanciyar hankali itama ta kwanta tayi
daidai idon sa take hura masa iska shiru bai tashiba hannun tasa tana shaho
fuskan sa ahankali ya bude idon sa cikin jin bacci sosai yace "my Mata bacci.
yarufe idon tare da jawota jikinsa
"Ka tashi kayi sallah rana tayi.
Da sauri yabude idonsa yace *"Yasalam!*
[3/9, 6:08 PM] BATUL ADAM JATTKO: Ya sauko yayi hanya batdroom yafito yana
goge jiki kayan baccin nasa yasa yayi sallah dashi kafin ya idar har Fandau ta shiga

467
tayi wanka tana zaune awajen mirror tana shafe shafe ya zo bayanta yana
kalonta ta cikin mirror suna hada ido ya sakar mata murmushi
Tace "Abul kaam ya jikin?
ina kwana?
Karasawa yayi inda take yasa hannu yana shafa kanta yace "wannan kitson fa
wayamiki?
Tace "Umma Salma ce?
"kai wanda ta miki kunshi amma wannan dole muje da ita.
"nace yajiki bakace komai ba?
"Eh ai baki iya Gaisuwan ba shiyasa nak'i na amsa miki.
Tace"kamar ya.?
Yace bari na koya miji yanda ake gaida miji.
Ya d'agota ta meke shi yazauna amazaunin nata ya daurata kan cinyar sa idon sa
cikin nata yasa fuskan sa cikin kirjinta yana goga hancin sa a boobs dinta wani
irin laushi yaji ai take yafara wani irin gurnani dama towel ne ajikinta ai yana
sulbilewa ko ya sake rekicewa cak ya dauketa ya dan ganasu da gado Fandau
dole ta bari yayi yanda yakeso dan aunty Habiba tace kar ta nuna masa ragonta
gurnani da alkawarirrika ta ma rasa wanda zata dauka yana mirgina wa ta duba
agogo yanuna 11 na rana amma sai taga yana lumshe ido ya jata jikin sa ba ajima
ba taji saukan nufashin sa yayi bacci ta dago kanta yana bacci wani irin son sane
yake nunkuwa azuciyar ta yanzu wanan balaraben shine mijina ni Fandau da
samarin Anguwar mu suke kira da yanga acikin Summa daga hannun tayi tana
yiwa Allah kirari da godiya akan baiwar da yamata
ahankali takai bakinta kan nasa ta dinga lasa har bacci itama yayi gaba da ita
yanzu ma ita tafara farkawa jin kamar ana knorking
Ahankali tafara raba jikin su

Aban garin uwar gida Hadim kuwa Nabil yana fita taji wani irin kuka ya taso mata
dan tasan ayan da taga Fandau ba namiji me lafiya da sai ganta bai rudeba da
taga shedan yana son samata rashin nusuwa kawai ta tashi ta shiga bayi tayi

468
alwala tazo tayi ta jera nafila daganan tayi addua ta kwanta saide taji Nabil bai
kirata ba
Da safe su Yasmin ne suka hada
break kamar yanda suka saba suka jera a babbar parlour amma har 11 basu
fitoba abin yabawa Hadim mamaki ya har b'uya tayi tasha kukanta batare da
kowa yakani ba takira wayan sa ba adadi ga Fuj sai kuka ta ke mata taki cin komai
ita ina Abul haka ta rungume ta tafara kuka itaba su yasmin suka bata hakuri
Jidda tace

Aunty "dama ance amarriya ko ta buzuzu ne sai anyi dokinta amma kidaure zai
wuce.

Hadim tace "ai ni bawani abubane dama FUJJI ce taki cin komai wai ita Abunta
yazan mata Ashuwa ce ta jata taje take faman lallamin ta har taci abincin daga
nan suma sukaci Hadim de cakala kawai take tana kora ruwan tea dan kar yaran
sugane suna cikin cine wayan Hadim ya fara ringing ta dauka Dr Hafeez tagani
picking ta reda sallama ya amsa yace "yajikin nasa nakira wayan baya picking
shine na kira naji ko lafiya.
Hadim tace "waye ba lafiya.
Dr Yace "Shiddams yaki rani wajen 3 nadare bashi da lafiya shine nakira naji.....

Ai tun kafin ya karasa Hadim ta meke tace "ok


Bari inazuwa.
Ta kashe wayan tare da Mekewa da sauri ta haye saman tafara knorking
Fandau
Da kyar tasamu taraba jikin nasu ta dauko shijab dinta har kasa tasa wani irin
yinwa take ji dan haka dakyar take tafiya tana hada hanya ta karasa ta bude
Hadim tagani ,"lah Aunty kece ina kwana.?
Hadim" tace ina yake meyasa meshi.?
Fandau tace Ayyya yana bacci zazzabi ya sauka ai

469
Hadim rab'awa tayi ta gefen Fandau ta wuce da ganin yanda gadon yake
Ayamutse tasan anyi aiki amma sai ta haye gadon ta d'ago sa idon sa arufe
yakamo hannun Hadim fuskan sa cike da annashuwa yace "mata kibar ni wllh
idan na bude ido ina kallon ki bazan iya kyaleki ba sai na wuni ban gaji ba gashi
ina tausaya miki ke jarumace.
amma sai me hannun yakeji kamar bana Fandau din saba ai da yashafo dantsen
hannun da sauri yabude idonsa ya daura akan na Hadim da yaciko da kwalla
Cikin in ina yace "my one kece?
ajiye kannasa tayi ta ahankali zata sauka ya kamo hannun ta amma sai yarasa
mema zaice kurawa juna ido sukayi
Sai asannan Hadim ta gane bakomai ajikin sa sai bargon da yarufe rabin jikin sa
tace "dama dr Hafeez ne yakira yace baka da lafiya amma da nazo banga alaman
haka ba kana da bako ababban falo sai ka fito tana gama fadan haka ta kwace
hannun ta tameke tana tafiyan ta akarkace dan kafa har yanzu bai ware ba
Tana fita tayi part dinta ta fad'a gado tana kuka Wayyyo ni Halima bazan iya
zama haka ba zuciyata zata fashi saide yara ba mana gida kawai

Dago kansa yayi kalle ta yace "mata ya akayi baki tasheni ba kika bude kofa ta
shigo har d'aki.

Itama Fandau cikin fushi tace "na dauka zata tsaya a parlour tace nakira mata
kai amma sai naga tashiko min har bedroom har kan bed dan isa koda yake ta
isane idan anyi la akari da rayuwan da mukayi abaya ai zatayi wanda yafi haka
ma.
Kallon ta yayi yana tabe baki ya jawo towel asaman gado ya daura ya meke yaje
daf da ita ya d'ana mata yatsan sa abakin ta yace ni zaki zunburo wa ai wanda ta
shigo miki zakiyiwa in banda sokuwa har kina tsaye macce ta shigo miki har
bedroom har gado ta daga miki miji ta daura acinya duk kina tsaye?

Itako Fandau lips dinta take murzawa tace "Allah kai mugune kafara muguta ko.
"neni mugun sonawa na taba miki mugunta.?

470
"so dayawa kasha d'ana min wanan hannun naka a lebena har marina fa kashayi
da duka ad'akin uwata.

"marin namiki a London akan kince Shateema yafini kyu kuma zaki aureshi ne
ban manta ba dukan dana miki ma akan kishine.
Yana magana yana cire mata shijab dinta
Yace "amma kin manta mugunta da na taba miki.
Tace wanne cikin rigan ta yasa hannu yakamo books dinta yace "na taba cizon
nan harki kace inba maye ba wazai ciji mutun anan wazai tsosi nan kin manta.?
Fad'a fasa tayi tana dukan kirjin sa "Allah banaso.
"ni kuma Allah inaso kinsan ni mayen kini idan maitar ta motsa har gurnani nake
nafi maye ita maita kamar kura nake dan...... .
"Allah kadena.
Lebin ta yakaiwa hannun yace "waike wani irin lips gariki daga d'an wanan
shafawan har ya dan ja.
kafin tayi magana har ya hade bakin su ya sungume ta sai kan godo
Da taga yazarce kuka tasa masa "ALLAH habibi na gaji yunwa fa nake ji. idon sa
ya d'aga yakalli agogo yaka yaga1 har ya gauta
Shi yama manta dawani abinci aduniya tabbas zata ji yunwa wannan aika tuwa
da tayi shikan sa saida ta tuno masa yaji cikin sa bakomai
Yace, "ai ke dince ce da zafinki kika shigo gashi har na manta da cikinmu,
Shiga bathroom ki watsa nima zanje na daya d'akin.
Zunburo baki tayi
Tace " nede saide muyi tare ai haka ka koya min.

Dariya yayi yace "naga alama kema fa fitinan kanki ce harija ce ko kinsan fa
awajen wankan baza abarki ba amma kike nema tashi yayi yasauka yana gyara
towel din sa ya dunkufo zai dauke ta da sauri ta rarafa ta sauka ta daya gefen

471
dagudu tayi hanyan toilet din tana shiga ta rufo dariya yayi ya sauke ajiyan zuciya
yace Allah kasa kar son wannan bawar taka yamin illah shima yafita ya shiga daya
d'akin yariga ta shiryawa yashiko itama ta sha kyu cikin wani arnen material ja
dinkin yadace da kayan kayan ya dace da jikinta wani siririn sarka tasa silvar iri
daya da agogon tana daura agogon ya shigo
Da sauri yak'ara so" Wow Mata wllh idan kina min wanan salon gayun sai ki....
Ya dauketa yana juyata "kayi sallah Allah kaga har kusan karfe 2 wllh idona ya
fara ganin 2-2 hanyan fita yayi da ita saida suka je parlour karshe tace nide ka
tsauke ni ko ta kanta bai biba da Allah yasa Hadim bata man parlour saisu Jidda
jin taku yasa suka d'aga kai amma ganin yada suke duk sai suka sunkuyar da
kansu itama Fandau ta naganin su tayi saurin durowa murmushi yayi ya kamo
hannun ta suka tsauka ahaka suka karasa yana mata magana k'asa k'asa saida
sukazo daf dasu suna suka ce "YaShid ina wuni?
"Lafiya.
Yace tarida jan hannun Fandau suka zauna kujera sannan suka Kalli Fandau suka
ce Aunty Fatima ina wuni?

Cikin wani salon yanga da tsare girma tace "kuna lafiya.


Dan Habiba ta jamata kunne akan kanne nasa duk yaran Hadim ne kar ta kuskura
suga fuska awajen ta su rena ta dan duk sun girmeta ta ja ajinta sosai kafin ta
gama sanin halin kowa
Duk suka sake kallon ta dan yanayin maganan kadai zaka gane me ajice
Nabil yace "ina my one.?
Zee tace "tana bacci.
Yace "ok ina su Fujna?
"yanzu YaHanif yafita dasu zai zaikai su gidan (zoo).
"to breakfas fa?
Zee tace "YaShid saide na rana ai
Yana dining
"ok asamo min ruwan tea kuma akai part dina ajera ak'asa.

472
To suka ce tare da mekewa

"mata yunwa ko yasa hannun sa acikinta yana shafawa


Itade bata ce komaiba
Ahaka suka zo suka samesu
Su kace YaShid mugama
Hannun fandau yakama suka shiga part nasa
Gana ce ta tashi tayi tsalle tace" woww ya Allah ka bani irin wanan mijin da
zamuyi wannan rayuwan.
Zahara tace "Wllh nima Ameen kai.
Zee tace "amma fa daganin yar girman kaice har dawani kuna lafiya.
ta fad'a tana kwaikwayo muryar Fandau
Jidda tace "wllh baki iya muryar ta ba.
Yasmin ko tashi tayi take kwada tafiyan Fandau ita masuka ce wllh baki iya ba
Ashuwa tace bari kuga haka take itama ihu su ka mata wllh baki iya ba Falmata
tace "ai wllh sai na shiga jikinta ta koyamin irin wanan tafiyan da maganan.
Zee tace caf ni wllh bata isaba wannan eya yarinyar wllh dagani bata kai Hamida
dasu Salma kannen muba.
Gana tace wllh ni kam sai nagoya haka kurum yarinya tunjiya ta dannan miji
ad'aki sai yanzu yanzu ma yinwan cikin sune yafitar dasu dan kitchen din part din
bakobai aciki.
Falmata tace "tun d'azu nake son tafiya Iya tana kirana amma dan naga wacce
isheshiyar ce shiya sana zauna.
Jidda tace "Allah sarki Aunty Hadim

Suna shiga jikin sa narawa ya had'a tea me kauri yabata yabata tana kafa kai ta
shanye nan tanan saiga kumi ya karyo mata

473
Daga nan shima yasha haka yajata jikin sa tawani narke sai shakwaba take zuba
masa ahaka yayi ta dura mata abincin knocking akayi yabada izinin shigowa
Fandau zata sauka amma yareke ta Gana ce tace "YaShid da akwai bak'o fa.
Yace wai tun wanda my one ta fad'a.?
"Eh shine yana parlour bak'i.

Bayan sun gama ci ya kamo ta yace "muje muga bak'on ko.


Haka suka sake ratsa su Jidda suka wuce
Suko suka daura da Gulman

Zaune suka sameshi akan kugera da jarida ahannun sa sunayin sallama ya dago
tare da Mekewa ya mekawa Nabil hannun yana murmushi
Yace Fatima ko?

Yazauna "nasan baku sanni ba amma ansanar daku zuwana nine Dr Afwan
Barumi Niger naso nazo tun su Baba suna k'asan amma ban samu dama ba sai
jiya bayan ankawoki. da sauri Fandau ta meke kusa dashi taje Ayya Ya Afwan
gashi ko kamarku da YaShatee murna tayi sosai suka gaisa sai
Yace "ai Mama sai da tayi tayi nayi hakuri zuwa gobe nazo nace sai nazo naga
Shiddams da muke ganin sa a TV wai yau shine mijin yar uwata tun awaya bro
yagaya min amma nakasa yarda saida
Nazo wani yayan kine Barnoma ya kawoni yajima yace zaije yadawo.

Sunjima sosai suna fira har Barnoma yazo da zasu tafi Fandau tace "sai yaushe?
yace " ai kafin nabar k'asan nan nadinga zuwa kenan dan acikin gidan nan a yaran
matan da suka shigo dani nan nagani inaso.

Bayan fitan sa suna shirin shiga part dinsu wayan Nabil yayi ringing ya duba
Girema ne yace "Grem ya akayi ne.?

474
"Yashid daya daga cikin turawan nane bashida lafiya yanzu haka muna hospital
yace yana son ganin ka.

"nawani company ne.?


" *FUJJIRAT* *GROUNDNUT OIL*.
"ok gani nan.
Kissing din Fandau yayi a goshi yace "kishiga ciki zanje ganin marar lafiya kinji.

Shagwabe fuska tayi tace kuma sai yaushe baku gaisa da Aunty ba ya kamata ace
kun gaisa.
"Mata karki damu kisame ta kice mata nafita kuma nima zan kirata Wllh wani
ma aikacine bashida lafiya yana maganan yana d'aga hannun alaman driver yazo
da sauri ya taso suma ascots din duk sukayi shiri ya juya ya sake mata kissing
yace " inason ki my Mata.

"Nima haka Mijin Mata.


"ki shiga kinga gardawan nan suna kalle min ke ahaka.

''Kana kishi nawa kasa gardin yayi ta yawo dani har London ina gardine yakaini.

Girgiza kai yayi yace, "mata wllh kina da neman magana ai Sani amincece nane
ko yanzu zan iya bashi amanan ki.
Fandau tace "yawwa waini ina yake ne.

"yananan gobe yace zai kawo miki ziyara shida matar sa.
Ya juya yayi inda motan yake aka bude masa ya shiga saida taga fitansu sanan ta
shige ciki su Yasmin kuwa suna Gulma ta window ita tama Hadim daya ke tana

475
sama tana kallon komai baya tayi tana adua meyake shirin faruwa dani YAALLAH
dole araba gida inba shaka ba mutuwa zanyi.

Suko yan Gulman tashi sukayi suna gwada tafiya, ta sukayi hanyan parlour
Itako saida suka ga zata shigo ko wacce ta daidaita tafiyan waisu adole sai
sunkoyi tafiyanta
Wu cewa zatayi ta shige part dinta Yasmin tace "am Aunty Amarya na biyo ki zan
tayaki fira.

Tace "ayya ba damuwa duk suma meke banda Jidda da Zee


Yasmin tace "Aunty kinga yan iskan nan zasu biyomu ko.
Fandau ta juyo tayi musu murmushi duk suka shige
Zee tace "aikin banza dan Allah dubesu kanwar bayar su

Sai dare sosai Nabil ya shigo alokacin kowa ya kwanta part din Hadim yayi dan
yasha kira ba ta dauka yanzu ma yaje sai knorking yake bata bude ba tana jinsa
yayi part din Fandau umm bidirin na yau ma ba magana dan da safe sun magara
sosai tariga shi tashi tan har ta gama makeup din ta sannan ya bude ido yana
kanin ta yace "wai yarinya nan mekike so dani ne.?
Tace"danayi me? yace "zokiji abin da kika min.

Mekewa tayi cikin kwarewar tafiyar ta tana dososa tana jifan da tattausan
murmushi ta shiko sai wani lumshi ido yakeyi saida tayi daf da gado saita canza
hanya tayi parlor da gudu
Yace "niko
Ya tashi yayi toilet shima

Itako Fandau kitchen dinta tashiga amma tasamu komai sabone idan ta tsaya
cewa dasu zatayi amfani zata b'atawa kanta lokaci

476
Dan haka tayi babban kitchen din dama ko parlor ba kowa dan yan Gulman tun
dare su kace bata gobe suna da school
Tashiga tafara aikin cikin kwanciyar hankali
Hadim tana saukowa taji mosin ana saukowa a saman Fandau daga jin takun
tasan na Nabil ne dan haka tayi kitchen da sairin ta saide yaganta kuma dama
gunta zaije dan haka yabita
Tana shiga shima ya shiga jawota yayi jikin saya sauke ajiyar zuciya yace
"haskena nayi missing naki sosai Allah rayuwan Nabil a hade yake da nake bana
gane hakan sai najima ban ganki ba Wllh jiya dakyar nasa mu bacci.

Hadim d'aga idon ta tayi ta kalle shi ido cikin ido tace ban ga alamun rashin
nusuwa a gare kaba kaida ka manta dani...
"haba my one ahe zan manta da kaina kece farin cikina farar macce lantar kin
gida kinfi 1000 kyu nede awajena bani da tamkarki shiya sa naki ranki my one
macce me idon zinariya dole kyuwun ki asashi alayi.
"Nabil kasani wasiwasi Wllh kwana 2 kanuna halin ko inkula a gareni kasamu
yarinya.

,"haba wacce yarinya ce zata sa na manta da sarauni yar mata kefa duk a family
dani kike kama kinga soyayyamu daga Allah ne bawata yarinyar da ta isa na
manta ki saboda ke kyakkyawan ce kuma kowa yana son abu mekyu har wannan
yarinyar me ta isa tamin zaki damu kanki akanta kinsan yanda na matsu kuwa
kwana 2 nan shiyasa nace ban yarda da satin da kikace kin bamuba dan garin
naji d'adi ai shine gari yau zan dawo gareki mezaki tana damin dan natara.......
Fandau da take sugunne ta meke dan tagaji dajin magan ganun nasu yana
rungume ta ita ta cikin mirror sukayi ido 4 da ita bai san sanda yasaki Hadim ba
tayi luuuu.....

*to masoya da fatan zaku cigaba dayi min uzuri afuwa insha Allah mun kusa*

*BJATTKO*

477
[3/13, 10:12 PM] Hauwa: [3/13, 2:37 PM] BATUL ADAM JATTKO: *DAMATA TA*

*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*

🌈kainuwa writers Asso🤝🏻


*49*
Cikin zafi yatarota yace"mehaka my one.
Tace"kai zan tambaya sai jinayi ka sakeni kawai.
Hadim bata san da
Fandau na awajen ba saida Fandau din tazo daidai dasu tace, "Aunty antashi
lafiya.?
Da sauri Hadim ta juyo dama tunshigan ta taji kamshi turaren Fandau
Tace"lafiya ummul kaam.
Daga nan Fandau ta wuce.

Bayan tafita Hadim tace "kai dama tanan nan kake da wanan magan ganun.?
"Eh tananan?
Tace "amma Wllh banji dadi ba.
Yace"mena rashin jin dadi menayi?
"haba Modu kafa fadi kalamai wanda tamkar na kushene akanta tabbas koni
akayin wa bazan ji dadi ba.

"Mena fad'a kawai dan nace inason ki shine namata lefi.

478
Murmushi tayi tace "Ummm Mamman kenan ka mayar ni k'aramar yarinya ne
najima da gane kana mutukar son yarinyar nan ban sake gaskan kaba sai a wanan
kwanan 2 nata Nabil yaushe rabon ka dani tunjiya da nasame ka a godon ta acikin
wani yanayi tare da sakin baki kana fadin kalamai na so agare ta kasan ka b'a
tamin rai amma baka nemeni ba kafice sai dare da ka shigo kabuga kofa kaji
shiru juyawa kayi ban ganka fa baka kirani ko awaya ba sai yanzu duba time 12
katab'a kaiwa irin wanan lokacin ad'aki sai a duty wanda ka kira da yarinya ba
abinda zata iya maka,
Jan hannun sa tayi suka zauna akan kujera tace inason ka gane cewa nasan
Fandau ba yarinya bace ai ta tashi a sawun yarinta tun adaren da kara bata da
budurcinta nasan kai kanka kaji kunyar gayamata haka shine da kagan ka tsorata
ko zaka kadani
ka gama moran ta har kana cewa ta bar inka bade ido ka ganta baza ka kyaleta
ba yanzu kazo kana kushe ta baka so zaman lafiya ba matar da yara 4 suka fito
ajikin, kakira ba abinda zata ma
Ni yanzu abinda nafiso dakai kar kabar ni cikin kunci nima nasa mu kulawan ka
kuma bana son idan muna tare kana kawomin maganan Fandau dan inada rauni
akai, yanzu de kaje ka lallashi ta ko wllh kayi missing
books dinta da Heep's.
Duk jikinsa amace ya akayi ma yayi hakane shi dawane idon zai Kalli Fandau shafa
kumatun tashi Hadim tayi kamar tasan abin da yake tunani tace "kar ka damu
kaje ka bata hakuri nasan kai jarumine saide ka zama na miji kar ka fadi kalamai
na kushe akaina kamar yanda nima bana son gaba ka k'ara kawo min abin da ya
shafi kushi agareta yin hakan zai janyo girman kai a tsakanin mu ko wacce
kanuna mata so kamar ba wata a gaban ka idan kana tare da ita.

"na gode da shawaran ki my one wllh ki yarda da gaske ke ta daman ce wllh


inason ki fisabidillashi musamman yanzu da kike son zaman lafiya na kike son
yarana wanda nasan sonda kike min ne yasa kike sonsu bazan boye miki nasha
gaya miki ita ma Fandau inason ta amma namiki alkawari ba zan k'ara wani
kalman kushi akan dayan ku ba nima nafison haka idan muka kasance dake
kidauka ke dayace kawai dani.

Hadim tace "saide inada shawara yanzu yaushe ne tafiyar mu.?


479
"Da jibi nace dan wllh an matsamin sosai sai Baba yace zamuje Damasak ziyara
gobe harda ku suga Fandau dan basu san zancen ba.

Hadim tace "shikenan yanzu suma za aje ace musu yarannan bani na haife suba
ko.?
Nabil yace "zasu sani dan tafiyar da Inna danja za aje.
Shiru Hadim tayi ita arayuwan ta bata son taji ance yaran nan ba ita ta haife su
ba saide yazatayi d'an wani baya amsa sunan wani suma kansu yaran watara sai
sunsani gawani mutuwar sonda take musu yanzu har Akkaram tarike bata son
Nabil yayi maganan sama dan karya ce zai maidawa Fandau tunda yanzu kusan
sati bai sha nono ba ai anyaye shi kawai wata 7 amma har yafara takawa
Katse mata tunanin yayi da cewa "me shawaran naki.?
tace "akan tsaren zaman da zamuyi ne ni aganina bai kamata ace muntafi duk
ba yaka mata atafi da dayar mu tayi wata 6 sannan idan aka dawo akoma da
daya yafi dan kishin dawani zanman rashi jituwa ko Wacce za ta dinga jinta
kamar ita daya ce nakega hakan yafi ai.
Shiru yayi yana tunanin bazai iya barin Fandau ya jeyayi har wata 6 ba amma
afile yace "kema kinsan hakan bazai yuwuba dan ina komawa zan sa su Fuj
school tunda suna da baki kinga bazai yuwu adinga yawo dasu ba.
Hadim tace"sai su zauna awajin ta nima idan inacan suna wajena kaga hakan ba
wani *dama* aka bata na kula da yaran ta ita ma nima kaga idan ina can zan
hada harda Akkam da wanda zamu samu gaba na rike hakan zaisa yaran mu su
tashi kansu ahade.
Yace "wanan shawaran naki yayi yanzu dawa za afara zuwa.?
Hadim tace da ita yadace kufara zuwa.

"yanzu my one kinyar da natafi na barki har tsawon wata 6?


"My star to yazan yi kaima kakira abin da yafaru damu da kaddara ne.
Shikan dadi yaji na zai fara zuwa da Fandau afile kuma yadinga gayawa Hadim
kalaman so anan kichen din ta hada musu break yace wai ina su Fujna wllh inaga
su Ashuwa ne fuka fita dasu Akkam yana bacci bari na dauko sa.

480
tafita shiku ma yace "haka kawai sun ma yarmin da yara gantalalu bari nakoma
dasu jibi su samu nusuwa suma da sauri Hadim ta dawo tace Haba ai ba yanzu
za a ta fimin da yara ba zai zan tafi inyaso sai nabar su asasu a school din amma
bayanzu ba.
"Shikenan my one ai yanda kikace shi za acigaba dayi Modun ki bai taba kaucewa
shawaran kiba ai cikin shawaran ki nake."
dariya tayi tare da ficewa shima yaci gaba da cin abincin sa yana tunanin ko me
Fandau takeyi yanzu har Hadim tashigo da Akkam a hannun ta
Tameka masa yace "yaron nan fa dake yake kama k'auri sukaji suna waigawa
sukaga girkin Fandau ne yakama da wuta Hadim ta kashe gas din
Tace "yakamata kuma ka koma wajen matar kafa.

Yace "ita me yahana tazo ta cigaba da abinda takeyi.


Haka de har Hadim tace zata je tayi wanka shima mekewa yayi muje nima kimin
dan naga alama kwana 2 kin maidani maraya.
"a a rufamin asiri kaje ta maka duk da nasan da aiki agaban ka.

Yace "umm to shikenan de amma kiyi shirin tarbata yau fa.

"Aida naba ka 1week ina son bata damar da mamu bata ba tana budurwa akkin
tashi sai kayi kwanaki 7 a wajenta.

"To ai kince tare zamu tafi da ita kinga dole nazo muyi na bankwana.
'a a wllh nayafe.
"yace nagode wa ALLAH da yaza bamin ke amatsayin uwar gida me adalci.

Itade sun guman Akkrama tayi ta haye a bin ta

481
Tana zaune tana shan tea ya shigo da wayan ahannun ta tana chatin da kawayen
da yan uwanda dan yanzu Faridan Amjad ta zama babban amini yar ta
Cikin murmushi ya karasa inda take ya zauna yace "Mata dama ba bacci kika
koma ba shine baki fito kinbani break ba sai my one ta tausaya ta bani Gaskiya
my one tana da kirki wata da kwana da miji ita da ciyar mata.

"ai kaima kace my one tuda take daya awajen ka kaga ita ya dace ta maka komai
musamman wanda ka kwana da ita yarinya ce me ta isa tayi maka da zaka sa ran
zata baka breakfast.
Shide yarasa mezaice mata sai binda tada kallo yake dan yanda take kurban tea
yana son yagane yanda fuskan ta yake ciji damu wace ko rashin sa amma yakasa
tan tancewa
"Inason yin wanka mata fita zanyi.
Tace "ok.
"To kitashi kuje kimin wankan.

Da gowa tayi tana kallon sa tace "kabari sai na gurma yanzu ban isa yiwa babba
kamar kaba kaje lantar kin gida ta maka ai mekyu da mekyu ta dace.
Cikin shan kunu yace "idan na fashin ceki kina son gayamin magana ne saboda
reni yana son shiga tsa kanimu ko.?

Tace"A a yi hakuri ba reni tsakanin mu zan kiyaye gaba afuwa.


Tsaki yayi ya shige yana cewa girmana kikaga zaki iyayin fin haka ma.
Fandau cikin ta kaice ta ke bin kofan da kallo wato wannan shine hakurin da
akecewa tayi ko amma meyasa zai mata haka dan yana son matar shibai gamata
yana kusheta gaban taba
Har yafito yagama komai da yasa kayan tana kallon ta gefen ido ko kallon inda
take baiyi ba saida yakusa fita yajuyo yace "kishiyar gobe zamuje damasak ziyara.
yana gama cewa haka yafita ita ko tace wannan kaine nade taburman kuyar ai

482
Tana nan ajaune sai bayan la asar yan matan gidan suka shigo mata yanzu kam
tana dan sakewa dasu dan tana cin dariyan su dan basu boye mata Gulman ta
da sukayi ba sudin ga gwada tafiyan ta da maganan ta agaban ta tun tana dauka
raini ne yanzu ta gane tsabagen sangar tane irin na yan hutu sakalcin su yana
bata dariya gashi dama duk kannen sane abokan wasan tane
Gana tace wai Aunty kirki meyasa bakya son zama a man parlor ne mutafi mu
mar Hajiya Aunty ita kad'ai a parlour suka tadda Hadim acikin yara suna ta bata
surutu FUJJI ce tazo da gudu Oyoyo Aunty kirki ta fada mata sai kuma Fandau ta
kasa yi mata wasan take mata nada Fuj tace "baki d'agani ba bance miki nice
FUJJI kiba.
"Sorry Fujin mum kinga yanzu kinyi nauyi bazan iya d'agaki ba saide kije mum ta
dagaki.
Zun buro baki tayi
Tace "Aunty kirki bata da karfi ai su uncle Grem da mum da Abulna suna d'agani.
Su Maaf ko ball sukeyi sai Akkaam a cintar Hadim ta na bashi abincin sa
Fandau tace "Hajiya Aunty Allah yanzu karfi da yaji kunyaye min d'a kun hana
nagan shi.
"tayi dariya tace "aikan gwara da na yaye din da yanda kuke barin kanku da
yinwa shima haka zaku barmin shi shiba da amarcin ba a masa shoron wunwa
yaude nasa azuma muku kayan abinci a part din ko zaku safa dan karna je
ansamo min wani baby a masa shoron yinwa.
Duk dariya sukayi tare da jijinawa Hadim Falmata tayi shewa tace "se hajiyarmu
ana cikin haka Basheu yashigo dan gidan Zannah kusan sa an Fandau ne gaishe
su yayi tareda dan k'ada key din hannun sa yanayiwa BilAL wasa
Hadim tace "gashi ban gane kama kuma nasan tunda masu gadi suka bar kashigo
to sunga na gidane.
Kafin yayi magana Fandau tace "kaninane.
Cikin fara a Hadim tace "Ayyya wllh ban gane ba kinsan yaran Baban ne masha
Allah bazan gane ba sai ahankali shiyasa yanzu zan juri zuwa gidan dan nasan
yan uwana zauna mana dan uwa.
Basheu ya zauna yana cewa wllh kuwa munada yawa.

483
Hadim tace "ai kunkai 30 amma ko.?
Basheu yace "wllh mu maza ma 26 ne sai mata 18 idan aka had'a kinga mu 44
daidai.
Hadim tace "Masha ALLAH toni ma yanzu nashiga ciki kaga munza ma 45 kenan.
Dariya yayi yace "hakane Aunty amma fa wanan da tace muku ni kanin tane to
ni wanta ne itace yar raini amma su Hassana da su Hafsa yaya suke cemin.
Fandau tace "su Hafsa kace kaje ka tambaya duk nafiku. Hadim tace kinfishi
tunda gaki da aure.

Basheu yace "saide tace hakan.


Hadim tace "ya sunan ka.? yace" MUSTAPA amma ana kirana da Basheu.
Hadim tace "Ayyya dan uwa zanje fa ayi family meeting dani dariya sukayi
Basheu yace "nifa da bak'o nazo Yariman Niger yana waje.
Fandau tace YaAfwan meyasa bai shigo ba.
Yasmin tace wai wannan tsadedden guy najiya.?
Ashuwa tace"wllh shine. " Zahra tace "wai wannan mejin kan.
Kafin su sake magana har sun shiko sosai suka kaisa da Fandau da Hadim tace
"amma kanin Shateema ne ko.?
"eh inji Fandau ana Afwan yace "zamu wuce.
Fandau ta tashi rakashi saida suka fita yace "sister wllh batun yarinyar na da
gaske nake naga baki dauki abin da serious ba.
Fandau tace "nagane Wacce kake nufi Jidda ce amma naji suna cewa tana da
saurayi Aliyu amma bari na bata magana kashiga parlour bak'i zan turota.
Afwan yace" *Hauwa Jidda*
Sunan yayi kice mata waccen Aliyu ba na Gaskiyan bane ga *Aliyu Harda*
[3/13, 4:22 PM] BATUL ADAM JATTKO: Gata na Gaskiya nan.
Fandau tana shiga tace "Aunty waifa yayana yanace yana son kizama surukar sa
gashi can parlour bak'i yana jiran Jidooo.

484
Gana tace"wai dan Allah da gaske.
Fandau tace "hakane ai duk basu san sanda suka fadawa Jidda ba suna mata
murna amma ta daure fuskan taki cewa komai kuma bata tashin ba Hadim tace
kitashi kidan gyara kije mana.
Jidda tace ai aunty da gaske kike naje nayaudare Aliyu kenan Hadim tace "haba
jida wannan fa saurayine Aliyu yana da mata kin ko san halin *Yana* matar sa
Allah kullum muna miki adua Allah yaza ba miki mafi alkairi gashiko Allah
yakawo miki Dr Afwan wanda a India zai ajiyeki ai daga nan suka mata cah har
ta tashi ta tafi

Nabil sai dare yashigo suna zaune a parlour su Fuj suka masa Oyoyo zama yayi
yana biyewa shimen yaran Yace My one mezan cine.?
Hadim tace "Ummul Akkaam ki saukowa da dan sarauta naki abin kinsan idan
sarauta yamosa maya hawa dining.
Fandau dan kar Hadim ta gane wani abu tameke ta dauko su yasmin ko dama
suna gaishe shi suka wuce d'aki
Saida ta zuba masa tajuyo ta kalli Hadim tace "Aunty ni zan shiga ciki.
Hadim tace " to aida can din kika kaimasa nima tashi zanyi yanzu
Fandau de kowaigowa batayi ba ta haye da tafiyan na daukan hankali Nabil
ajiyan zuciya yayi afili
Hadim tace" yawwa my star naga alert fa shine nace muraba da yar uwata ko?
Nabil yace " a a kibar kayan ita ma za a bude mata nata account din kuma za
abiyata kudin kamar yanda ake biyanki
millions 40 duk wata ita ma haka munyi da oga da na bude mata ma da anyi da
ita.
"Allah my star shiyasa na keson Chelsea suna sonka dayawa matan Amjad Fa
dayan suke r'abawa.
"ai Ajd kikace nida shi wayafi bautawa club.
Hakade sukayi ta fira
Hadim tace to katayani da d'akan yaran mu shiga ko dan bacci nake ji nima

485
Yana zaune tafito awanka dan shiyayi tana fitowa tace "wai dama baka tafi ba.
Yace "ina."
" tace wajen Mata mana.
Dariya yayi yace "to natafi.
Yafita ta kaita sallaman nashi yabata mamaki ga kuma kishi haka ta kwanda ko
shafe shafen batayi ba

Da sallama yashiga amma da alama tana bacci hawa yayi tare da rungume ta
yace "mata kinji yanda nayi missing naki ne wuni daya kamar shikara.

Da saurin Fandau ta meke zaune dayake wutan akashi yake ta nuna kamar bata
gane ba cikin yanayin tsoro tace "Subahanallashi waye.?

Yaja bedside lame yace "yace wakike tsammanin zai tsalleke duk security
gidannan ya shigo miki har bedroom.?

Tace "saikai kaikuma banyi tsammanin kaba saboda ai garin naji dadi shine gari
banyi tsammanin zakazo garin da ba abinda aka isa amaka ba.?

Dariya yayi yace "mata ki min afuwa nayi kuskure da bansan ta ina zan fara baki
Hakuri ba nasan kinsan masayin ki awajena basai nayi zaman gaya miki ba saide
kitake dan kibani wahala ki manta da komai hakan bazai sake faruwa ba kinji
Mata nasan ke me Hakuri ce.

"kaji nace kamin lefine ai abinda yake cikin zuciyar ka kafa d'a hakan yamin nima
ina shirin komawa gidan iyayena kuma zan koma idan na girma na samu abinda
zan baka sai nazo.?
"Mata amma nace kiyi hakuri ai.
"bazan hakura ba.

486
"yanzu yakike son ayi.?
,"inaso katashi ka tafi inda kake jin d'adi.

Mekewa yayi yace "wannan me saukine amfanin mata 2 kenan wata idan ta
kunta ta maka wata ta faranta maka.
Saida yaje bakin kofan fita tace "kasan kafison matar kani kuma kadage saina
koma?
Yace "sosai ina son matata ko na taba cemiki bana sonta ne.?

"toni na hakura ka mayar ni gida awai.

"Kina da k'afa ai koni na dauko ki ai gani nayi an kawoki.


"to shiyasa kake wulakan tani kenan.?
"kai sorry Mata kar my one tarufemin kofa gwara naje.
Yana gama fadan haka yafude kofan yafice abinsa

Kuka Fandau takeyi sosai tace da kafa nafa yace kena yana tufi mana tafi ai ko
dasafe sai natafi
Wani zuciyar yace mata kin manta gidanku ba a yaji daganan taci kukan ta ta gaji
tukun ta sauko tafara jera nafila dan kwana 2 nacin sa yasa bata samun yin nafila
da yazame mata jiki kawai sai ta tsinci kanta da adua Allah ya sasanta tsaka ninta
da mijinta
Shiko abude yatarar da da bedroom din Hadim sosai sukayi da Hadim kafin ta
barshi dan ita ta kafe sai yaceka kwanakin da tayi alkawari shikuma yace bai dace
ba tunda ita Fandau da ita za ayi tafiya
Yayi kokari sosai wajen nunawa Hadim tana ransa dan yanuna bata kauna zalla
Washe gari tun asuba Baban sa yakirashi yace "tafiyan safe zasuyi tunda yace
bazasu kwana ba ya gayawa Hadim ta shirya yara dan ita duk gandan ko kichen

487
bata shiga amma ita take kula da harkan yaranta bata yarda wani yamusu ba
bata son ko t'abasu masu aiki suyi ko su Jidda ne suka musu wanka sai tace kaza
bayi bata sake musu Nabil yagama shiryawa tace "kagayawa Ummul Kaam ta
shiya dawuri kuwa.?

Yajuyo ya kalleta yace "ina naganta kije ke kigaya mata.?


Hadim tace "baza kaje kugaisa ba.
"idan tafito ma zaisa kawai.
Azaune akan sallaya tana karatun Qu ani Hadim ta samu Fandau tazauna Fandau
ta kai aya tarufe Qua nin tana murmushi tace "Hajiya Aunty antashi lfy.
Hadim tace "Eh kefa

"lafiya lau.
"Masha ALLAH.
"ki gama shiryawa yanzu zamu tafi.
"ina zamu Aunty.
"Zamuje Damasak garin su megida.

Agidan su Nabil aka hadu inna matazo ba abinda kake gani sai jeren motoci haka
suka shiga garin Nabil yana da taren masoya wanda idan yaje ko da yan uwa
baya samun ganawa saide yan uwa idan yana meduguri suzo su Hadim anbi
dangi Inna duk inda akaje saita bada labarin abinda yafaru itako Hadim harda
kukan aboye bayan sunzo duk agidan Inna suka sauka saicen dare suka watse
kowa yayi gidan sa yau Nabil ko mukwanan lafiyan baije yayiwa Fandau dinba ita
ma Hadim agajiye take bata masa zancen ma dagari yawaye jirgin safe zasubi
Hadim ta gama yiwa Nabil shiri sa tace "my star yanaji shiru Fandau bata fitoba
gashi lokaci yakusa yana daure igiyar takalmin sa yace ki dubota mana.
Hadim tace "kai baza kajeba nifa na fashinci jiya ma har muka tafi banga kunyi
magana ba bayan mun dawo haka meyake faruwa kaman bakwa jituwa.

488
"tabe baki yayi yace "nide ban ma kulata ba balle na mata nefi.

"bangane baka kulata ba inko hakane da lefin kenan Mamman katuna kayiwa
Zannah alkawarin gina adalci a tsakanin mu.

"kigaya min mena mata na rashi adalci shikaran jiya naje na mata saida safe jiya
da tafito lokacin tafiyan mu meyaka mata tamin data ganni tun ba d'aki daya
muka tashi ba amma kinga ba ta gaidani ba to yazan mata ko ke haka kikemin
kikoya mata yanda ake tattalin miji.

"To zan bincika dan nide nasan kanwata me biyayya ce inaga kamata wani
lefinne kuma idan na bincika naga da lefin ka nima zan shiga yajin aiki.
Tana gama fad'a tafice awance tasamu Fandau

,"ai baki shirya ba kina kwance.?


Cikin turo baki Fandau tace Aunty yau ma wani wajen za asake fita.?
"Hadim tace "kina tufin bakinsan yaune tafiyan kuba.
"Aunty wane tafiyan kuma.?

"London zaku tafi.


Gaban Fandau ne yafadi wani irin zama zamuyi da wadannan bayin ALLAH yanzu
tafiya har wani k'asan bani da matsayin da zaigaya min saide matar sa tazo ta
gayamin kuma sai asanda za ayi tafiya shiyasa jiya muka dinga bin yan uwan sa
ashi sallama yakeyi nikuma da nakeda yan uwan birjik tunda nazo inda banda
gidan YaMuna ba inda naje.
Hadim tace "kinyi shiru time yatafi fa me dame zaki dauka na tayaki shiri.
"wai Aunty to yanzu banyi sallama da kowa ba kuma su YaZaha baza suji dadi ba
wllh nide anya za ayi tafiyan nan dani kuwa.

489
Hadim ta zauna abakin gadon ta dafa Fandau tace" Sister to yaza ayi tafiyan ne
ya matso ki musu waya kibasu hakuri nima duk zan bi gidajen su amadin ki in
basu hakuri.
Fandau fadawa jikin Hadim yayi tace Aunty bansan mezan cemiki ba yanda kika
dauki dangina ashe wai Basheu da Abor mota kika siya musu wllh bakiji godiyar
da jiya sukeyi ba Aunty ki nada baiwar kirki wanda ba kowace macce ALLAH
yabawa ba.
"yanzu Fandau dan
nayiwa yaran Baba Zannah abu har sai anamin godiya wllh baku daukeni yanda
na dauke kuba sam.
"Aunty kirkinki kawai na fad'a Allah de yabarmu tare.
"Ameen nacewa Basheu din yamin les na sauran Wanda basu da mota ya
turomin .
Fandau kam rasa bakin magana tayi

sai Hadim din dince ta tashi shiya mata kayan bata musa mata ba dan wani kiman
ta take gani Hadim acikin whadrrop din Fandau taci karo wasu magun guna
wanda da gani tasan na matane Tajiyo ta kalli Fandau tace kai yar uwa haka kike
harka kin bar yayar taki a kasa nima ki daurani network bana ta kwasa ta zubawa
jakan da take shiya kayan Fandau
Fandau sun kuyar da kanta tayi cikin kunya Hadim ta zo kusa da ita ta zauna tace
"yar uwa da gaske nake dan Allah Mama ce ha hada miki wannan kayan wllh ina
bukatan su danni bani koda kawaye anan narenasu sai turawa maganin bature
yana k'a idodi kashinan yajanyo min matsala shine nake son yin amfani da namu
na nan.
Fandau ta sauke ajiyar zuciya tace "wasu Mama ce ta had'amin wasu kuma
YaMuna ce kisamesu.
"ok zan samesu amma sai kun kusa zuwa."
"ah Aunty ba dake zamu tafi ba.
"Eh nafison nabaku *DAMAR* ku kud'an ci amarci daga ke sai shi zaku tafi ko
Akkam ba dashi za ajeba dan Gaskiya na shiga hakkin ki daga farkon auren ku
shiyasa nace inason yanzu na gyara kurena.

490
Nabil ya shigo yace My one ya akayi kinsan time yayi kika zauna haka Hadim ta
kama hannun Fandau ko wanka batayi basu ka tafita a airport Hadim ta
rungumo Nabil shima yaji tausayinta yana goge mata hawaye yace "My one
kawai mutafi abin mu Hadim sakin sa tayi ta karbi Akkaam ahannun Fandau
tarike hannun Maaf da BilAL tasa su ta sake jan Fuj ta shige mota ta bawa drive
umarnin yaja suka Bar wajen ita ko har akusa rufe jirgi Fandau bata da niyar shiga
shiko ma dan girman kan yakasa mata magana yana so saita shiga ya shiga kawai
sai yazo yakama hannun ta Ascort din shi suka dauki ja kansu suka shige dama
shi ajirgi wajen zaman sa na musamman ne har nan yajata ya kuma kulle wayen
ya dauki glass ya maka a fuska yaja laptop dinshi ya kunna bai sake ko kallon
inda ta keba har 12 narana a gogon 9ja yanuna bai kulata ba bai bude wajen ba
balle ma aikatan su zo suyin maganan abinci ko bacci ta kasa saboda yunwa can
taga yazuge jaka ya dauko takeaway yabude wani kamshin taji tasan dambun
kazane ya sake sa hannun ya dauko wani karamin flask tare da ciro cup yazuba
coffee yana ci yana kurban coffee bai ko kalle inda takeba yace "idan zaki ci kici
mana kinwani zubamin ido sai kinsa na kwaru.
Abin ya bata mamaki me yake nufi shifa yamata lefi kuma yafita daukan zafi ita
ma hankalin ta ta maida kan wayan ta wayan sane yayi kara ya dauka tanajin
muryar ta gane Mama ce tace "Nabil haka kuma zamuyi da kai ashi dama matar
kake nema kwana 2 ko awaya.
"haba Hajiya Mama yaza kimin wanan fassara wllh ban samu zama bane
shekaran jiya wani ma aika cinmu ne bashi da lafiya sai da naga yatashi k'asan su
nasamu nusuwa jiya kuma mukaje Damasak kinga yanzu ma muna cikin jirgi
zamu koma.
"zaku koma shine bako sallama da an kawo min ko Dauda da Hajara ai.
"Mama ai su suna gida dan bada My one muka zama ba nida Ummul kaam ne.
"Ayya yanzu ina ita Fandau din.?
Yajuya yakalli Fandau shi take kallo amma sai yace "Mama tana bacci ne.
"to ALLAH ya sauke ku lafiya.
Fandau ba karamin haushi taji ba ga idan awayan tane ko takira ba zai shiga ba
tunda suna sama dan nashin ma international ni yasa kuma dasafe ma bata da
kudi awaya dan ita tunda taje da dan kudin da Habiba ta sa mata take amfani a
wayan da ya k'are ko bata da ko asi

491
Har kusan 3 na yamma yanwa yana cinta shiko yayi bacci yasa tayi sanda ta
dauki guntun naman daya bari ta fara ci ita da take son tadan taba yanda bazai
gane ba amma sai jinta tayi yace "kuma sai Kinga makerin *kwanon*
[3/13, 5:57 PM] BATUL ADAM JATTKO: Itade dan kunya tarasa mezata ce
shikuma ya mayar da kansa ya rufe idon sa
Basu jitun ba har suka zauka sai yau Fandau ta ga matsayin Nabil a London yanda
akazo taran sa

Angama shirya musu komai na abinci ita ko dama yinwa take ji gardawan duna
fita ta na hawa kan dining shikuma ya haye sama da taga ma tashiga d'akinta
nada tashiga bata gansa ciki ba tayi wanka tashiga rama sallolinta tana idarwa
ko adua ba ta tsaya yiba ta bi lafiyan godo dan ita amma abin mamaki bata ga
Nabil ba har wahegari saida daji yunwa ta shiga kichen dinta akwai komai saide
ta jin bakinta take bata sha awan komai sai kawai ta daura ruwan tea tayi hadin
kauri tasha tashiga taci wani uban makeup ga ta tsuke cikin kananan kaya tafito
man parlor tana tafiyan ta na daukan hankali a falon ko tasamu Nabil yana waya
"haba my one kema kinsan duk inda bake dushune haskena idan ankawo yaran
ki kirani zamuyi video call dasu tana lafiya a a kikira awayan ta mana.
Hadim tace " ai bata kirani ba bani da no. nata tasa sim ne.?
Yace"ban sani ba.
"to dan Allah kabata wayan zamuyi magana.

"yace girman kine My one yi miki abinda kika so kinci sa ako gata nan.

Me kawa Fandau wayan yayi ranta ab'ace ba abin da take tunawa sai _My one
inda bake duhune_
Ahaka har ta k'arasa ta karbi wayan
tace "Allah ya demaki Auntyna yakike ya yaran.?
"lafiya sister kun sauka nafiya.?
"Eh Aunty.

492
"ya baki nemeni ba na tambayi My star baki sa sim bane yace bai sani ba nace
bangane bai sani ba yace na tambaye ki yanzu zaman da na fuskan kunayi kuka
cigaba dayiko.
Fandau shiru dayi danme zata moyewa Hadim ai bayan ita Hadim har matsalan
da tasamu ta gaya mata komai ai gwara ita ma tadauki Hadim ayanda ta dauketa
kawai sai tace "Aunty toni yazan masa shine fa yadena min magana.?
"kin masa wani lefine.?

"nide bansani ba.


"to kinsan abinda nakeso dake ki samesa ki tambaye sa idan da lefin da kika masa
kibashi hakuri Nabil yana da saukin kai amma gawan da baisan halin saba bazai
gane ba kuma duk girman lefi idan kika bashi hakuri yana da saurin yafiya kuma
kinga ni zaman mu dashi mutane suna ga kaman na mallake shi magana ta kawai
yake amfani dashi to wllh kawai sanin halin sane kinga idan yamin lefi koda zan
shikara ina fushi wllh banza zaiyi dani saima yafini dauka zafi saide ni na koma
nabashi hakuri kije kibashi hakuri zan sake gaya miki sauran halayin nasa idan ki
kasa sim bari naji ta Akkaam yayi kashi.
Fandau tace, "to Aunty na gode.
Tana sauke wayan ta je inda yake ta sugunna tace" YaShid antashi lfy.
Saida yawani sha mur yace"bakiga alama ba ko kinga a lamun rashi lafiya ne.

Tace, "Allah kaifa kanin lefi amma....


,"saurara malama da namiki lefin ban baki Hakuri ba kike neman gayamin
magana tambayi My one na tab'a bata hakuri akan namata wani lefi har zakice
inje sai kin girma nadawo da ga karshe ma kikace na maidaki gigan ku dan kinga
na damu dake ko.
,tace"to kayi hakuri kaji.

"shine kika ebo makeup kika za gani maye ko kije sai kin girma saiki zo ki ban
hakuri.

493
Idon ta ya cicciko da kwallah ta dan lonkwabo da kanta tace "to ga wayan. Zai
karbi wayan tattausan fatan hannunta yagogu da nasa ai bai san sanda ya
fusgota jikin saba
Ya sauke wani wawan ajiyan zuciya a file yace "YAALLAH idan ka dauke yarinyar
nan arayuwata bansan yazanyi ba rayuwata saida sa hannunki *mata*.
dukan kirjin sa tafara Allah ban yarda ba kaida kace nayi yarinta ba abin da zan
baka.
,"bariki ga abubuwan da zaki mani mata kafin tayi magana ya hade bakin su ya
sungume ta yayi sama saboda wannan parlour general ne masu aiki suna iya
shigowa
Washigari yace" zamu fita fa dan na siya miki sim card da sauran abubuwan da
kike bukata tana kwance a cinyar sa tace "suna sayar da garin kunan tsamiya
kuma du a kayan fruit din da ake kawowa ba kwaiba da sauri ya dagata yace
"da kaske kike AISHA tazo kena kawai sai ya d'agata sama ya fara juyi da ita saida
ta gaji tace "dan Allah ka saukeni
Wacece kuma AISHA.
"yace mesunan Mama mana ai nasan nemam kunun tsamiya awajen ki da
albarka yake zuwa My one zata sha albishir. ya dauki wayan sa da sauri ta warce
tace "ya daga cewa ga abinda nake so sai ka fassara ni da wani abu dududu yau
shi nayi wanda kwana 1 dayin wanka na taro sai kace wata akuya.
Yace nide Bani waya na nagayawa My one tashi tayi da gudau dawayan da zasu
fita siyayya rin kayan da yasa shi yakawo mata tasa yanda suke shiga da Hadim
Fandau ta kalli kayan ta tabe baki tace "bazanyi wanan shigan ba.
Yace "dan me kinsan kudin da na kashi akansu guda 100 nasa aka bugo fa.
Tace"saboda kauyan cine kuma kowa da nasa salon.
"kede awai kice bazaki yi shigan Hadim ba sabo da kishi.
"Eh kace hakan ma lefine dan nayi kishin abinda nake so ai naga wani ba akan
kishi idon sa rufewa yake yaka ma dukan yarinya har gaban uwarta.
"Shikenan mata duk abinda zakice yau bazanyi fad'a ba dan ranan farin ciki ne
agida ana birthday din Fuj anan kin bani wani cikon na 5 cikin shikaru 4 kinban
farin ciki ai ni yanzu ko kwai kika cewa da gashi ajiki saide nace yalas.

494
Liffaya tayi ya mata kyu ahaka suka fita yasha yawo da ita sun jidi kaya wane
lefin wata tana zuwa kida ta sa sim Habiba ta bara kira tana dauka tace my auny
habiba tace" bawani sai yanzu kika ga daman kira bayan kuntafi ko sallama.
"kiyi hakuri Aunty kuna raina wllh kafin mudawo bani da kudine awaya da muka
zo kuma sai yanzu nasa sim daga nan de suka gaisa harda su Nol ta kashi ta kira
Mama itama sun sha fira ta kiya Bagana da sauran yan uwan ta Hadim da Farida
dade sauran mutane na suke cewa ta kirasu washe gari Nabil suna da wasa kuma
anshirya dashi anan club suka hadu da su Farida da sauran su Nabil ya gaba tar
da Fandau koda zai shiga Drssing room da ita yashiga bayan bawan da yata ba
shiga da matar sa dokane da d'akuna ne ajeri kowa da no nasa d'aki me number
12 suka shiga komai na ball awai duk no 12 takalma da riguna gassunan daya wa
alankayi "isauri kisamin kinga mun kusa makara haka ta sa masa kayan wajen
daure kalmine ta kasa ya daure kayan sa yana mata dariya tanacewa "wannan
ta kallmin amma na karfeni kafin yabata amsa an farayi masa knocking ya nagani
time saura kad'a a hura wasa ya tashi da sauri ya kama hannunta haka ya kaita
ma zaunin ta sannan yace "mata addua tana masa da saurin ya fad'a file sunga
gama duk wani shirin su aka fara wasa ita Fandau bata dauki wani ball abin kallo
bane kawai ita matan da suka nutsu suka mayar hankali kan kallon ita kuma take
bi da kallo su Farida ko kifta ido ba ayi ji anyi wani uban ihu duk wajen yarude
cikin tsoro ta waiga jin ana ambatan Shiddams sai kawai taga anyi sama dashi
ana cillashi itama jitayi ana rungume ta tako ita matan turawa dasu Zahra can
aka sake mayar da hankali kanwasa ba ajima ba aka sake shima shiddams din ne
yayi nasara da aka sake kuma abokan hamai yane suka samu daganan aka fito
hutu shiddams yana haki sai faman zuba masa ruwa ake har ogan wayen
Shiddams din yayi anawani shafashi ya same yana taku cikin sauri ya karaso inda
Fandau take yakama hannun ta sukayi wani d'aki d'akin ya kayatu sasai zubewa
yayi a kan gadon yana maida nunfashi saida ta tausaya masa d'aga kanshi tayi ta
daura acinyar ta tace "wai haka kake shan wahala dan me baza ka bari ba ko
magana bai mata ba yafara dannan Kafansa dan namasa kafan tashiga yi can
akayi knocking a falo yace taji ta bada izini ashigo abinci ne kala kala aka shiko
dashi Fandau ta dauko tashigo masa dashi dak'er yata shi ya fara ci yaci sosai
sanan ya dauki wasu magun guna yakora sanan ya tashi ya hau wani injin ya fara
wana shi ba ajima ba ya sauko garau dashi yana mata dariya yace "mata kar ki
damu muje time yakusa awannan ma su suka samu nasaran daya aka tashi 3 1
Fandau taga alert na kudi dayawa har million 40 a storace tanunawa Nabil yana
yani yace kudin kine ita ma Hadim nata yaje mata amma kowane wata haka zaki
cigaba da gani.
495
Tace "menayi za abani wanan uban kudin.?
Yace "gumin mijin kine mata kinga ko ai kema gumin kine.
Tace "to yanzu mezanyi da wanan kudin.
"ke kika sani itade My one duk aikin alkairi takeyi dashi ke kuma bakida yan uwan
da zaki musu alkairi.
Tace "akwai duk su Hafsa sai na tsiya musu motoci dan naga yanzu shisu ke gasa.
Nabil yayi dariya yace "ai wannan Hadim ta regaki duk ta tsiya musu saide ki
duba wani abin alkarin kimusu.

Fandau tayi kawaye Habiba ma tazo har lokacin komawar su gida yayi lokacin
Cikin Fandau watan sa 6 daidai
Hadim sai murnan zuwan me gida ake YaMuna takira yar sudan ta gyarata sai
Mama itama ta mata ita kanta tana jin canji ajikinta
Da sukazo Nigeria Fandau ta zaga dangi yan uwanta ji suke kamar su maida ta
ciki har Niger taje anyi bikin Jidda da Afwan sunta fi India su yasmin duk anyi
auren su
Da suka zo tafiya Fandau da Nabil basu ji dadin rabuwan suba
Dasu kaje can ma haka kullum suna nane da waya abin har yadan fara damun
Hadim amma ta danne dan musamman ta ta tuno Fandau tana da ciki watan su
1 yatsiri tafiya Nigeria acikin watan saida yayi sati 2 yazo daya dawo da wata 1
yasake siran tafiya saida yasake cin sati 2 yadawo har de Fandau ta haifu dan ta
namiji Zannah yamasa huduba da Haruna SHEHUN Barno suna kiransa Emir ita
da yan uwan ta sun sha shagali suna sosai da gaiya Nabil yaki yazo saida Fandau
tayi kwana 4 suka zo lokacin watannin Hadim yakusan cika dan saura wata 1
kuma yayi hutun wata 1 dan haka daya tashi tafiya Da Fandau aka tafi amma da
yaran Akkam kawai aka bare su dan ansasu school ne awanan zuwan Nabil shiru
kake ji yanayin de waya da Hadim ya nagaya bata galamai na kwantar da zuciya
idan yafara Fandau take kai auran mijin wata ko matsala
Amma da Fandau ta gama nata takoma na Hadim ya shigo sai aka sake komawa
gidan jiya mama sosai ta masa fad'a tace meyasa ida Halima ce baka zuwa kana
son kasa han kalin mutane yakoma gidan ka ko ka kawo rashin jutuwa atsakanin
matan ka ko ta fada sosai yace "zai kiyayi

496
Amma yana koma ya kasa hakura yace zai tawo
Ranan da zaizo Nigeria Hadim da yara sun rako shi airport sunkusa tashi Hadim
tace "Mamman ina so idan kaje katawo da ita muzauna tare nakega kaman yafi
ba kamin adalci arayuwa ba nason sai Duniya ta gane haka ka dawo da ita idan
ba haka ba bazan kara zuwa k'asan ba.

"My one yanzu kece zakice ban miki adalci ba kinsan de wannan tafiyan nace
miki bata da lafiya ne amma idan maki abince ba shikenan zan iya bari. Hadim ta
kama hannun yaranta ta tura su mota tajuyo tace masa nace" kazo ta ita kawai
ta fad'a mota ta ha abinta

*to masoya insha Allah pg gaba na ban kwana da Dama ta ne*


```MASOYA INA NEMAN ADUAN KU DAN ALLAH AKAN JINYAR YAKE DAMUNA```
[3/16, 4:49 PM] Hauwa: *DAMA TA*

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

*godiya agareku masoyan wanan labarin da yau nakawo karshe sa nagode da


SOYYAYAR ku gareni*
JATTKO GROUP
DAMA TA 1.... 4
KAINUWA FANF
MASOYAN FANDAU GROUP
HUGUMA GROUP

497
ZAUREN BENAXIR TABITAL PULAAKU
AISHA GARKUWA
LADIES VISION
MRS OMAR GROUP WANI SANADI GROUP

*Da sauran group din dama ban fad'a ba ina godiya da SOYYAYAR ku da kuma
yabawar ku*

Inakuke UKTEE'S
Ga B JETTKON
ta dawo me kuka tanada min
Kowa yabar gida gida yabar shi
Gimbiya Nana kanan
Aunty zeenmu

Sameera kawas 👍🏼
Zahra Musa gambo
Mmn Abeeee
Mmn Amata Maryam pharmacy
Yaganan kolomi
Hjja Bintunmu
Aunty Yabah
Mmn Heesham
Yar autan UKTEES
Fatima A JETTKO

498
*Nunccy* tawa amana🤝🏻

Godiya ta musamman gareki Aunty sis

Kainuwa writers
Wannan shafin nakune bani da space dinda zan irgoku daya bayan daya muna
nare

*50*

Kafin yayi wani yunkuri har taja da sauri murmushi yayi a fili yace "My one
kinkawo shawa had'akun shine yafi sauki dama ban san mezan ceba musamman
Maman Fandau da tafi kowa samin ido sai nace naza daukan tane kawai zata ga
Dr shikenan.

Fandau tana zaune abin Duniya ya isheta yawan zuwan Nabil yana damunta har
kunyan Hadim take gashi bai gaya mata dawuri ba da saide ya samu batanan ta
kaiwa Bagana ziyara Niger dan duk nacin Shateema sai da sarki ya janyeshi dan
yace dole shine maga jinsa

Koda taji ya sauka drive da security sa suna rawan jikin zuwa taran sa bata shirya
binsu ba tsawa ma ta dakawa wani drive da yanace da Madam bada ke za ajeba

Da han zarin sa yashigo "mata mata yana Kwala mata kira turus yayi ganin ta
kwance akan kujera da saurin ya karasa inda take ya dagota bude idon tayi tana
masa murmushi ba wai dan ta ji dadin zuwan sa bane sanin halin fushisa yasa
bata nuna masa bata so zuwan nasa ba

"mata wllh na tsora ta nadauka jikin naki ne"

499
"a a na warke kona ce dama lafiya kalau abin da yasa shekaran jiyan nace maka
kaina yana ciwo dan ka kashe wayan ne fa waya cikin dare Gaskiya muna shiga
hakkin baiwar Allah shine har zaka iba kazo da made me neman kukane kawai
amma ciwon bai kai azo dubiya har daga k'asan England ba Wllh.

"ikon Allah mata nayi lefi dan nanuna kulawa ta agareki ba wai ina son nuna ban
ban a tsakanin ku bane ke da ita duk dayane kamar yanda na saba gaya miki ina
yawan zuwa inda kikene dan nasan ke Akullum kina bukatan temako na yanzu
fa Emir wanan sa 7 amma gaki da wani cikin shi yasa bawai rashin adalci bane
dan idan tan kade za ayi ayi rereya wllh My one tafiki sona yanzu da ita nasowa
baza ta min Wannan tarban wulakancin ba.

"wulakanci kuma.

"Eh mana tunda


bakiyi murna da zuwana ba.

"nayi murna mana saide bana son na kasance me son kai ne.

"yanzu kam komai ya kare dan tare zamu tafi anrushe maganan wani a dafi da
wata abar wata.

Fad'a masa Fandau tayi tana jin dadi Allah Habibi hakan yafi wllh ina rashin ka
sosai nafi san ka kusa dani yanzu yau shene tafiyan.?

"cikin satin nanne dan ba hutu aka ban ba bamu da wasane kawai.

Fandau da taje sallama gida ta cewa Nabil ya tafi ita zata zaga dangi shima yana
da zuwa gaisuwa Damasak dan haka yatafi

500
Fandau tasamu BaAlta tace ta mata iso wajen Baba tana da magana dashi BaAlta
awaya ta kira Zannah ta gaya masa da yagama ya shigo ya bada umarni Fandau
ta k'araso
Azaune ta sameshi afalo kwarjinin sa da kamalan sa yananan
Zubewa tayi tace Bah ina kwana.? cikin harshin barbarci ya amsa ganin tayi shiru
yasan da magana yace "me yake tafe dake.

Tace "Allah ya temaki Bah inason gaya maka wani magana amma kar kamin wani
fassaran shine nake tsoron na kawo maka nasan kai ne ka dai maganin abin akan
Fujjirat ne yar gidan Aunty Halima ayan da na fuskan ta akwai rauni a tarbiyar
yarinyar, gashi ita kuma macce ce rayuwan, ta yana karkashin wani watarana
inda namiji ne duk yanda yayi adone.
Shiru tayi har saida malam yaca "ina jinki rauni wane iri kenan.?

"Bah yarinyar uwar da uban suna mata wani irin so wanda ita kuma tun daga
yanzu ta gane anfi sonta tanayin yanda taga dama yar shekara 4 irin tabaran da
takeyi abin zai baka mamaki a wancen zaman da nayi da yarinyar dan tayi lefi na
dan mareta uban ta a gaban yan aikin gidan ya mareni kuma ya gayawa uwarta
sai cewa tayi adawo ta ita asamu malaman ta amusu bayanin karatun wata 6
zatanayi kawai wata 6 zatayi anan Nigeria idan taje can sai tana daurawa dayake
yana da kima a idon su haka sukace idan zai dauki nauyin malami da zasuna
tafiya tare ayi wata shidan dasu sun yarda haka yadauki dauyin malamai 4 sukazo
dasu ake koya mata anan kuma ta zagi wanda taga dama su kansu iyayen bata
bariba amma sai susata agama suna lallamin ta kuma makarantan maba wanani
na kirki suka sata ba dan duk malaman, yahudawane har wakan coci suke koya
musu da nayi magana haka sukace wai idan ta girma tasan addinin zata dena
danace susata amakarantan da Ummulkkairi yar gidan Ya Muktar take suka ce a
a wai wanda Fuj nake shine makaranta mafi tsada akasan wanda hkairat takeyi
har Qur ani suke ware yaran musulmi suke goya musu.

Malam yayi shiru ya tausayawa Fandau wato tana son Yar ta ta samu ingan
taccen raruwa duk da ba agunta take ba awannan karan yaka mata ya bata
*damar ta* dan haka yace "yanzu ya ki keson ayi Fatima.

501
"tace awai wani makaranta wanda wani balarabe yabude tun safe yaran suke
zuwa amma sai yamma suke tayi tahfiz ne akwai karatu sosai inason ka samu
Baban nata ka kaya masa yasatan idan ta tar biyan tu da ilimin addini nasan zata
nusu.

" yanzu yaushene tafiyan naku.?


"gobeni idan Bagana ta haifu ta can zan wuce Niger din.
"to zan kirashi na bashi shawaran yanda kikace.
Tace "nagode Bah.
Tameke tafita
Fandau saida ta zaga Gargar sosai tayiwa wanda tasaba yiwa alkairi
Suna zaune da Mama tace "Mama Abul Kaam yace kin tura masa sunan wanda
zasuyi hajji bana amma baifi mutum 7 ba ina cikon na goman.?
Mama tace"toni wazan cene idan gida Niger ne na bincika kowa yaje yanzu gashi
anan Nabil ya karasa kai wanda basuyi ba wanda na basa 7 din mafa su YaGajine
nace kowace ta kawo mutun 2 akasamu na hada da Nura wanan yaron da yake
min hawala.
"shikenan Mama asa da aunty mero da mijn ta sai Dan gwaza driver yajima yana
bauta agidan nan.
"yawwa wllh kinyi tunani mekyu Mairo tana da karamci.
"yawwa Mama anan wajen ki zan bar Emir.
Mama ta Kalli Fandau dama taga alamun kamar tana da ciki Allah mai iko har
yaushe aka haifi Fandau zatayi haihuwa na 6 yanzu afili kuma tace "kede wllh
anyi wata uwa Allah yayiki ba kyason zama da yaro wayan cen ma yar albarka
Halima take fama dasu wanndan dinma bazaki rikeba tsakanin ki da d'a sai
haifuwa kawai.
Shagobe fuska tayi itafa arayuwan ta reno wahala yake bata har mamakin Hadim
take da take wuni tana shidiman yara.

502
"Mama nono fa kawai zai manta ba baki shi duka zasuyi ba nasani yanzu ma idan
naje sai anyi rigima da Hajiya Aunty.

Dariya mama tayi" yo karku ban mana inde wadan nan yaran nakune masu
takewa mutum sallaya da gado da takalmin nima an bani katuwar Budurwa idan
naje zan dauka.
"mama dama da gaske anbaki Lau din ne.
"Eh nina ce abari idan Bagana ta haifu naja sai muzo tare.
Lau yar gidan Barumi ce kanwar shatima.

*London*
Suna sauka su Hadim sunzo taran su FUJJI tana ganin Baban ta da gudu ta jeta ta
fad'a masa d'agata yayi yana juyata su Maaf ko ta kansu bai biba har Akkam da
yaka ta faman d'aga masa hannu Fuji tace "Abul sai kadin ga tafiya wajen wanan
ummul Kaam din kana barin mu meyasa baza ka zauna awajen mum na ba.?
Saida jikin kowa yayi sanyi Fuj zaran zance awajanta ita ko Fandau daukan Akkam
tayi tana cewa" a a akai yaron Ummu yazama lukuti ita Hadim dan ta badar da
zancen tace "ina mai Barnon.?
Fandau tace" Emir yana wajen Mama.
Cikin murna Hadim tace "Allah yar uwa to da magana.
Itade Fandau gaba tayi ta shige mota sai.
Hadim tace "shine my star baku gayamin ba nasan zaman da zanyi daku ai ana
shide Nabil kama hannun BilAL yayi suka shiga

Fuj bata hakura ba da suka je gida ma sai sake cewa tayi "Abul meyasa kazomin
da wannan. ta nuna Fandau
Nabil yace saboda ita ma Momyn kuce.
"no Dad muguwar muce.
Hadim tace" daughter kidena fadan haka itama Momyn kuce.

503
Cikin tsawa Fuj tace mum Akam boy ne ta buga kafa tayi sama Hadim ta tashi ta
bita wanda Fandau tasan ma lallashin taje yi
Nabil ya fara kame kame
"kin gane Mata shiyaro yana da riko amma idan tayi wayo zata dena.
Fandau tace "ayya
Sai dare Nabil ya gayawa Hadim yanason mayarda Fuj Islamic school
Hadim fada ta fara kamar ta ari baki Nabil yace "My one nayi tunani akai sosai
ba sai macce tayi boko take wayewa ba wayewa yanayine kawai yanzu kiduba
Ummul Akkam ba ta taba shiga class wai dantayi boko ba amma gashinan kanta
awaye yake duk inda me karshe boko zata shiga itaba zata shiga balle FUJJI da
zata tayi cikin wayewan me akayiwa bokon ne duniya nefa kuma ayanzu haka
Fuj tana da dukiyar da hatta jikokin ta bazasu ga talauci ba rayuwa ga companyn
ta da kullum kara albarka yake dan haka gwara mune ma mata yanda zatayi ta
gyara lahiran ta.
My star bazaka gane bane yanzu Duniya ba gaskiya idan Fuj batayi ilmin boko ba
yazata kula da dukiyar ta.
"ai shikan sa makarantan na bincika ana bokon amma Arabic yafi yawa sosai dan
haka zata samu wanda zata juya dukiyar ta ni Boko nayi nake sarrafa dukiya ta
degree dina akan ball nayi mena sani aboko.
Hakade dakya ta yarda shima saida yace umarni Zannah ne tace "shikenan nasan
shawaran Bah watarana zai zama me *AMFANI* agaremu.
Zan iya cewa Alhaji Nabil yasamu kwanciyar hankali cikin iyalin sa kowacce tana
kaffa kaffa da yar uwar ta hadin kai ba amagana

*BAYAN SHEKARA 20*

Cikin wanan shekarun 20 din abubuwa da dama sun faru cikin su awai na babban
rashi da akayi na Zannah wanda yanzu dan sa Bunu ne akai sai rashin sarkin
maine Barumi wanda yanzu Shateema ne akai haka Hadim tara sa iyayenta uwa
da uba Maman Fandau tananan bawani alamun tsufa atare da ita sai ma najin
dadi da yabai yana Shateema yaso tafiya da ita Nabil ya hana dan yanzu Nabil
yayi rytare yazo gida

504
Fandau hafuwa ajere a gere saida tayi guda 10 Allah ya tsayar mata kuma duk ka
8 mazane sai yar auta Fatima sunan Mamar Hadim ne suna kiranta Ammatee
Ammate shekaranta 14 yanzu ita ma tazama budurwa fara ce sosai kamar Hadim
sak dan har kajertan na su Ummin Nabil ta dauko gata acike take ta ko ina
Maaruf da BilAL su suka gaji Nabil suna England da zama suma kafan su yana da
tsada sosai Akkam shima yana England yana kula da warkokin Nabil

Wani tsadedden mota naga yayi parking aciki haraban gidan a hankali ta saukar
da kafanta saida ta bata lokaci kafin ta fito da gangan jikin nata wani burmemen
shijab ne ajikin ta har kasa doguwa ce ba fara bace amma kalan ta yafi na fari
daukan hankali Ahankali ta zakaya ta bude bayan ta dauki jakan da sauran tar
kacen da jakan bai dauka ba cikin nusuwa ta fara takawa masu aiki ne suka fara
cewa Yasaiyada barka dazuwa amsa musu take cikin gajiya *FUJJIRAT* kenan
gwararriyar lacture a Ramad meduguri a fannin Islamic hayani yanda takeji
tunkafin ta shiga gidan shi yanuna mata akwai taron samari na family agidan
tunda su BilAL suna kasan gidan baya rabuwa da taron samari dan haka kawai ta
janza hanya ta zagaya ta baya ta shiga bedroom dinta ta wuce saida ta wasa
ruwa tasa doguwar riga ta dauki shijab dinta iya guiwa tasa dan ita tanada cikan
kirji books da Heep's ga gidan su gidan tara samari dan haka kullum tana cikin
shijab bame ganin su Maaruf yace kannen FUJJI ne saide ace sunyi kanwa ta 3
da iita gaku suna jida kudi dan haka duk abonkan su ba sa an su bedroom din
Hadim ta shiga bata ganta ba ta fito parlour Fuhad kanin ta taga azaune yana
danne danne a laptop tasan hayani yane ya koroshi a general parlor cikin
murmushi yace .
"auntes dama kina ciki ai da nasani dana shiga kin dauramin karatu .
"a a Fuhad yanzu na shigo ina mum na.?
"Tana part din ummul kaam tasan idan tace zata ze part din Fandau dole tabi ta
wayen yan hayaniyan dole ta waje ta fita ta zagaya zaune ta same su har Abul
dinta
Naga Nabil yazama kato haka Hadim ma Fandau ta murje dayake ba jikin kibane
dasu ba amma nayi mamakin ganin su duk kamar basu suka ciwannan shekarin
ba musamman Fandau ko Ammati yar auta baza kace ita ta haife taba cikin
nusuwar ta durkusa ta kaida su Hadim tace "yawwa gwara da Allah ya kawoki
FUJJI ki fitar da kwanin ki acikin su dan kinga su BilAL kannen ki har anyanke rana
bana son ace su maza ma sunyi sunbar ki.

505
Shiru Fuj tayi to yanzu ita waza ta fitarne duk maneman tafison Shamsudeen
dan gidan BilAL maina amma shikuma sai jan aji sai kace ba shiya nace ta yarda
dashi ba
Nabil yace "yafi mukude nasan yanzu da zannah yananan baku isa ta kai shekara
26 agida ba kannen bayan ta suna da yara Tajuddin na miji ma yayi aure harda
yara 2.
Ahankali Fuj tace "Mum shamsudeen din yafi ko tana fadan haka ta tashi da sauri
ta shige bedroom din Ammati

Su Fuj tunsuna yara da sukayi wayo Hadim da kanta ta gaya musu dukan tarishin
su ko da suka san ba itace uwar su ba ba abinda yaragu ason ta sukeyiwa Hadim
saima ganin kimanta da suke dan sunfi son ta ma akan Fandau komai mum dinsu

*ARANAN AUREN*
*BIKI BIKI*
*AMFANI SOYYYYA*
*AURE*
Arannan naga iyaye yan Duniya ga Naira da Naira ya hadu gaba daya patyn bikin
bawan da ba ayi da iyayen ba irin ta asan da akayi ba a magana Fandau komawa
tayi kamar itace amarriyan su Jidda sai tsokanan ta suke Ummul kaam amma ke
za acud'a ko

Hadim da kanta ta kai Fujjirat dakin miji kuka ko ba amagana da kyar aka rabasu
Tazo ko a gida tasa Nabil agaba tana kuka yanzu shikenan bazan ji motsin Fuj ba.
Fandau sai dariya take tace "inban da abinki Aunty yau fa amare 2 kika karba
nayaran ki to me dan kinfitar da guda 1
Nabil yace "my one kawai kije ki karbo yarki nifa wanan dare nake jiye mata. Ma
ga Shamsudeen jimgege dashi.
Dariya Fandau ta kara yi tace aini dadina da kobe zaurin zuwa ni adaren farko
uwan wani har sumarni yayi.

506
Nabil yace "bakomai lada zata samu amma fa afili azuci ko addua yake Allah yasa
yabita asannu.
Hadim ko fiton kujera ta dauka ta dinga jifan Fandau dashi Nabil yana karewa
Hadim tace "wllh mugun bakin ki akanki dake da yarki aike ba akwai aiki agaban
ki.
Tana gama fadan haka ta haye sama dama girkin Fandau ne Nabil ya kama ta
suma sukayi nasa part din
Wanka Fandau tayi tafito ta sameso yana aiki a laptop ta ja tarufe tace "time
dina ya shigo dan kasan bana yarda da sakin wannan *DAMAN TAWA*
"Gaskiya ne yan mata wai ke mesirrin ne kinaga duk kin sake zama wata yarinya
wllh da keda yan matan dazu awajen bikin banga wani ban banci ba.

"haba kai kake manin haka amma wace Budurwan za asamu haka.

"Bani ka dai ba har abokaina sun sha gayamin basu yarda ba wai kece ki ka haifi
su Maaf ba shiyasa Akullum nake tunawa da ranan haduwar mu dake zanje
lawan Bor
Na sinci dami a kale ashe itace farin cikina ina godiya da my one dan ita ce dalilin
haduwar mu naso nayi wasa da *DAMA TA* na kin shawaran ta Allah yasoni da
rahama
*AMFANI SOYYYYA AURE*
kinbani yara masu albarka gashi yanzu muna shirin taran jikoki ina yarona. yana
magana yana kunce igiyar rigan wankanta zatayi magana ya kifa fuskan sa kirjin
ta

*Nima yanzu ya kamata nabar su haka gudun kar Gulma yayi yawa shi yasa ma
ban leka gidan amarin ba*

Alhamdulilah

507
Sai kunsake jina jikin
*AMFANIN SOYYYYA*
wanda nasan zai k'ayata ku yabaku taurayi fiye da dama ta

(Subhanallahi wa'bihamdika Astagfirullah wa'atubu Ilaika)

*B JATTKO*

508

S-ar putea să vă placă și